Mai Sona (complete)

Zaune take tana kallon farin watan da ya haskaka ko ina...yanayin sararin samaniya take kallo yana matukar debe mata kewa ga wani iskan dake kadawa a hnkli ta lumshe ido tana jin wani nishadi amma kash!! Rashin masoyin nata kusa da ita shine babban matsalarta a wannan lokacin a hnkli ta


furta "Allah sarki *mai sona* yana raye ne oho? Idan yana raye kuma nasan dole yayi auri yana can tare da matarsa ya manta dani a rayuwarsa" wani sirirn hawayene ya fito a idanunta dai dai lokacin aka dafa kafadarta ckn firgita ta juya a hnkli tsohuwar ta xauna a gefe fuskarta dauke da murmushi "jikata kiyi hakuri ki cigaba da adua wata ran Allah xai bayyana masoyin naki idan da rabon xaku sake haduwa"ta kwantar da kanta ajikin tsohuwar tana hawaye dakyar ta rarrasheta ta daina kukan da take tana bata tarihin xamaninsu haka nan ta mance da duk wani damuwar da take cki...

Da safe ta tashi ta share gidan nasu fes tayi wanke2* bayan ta gama ta fada wanka tana fitowa a falon tsohuwar ta hadu da mahaifinta har kasa ta xauna Suka gaisa ya amsa ckn faraa da sakin fuska "er Abba yaushe zaki koma makarantar taku? "Abba IT xamuyi ba skul xamu koma bah" "toh yayi kyau Allah ya taimaka ya bada saa" "ameen nagode" daga nan tayi shigewarta daki ta shirya ckn atamfa mai kyau ta fesa turare a nan na tsaya na kare mata kallo...doguwace ba har can bah, tsayinta dai2* da jikn da take dashi wankan tarwadace tana da shape iya gwargwado ga dogon hanci se dan karamin baki , gashin idonta xara2* se kuma dimple da take dashi ga kuma wushirya masha Allah kyakkyawace ba karya ta hadu sosai.hijabi ta dora sannan ta fito har ynxu mahaifin nata yana nan hira suke da tsohuwar ta wucesu wani bangare ta shiga wata mata kyakkyawa tana rike da tea flask ta fito daga kitchen."ina kwana umma " "lfy ya kuka tashi ya kakan naki" "lfy alhmdllh" daga nan matar tayi shigewarta falo nan tabi bayanta tace "umma akwai aikin da xan tayaki dashi ne" "babu na rigada na gama" tayi shiru wata budurwace ta fito daga ckn dakin bacci hannunta dauke da cup da ruwa a cki se kuma brush da toothpaste "ina kwana anti maryam" ko uffan bata ce mata bah tayi ficewarta waje tayi brush se da ta gama ta dawo falon ta galla mata harara tace "nikam bansan ke wace irin halitta bace..a ckn gidan ma yawo xaki dinga mana da hijab, wllhi umma da islamiya kawai kuka turata Abba ya daina bata kudinsa a banxa don wannan batayi kama da en boko bah" "uhmm Abban naku shiyake biye mata ai nikam na rasa gane kan ruhaimat wllhi..kin fita daban ckn ya'yana " wacce aka kira Ruhaimat ta sunkuyar da kanta kasa tana sauraronsu idan da sabone ta saba muryar maryam naji tana cewa "in banda kauyanci ya xakima mutum magana ko brush beyi bah"???? hmmm....muryar Abba Suka ji yana cewa "sannu Ya'r birni ..wllhi maryama ki kiyayeni fah,kullum ina gaya muku Ku daina sangwamarta amma Baku jin magana , kuji tsoron Allah Ku canza hali " ya juya gun umma yace "me kuma Allah yaganar dake ..ban taba ganin wacce take sangwamar Ya'r cknta ba sai ke ,ki dai bi a hnkli ita wacce kike rainawa...

"Dakata Alhaji..nifa ba tsanarta nayi bah, ina Neman wayar da kantane sabida naga tana ckn duhu.da kke xancen na tsaneta kuma wannan kai ka janyo saboda anki a rada sunan mahaifiyata don son kai ka sanyawa taka mahaifiyar " murmushi yayi tare da cewa "Allah ya ganar dake Halima, er Abba taho muje mu ci abinci koh" sumui2* ta tashi tabi bayan mahaifin nata umma da maryam sukabi bayanta da harara.



???? *Reefat CE*

[1:52PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*2*

BY *Reefat Yahya*



*Asalin labarin*

Alhaji Abubakar Hammawa shine asalin sunansa..su 3 iyayensu Suka haifa , Alhaji Ahamdu shine babba yana aikin gwamnati a garin kano yana da mata 2 da yara 8. Sai Hajiya maryam wacce take aure a yola ma'aikaciyar asibiti senior nurse ce *FMC*yola yaranta 4, se Alhaji Abubakar shine auta.asalinsu mutanen garin jada ne na jahar Adamawa a can aka haifesu har suka girma.mahaifinsu Allah yayi masa rasuwa se mahaifiyarsu Hajia Aishatu wacce suke kira da Hajja Dada , Alhaji Abubakar yayi karatun primary da secondary daga nan ya fada kasuwanci har Allah ya buda masa yayi aure ya auri Halimatu er garinsu.ya'ya 6 Allah ya basu Mohammed ( Hamma).. Ahmadu..Zainab..Yusuf..maryam..Aisha ( Ruhaimat) daga nan haihuwan ya tsaya musu cak..halima taso a sanyawa Ruhaimat sunan mahaifiyarta Amma Alh Abkr ya sakawa tasa mahaifiyar sunan yarinyar daga wannan lokacin umma take jin haushin surukar tata harda ita jaririyar. Mohammed wato Hamma yayi karatunsa yana aikin banki a can kano ya auri Ya'r baffansa Ahmadu, Ahmad Wanda ake kiran tijjani yayi karatunsa shima da ya kammala degree ya fada kasuwanci yana aiki tare da mahifin nasu duk fadin garin jada ansan shagunansu ya auri wata Ya'r jada suna xaune yaransu 2,se zainab wacce take yola da aure bata aikin kome mijinta barrister ne suna da yara 2,se Yusuf ya kammala karatunsa yana bautar kasa a nan garin jada Maryam wacce take aji 4 a jamiar modibbo Adama uni of tech yola.sannan auta Ruhaimat wacce take Adamawa state uni tana aji 3 a bangaren biochemistry ynxu xasu fita IT wannan kenan.



*Cigabn labari*

Bayan sun kammala kari ita da mahaifin nata ta gyara masa falon daga nan ta wuce bangaren Hajja Dada.. tana xaune a falonta "jikalle kin dawone" "nadawo takwarata" "kin ci abinci kuwa..gashi na ajiye miki , wannan Mara kunyar yayar taki ta kawo ina tambayanta kina ina bata amsa min bah" "hmm anti maryam se a hnkli" "ko ina xata samu mijin aure da wannan rashin kunyar tata oho" dariya sosai Ruhaimat take tana ckn haka wayRta ya hau ruri "masoyiyata" sunan da tagani kenan ta daga tana murmushi "Allah sarki tawan nayi missing naki" "haba ruhi Nah shine kwana 2 ko flashing babu" "yi hakuri kinsan idan ina kusa da Hajja Dada baa cewa komai" "uhmm..wato xaki manta da kowa kenan harda *mai sona*" ckn sauri tace "a'a rufamin asiri, idan na manta da *mai sona*ai ban numfashi a duniya kenan" "uhmm..ruhi kenan har ynxu de kina nan kina fama da son mutumin da baki San ko ya mutu ko yana Raye bah" "insha Allah yana nan da ransa don ina jin ajikina na kusan haduwa dashi" "toh malama Juliet Allah ya bayyana shi" "ameen nagode" haka Suka cigaba da waya daga bisani sukayi sallama.



???? *Reefat ce*

[1:53PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*3*

BY *Reefat Yahya*



Da misalin 4:30pm wani yaro yashigo yace ana sallama da Ruhaimat maryam tayi dariya tace "jeka abunka tana nan fitowa" daga nan ta tashi ta nufi bangaren Hajja Dada Ruhaimat na kwance rike da littafin *bulagul husum* tana karantawa " malama Ruhaimat wani yana sallama dake yana jiranki" ta xare ido tace "wayene anty maryam" ta tabe baki tace "nasan miki..ko ustazunki ne yazo who knows " "nidai banyi da wani akan xaixo wajena bah" "ya rage naki yarinya..in banda wahalalle ma waxai xo wajenki xance mtsww" daga nan ta juya ta tafi Hajja Dada ta juya tana kallon Ruhaimat tace "kije mana takwara..jeki duba wanene" "gskiya babu inda xani" "bana son gardama tashi kije" ta mike se faman kumbure2* take dole ta xare hijabinta ta xumbulashi sannan tayi hanyar fita , maryama na xaune tana danna wayarta da alama chat takeyi tana ganin Ruhaimat ta xare ido tare da cewa "na shiga 3 ni Ya'r gidan siddiki hammawa..ahakN xaki fita? Kim xumbula dogon hijabi har kasa tamkar matan liman???? ahakan xai soki?" Ruhaimat ta daure fuska tace "idan bai masa bah yayi gaba dama bani na kirashi bah" daga nan tasa kai tayi ficewarta.

Yana tsaye a kusa da Babur dinsa yasha gayu yyi kyau sosai wani fyn boy ne se qamshin turare ke tashi ta karasa tare da sallama ya amsa ckn jin dadi "ya kike malama " "lfy alhmdllh" "ya gida ya karatu" "lfy kalau..pls kayi sauri bana son mahaifina ya dawo ya tarar dani xaimin fada"

"Eyya sorry ..dama ba komai bane Ruhaimat na dade ina dawainiya da sonki a ckn xuciyata ..sunana Aliyu " "Aliyu nagode but kayi hakuri ina da miji" "miji kuma? ..amma seda na bincika aka tabbatarmin da cewa baki da wani tsayayye kafin naxo gidanku" "hakane Amma akwai Wanda mukayi alkawarin aure dashi kayi hakuri" "ba komai nagode Ruhaimat" nan ya cire wata katuwar Leda a bayan Babur dinsa ya mika mata taki karba nan ta masa sallama ta koma ckn gida. Yusuf yana cin abinci taxo wucewa yace "ke ..xonan" a kusa dashi ta xauna "naam yaya" "matar liman yaushe kika fara soyayya..wato an fidda tsammanin ganin *mai sona* koh" "a'a yaya..har gobe ina nan ina jiransa nasan xai zo" dariya suke harda kyakyatawa maryam tace "toh ya kukayi da wannan Wanda yazo"

"Na gaya masa ina da Wanda zan aurah" yusuf yyi murmushi yace "hmmm..inaga baki da lafiya, toh idan bahaka bah ya xaki ce kina jiran gaibu?

"Yaya ba gaibu bane *mai sona* yana..."dakata dallah, yusuf ya katseta a yayinda ya cigaba da cewa "wannan fa gaibune my dear.. For hw long zaki jira mutumin nan umm? Hw many years sukabar garinnan? Kuma idan xakiyi tunani a wancan lokacin da kuka so juna Ku yarane bakusan komai bah, ynxu ba mmki shiya manta dake Amma ke kinbi kin damu kanki kina korin maneman ki y?..gskiya ki sake tunani sis" wani yaro ya shigo rike da bakar Leda a hannunsa yace an aikesa gun Ruhaimat, maryam ta tashi ta karba tana xuba godiya ta mikawa yaron #10 sannan ya tafi ckn rawar jiki ta bude ledar turaruka masu kyau guda 3 se kuma man shafawa da chocolates a cki."wow gayen ya iya shopping wllhi daga xuwa se kaya haka..wllhi kin kofsa da mun chabe da shopping wllhi , Amma naji haushi" yusuf yana dariya yace "shegiya lashe money" "ba zancen lashe money bah yaya..u knw irin gayu haka nake so wllhi idan xaka koma skul a maka shopping lafiyayye" Ruhaimat duk haushin yayar tata take ji daga nan ta tashi ta koma bangaren Hajja Dada.

Da dare tana kwance a bisa tabarma a waje idanunta na kallon sama ..fuskar masoyin nata kawai take tunawa ko ina yake oho! Duk inda yake ta tabbata cewa yana ckn yanayin da take a halin ynxu..tasan ya kara girma yayi kyau ga kasaita ..ta lumshe ido tare da furta "Allah sarki *mai sona* "

"aikin kenan..kowane dare a zauna ana ambaton *mai sona*..anya lfyanki kuwa?..ni narasa gane kan wannan lamarin abin naki se gaba yake Allah de ya kyauta"

Murmushi Ruhaimat tayi tare da cewa "Hajja am ki tayani da adua Allah ya cikamin burina" "uhmm..Allah de ya yaye miki"

Murmushi tayi ba tareda tyi magana bah.





*MAI SONA*????

*4*

BY *Reefat Yahya*



Bacci yake ckn kwanciyar hnkli bisa wani lafiyayyen gado mai kyawun gaske a hnkli take masa tafiyar tsusa agadon baya ba shiri ya bude idanunsa ahnkli yasake lumshesu ruwan sanyi ta xuba masa dan kadan a saitin fuskarsa firgigit ya tashi xaune daga shi se vest da 3qtr wando nan yabiyo ta da gudu tabar dakin Suka fara tsere ..wani tangamemen falo da xaa iya kiransa da aljannar duniya can Suka nufa wata kyakkyawar mata farasol mai masakaicin jiki tana xaune tasa TV agaba tana kallon Xee cinema award batayi aune bah taji mutum ya fada a kanta "ke lfy..". "Wayyo mami ki taimakeni bro xaimin duka" "me kike masa" dai2* nan ya karaso yana ganin mami ya shagwabe fuska yace "mami kin ganta koh...ina ckn baccina mai dadi har na fara mafarkin *mai ni* fah taxo ta xubamin chilled water" ya karasa maganar tmkar xeyi kuka.ta juya gun yarinya ta xuba mata harara tare da cewa "tashi kiban waje Mara kunya kawai..Allah yasa ya dokemin ke tunda baki jin magana" ta tashi tsaye tana xumbura baki tace "toh mami bashi bane jiya yacemin yau xamuje national stadium kallon match din club namu..nasan baxai tashi da wuri bah shiyasa naje tashinsa" "mtsww...aikin banxa, da ruwan sanyi ake tada mutum daga bacci neh..Allah meenah ki shiga hnklinki" ta fara bubbuga kafa tace "toh ni mami me nayi" mami ta tabe baki tare da cewa "kuje can Ku gama haukar taku kunga nabiye muku har an wuceni a bada award din ma..mtsww" daga nan ta mayar da hnklinta gun kallo meenah ta juya tana kallonsa ya harde hannu a kirji yana kallonta shima " yaya am sorry" "wllhi karyanki ba u r sorry bah se na babballaki agidan nan yau" "a'a yi hakuri big bruh kar a ballamin only Dota" muryar mahaifinsu Suka jiyo yana shigowa fuskarsa dauke da murmushi meenah tana ganin haka ta ruga aguje xata fada Jikinsa ya daga hannu???"dakata madam..my wife first" nan ya sumbaci mami a goshi yace "matata hasken idaniyata far in ckn rayuwata dafatan kin tashi lfy" murmushi tasakar masa ta amsa da cewa "alhmdllh mijina uban ya'yana dafatan kaima haka" "alhmdllh shine baki tasheni bah kinsan yau ranar Ku ne bani da lokacin kowa se na iyalaina abun alfaharina" "haba baban meenah kasan bazan tasheka bah saboda nasan ka gaji sosai yaune ranar hutunka " murmushi sukewa juna meenah tace "oh mami n Baba ikon Allah..soyayyarku bata tsufa" "my bby gal ai shi so baya tsufa saidai su masoyan su tsufa" "toh..nima Allah yabani masoyi Wanda zai soni har abada"

"Ameen dear..idan kinyi dace da masoyin kwarai kin more Rayuwa" mami CE ta fada ayinda take kallon mijin nata "morning baba" "morning son ya kake" "lfy alhmdllh" "ya naganka da vest at dis hour" "ga yarinyar nan Mara kunya ita ta katsemin bacci mai dadi wllhi" "sorry son..baby gal meyasa kikayi haka ba kyau avoid it pls" ta bata fuska tace " tashinsa kawai nayi fan..kuma yacemin da safe xamuje kallon fbal match " "duk da haka de da zaki jira ya tashi da kansa koh, is ok kuje Ku shirya kuyi wanka kuxo muyi brkfast ni yunwa nake ji" daga nan kowannensu ya wuce bangarensa don shiryawa.

Ambassador mukhtar Aliyu kenan tare da iyalansa hajiya zainab macece mai kirki da sanin darajar Dan Adam hafaffiyar garin yolace na jahar Adamawa sunyi sosai matuka tare da mijin nata tun haduwarsu a jamian mautech...tana karatu shi kuma aiki yake a makarantar a haka Suka fara soyayya har ha kaisu ga yin aure.



*MAI SONA*????

*5*

BY *Reefat Yahya*



~short n imaginary lov story~



Sadik da meenah sune yaran da Allah ya basa yadau son duniya ya dora akansu yana matukar ji dasu.sadik ya kammala karatunsa na degree a Cyprus da masters a UK dawowarsa kenan daga UK bai wuce 1 week bah a gidansu dake can birnin tarayya, meenah ko tana aji 3 a jamiar base dake garin Abuja.Ambassador mukhtar Aliyu shine ambassadan Nigeria na Amurka ya tara dukiya mai dumbin yawa saboda ya rike mukamai daban2* har xuwa lokacin da aka basa ambassador yana da kamfanin motoci a Lagos da kuma kamfanin sarrafa shinkafa a can kano sannan ya bude wani sabon kamfanin sarrafa drinks da ruwan sha ingantacce Wanda duk duniya ansan da xaman kamfanin maisuna *AMZ* a can garin yola..akwai amz water , amz orange drink, amz mango drink, pineapple drink, apple drink n guava drink.katafaren kanfani ne yayi fice sosai a kasashen duniya duk inda kaje xaka ga amz drink wannan kenan.

Suna zaune a babban teburin cin abincin se karan cokula kawai kake ji kas..kas sunyi shiru suna cin abinci dama al'adarsu kenan idan suna cin abinci babu mai magana a cknsu har sai sun gama.bayan wani kankanin lokaci sun kammala cin abincin ambassador mukhtar ne ya fara magana " dana kayi karatu ka gama Allah ya albarkaci abunda ka karanta" gaba daya Suka amsa da ameen" ya cigaba da cewa "naso a ce kayi aure kafin ka fara aiki Amma tunda Allah baiyi bah..ka cigaba da adua Allah ya fito maka da mace ta gari , ynxu ka fara shirye2* next week xaka koma can yola ka kula da amz company" ya daga kai ckn tsananin jin dadin an ambaci sunan yola yayi saurin cewa "ba komai baba insha Allah I will make u proud" "haka nake son ji..ka tsaya ka kula da aikinka kuma kada kayi wasa da ibadanka" "insha Allah zan kiyaye" "Allah ya bada saa" "ameen" ya juya gun matarsa yana murmushi yace "kinyi shiru..baki ji dadin hukuncina ba koh, kinfi son danki ya xauna kusa dake ki shagwaba shi" "ba xancen shagwaba ba Alhaji..idan yaje yola wa xai kula dashi" "don't wory shi ba karamin yaro bane xai kula da kansa kedai ki tayashi da adua ok" a hnkli ta furta "ok Allah yasa hakan shine mafi alheri" "ameen" meenah dai ko uffan bata CE bah ta cigaba da kurba tea tana binsu da idanu bayan ta gama ta ajiye cup da karfi Suka juya suna kallonta tace "kuna zancen wazai kula dashi bayN kunsan cewa *mai ni* tana can yola tana jiran xuwansa, Baku lura da yanayin da yake cki bah..se murmushn jin dadi yake tundazu ina observing" "ke ..bana son iskanci fah, da nasan gidansu *mai ni* zan tsaya bata lokaci a nan garin ne? But anyway Allah ya cikamin burina ya bani ikon ganinta ckn sauki" baba ya juya yana kallonsu yace "kun tsakamu a duhu..wacece kuma *mai ni*??" "A'a sundai saka ka a duhu..inda sabo ai na saba da jin wannan sunan , waka ce kawai ya rage " "bangane me kke nufi bah" "uhmm..gasu nan ai ka tambayesu" ya juya gun sadik yace " wacece mai ni????



??????wacece???

[1:55PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*6*

BY *Reefat yahya*



~a short n imaginary Lov story~



"Baba ka tambayi yaya..shine yake bamu labarinta kullum se yayi mafarki da ita" "mafarki kuma?..ko mafarkin jinnul ashiq yake" da sauri ya daga kansa yace "c'mon baba she is a human being pls" "am not sure she is" mami ta fada ayayin da ta mike tana shirin barin teburin cin abincin "mami trust me Allah " "zancen banxa" daga nan ta koma falo baban nasu yace "den tell me ya akayi kuka hadu ..a ina ka taba ganinta kuma ina take xama " "baba gskiya bansan ina take bah a halin da ake ciki don na dade ina nemanta bansamu ganinta bah" "ok wane gari take" "9yrs back lokacin da mukaje yola Hutu na raka uncle Suleiman ( kanin mami ) garin jada , lokacin yana bautar kasa a can garin ..na hadu da ita a GSS jada tana jss1 mun shaku da juna sosai har nayi mata alkawarin aure" me meenah xatayi inba dariya bah tace "God...I can't bliv dis, yaya daman duk wannan haukar akan er jss1 kake?..hhhh" "quite pls..meyasa baki da nitsuwane meenah 9yrs back xuwa ynxu wat do u tink? ..maybe ta gama jamia ma ke kina nan kina haukarki mtsww..continue son ina jinka" sadik Wanda ransa ya gama baci ya kalli baba yace "kana gani koh baba..Allah meenah ta raina ni but xanyi maganinki , ba don ina sake miki bah..gud zan dau mataki akai" "sory yaya wllhi ni I tot a Cyprus kuka hadu da ita kuma kace min er yola CE daz y abun..."

"Rufemin baki...ki barnan ynxu b4 d count of 3" ganin babu alamar wasa a fuskarsa ne yasa ta tashi ta koma falo kusa da mami ta xauna se wani kumbure2* take.sadik ya cigaba da cewa "nayi 2months tare da ita mun shaku sosai..lokacin da na koma yola after 3 yrs naje nemanta aka ce tabar makarantar , na nemi gidansu na rasa saboda bata taba nunamin gidan bah kullum a skul muke haduwa n bansan kawaye ko en uwanta bah..ita kadai nasani" ya ja dogon numfashi tare da share hawayen fuskarsa baba yayi shiru yana kallon dan nasa gskiya ya tausaya mai kuma tabbas yana kaunar yarinyar ba wasa..haka ya bashi baki akan yayi hkri in Allah ya yarda wata ran xasu hadu kuma ze tayashi da adua a haka Suka rabu.



***************

Ruhaimat ce xaune a falon Abba yana shan tea yace "toh mama na Allah ubangiji ya baki saa kiyi karatu sosai banda wasa kinji" "nagode Abba" "Allah ya miki albarka" "ameen" umma ta shugo tana murmushi "maman Abbanta xaki tafi kenan" "ehh umma xan tafi" "Allah y kiyaye hanya idan kinje ki gaishemin da xee Tah" "xataji insha Allah" Abba ya fito da kudi ya kirga 30k yace "mamana ga wannan ki rike se munyi waya koh" "Abba nagode Allah ya kara budi" umma ta tabe baki tare da cewa "su er gata bah" basu tanka mata bah Ruhaimat ta tashi ta musu sallama ta koma bangaren Hajja Dada ta shigo da sallama anty maryam ce kwance a bisa kujerar xaman mutum 3 tana chat se murmusawa take , Ruhaimat ta fito da jakar kayNta "Hajja tah na tafi ..anty maryam na tafi se munyi waya" "er Albarka Allah ubangiji ya baki saa ya tsare min ke" "ameen kakata Allah yabar min ke" maryam ta juya tana kallonta tace "ikon God!yarinya tafiyar ma se da hijabi, wllhi mijinki ya shiga 3 " Hajja dad tayi carab tace "hijabi su2race kuma Allah zai bata miji nagari nitsasse me hali irin nata" "yoo kice min ustazu mana mai dangalelen wando mai hana kudin anko da fita gidan buki ko suna, idan ba ustazu bah ai mazan ynxu basa son mace mai yawan saka hijabi..ganin karuwa ko mai boye ckn shege zasu miki gara ma ki daina" salallami Hajja Dada take tana mamakin kalaman maryam Ruhaimat kam ko ajikinta murmushi kawai take daga nan ta daga jakar tayi waje Hajja Dada ta rakata har kofar gida wani idi dan unguwar shiya rike mata jakar xuwa bakin hanya , tana nan tsaye bayan minti 15 ta sami mota nan ta biya kudin 600 Suka dau hanyar yola.



*Reefat CE*??????

[1:56PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*7*

BY *Reefat yahya*



Tafiyar 2hrs kacal sukayi daga jada xuwa yola a bakin kasuwa ta sauka ta nemi abun hawa daga nan ta wuce gidan anty zainab yayarta matar barrister. ta shigo tare da sallama tana kwance a kasan kafet kallon film take ckn murna Suka rungumi juna dama can tafi shiri da anty zee akan anty maryam , ta kawo mata ruwa mai sanyi tasha nan Suka fara hiran yaushe gamo tana tmbyrta labarin gida haka Suka kasance har xuwa lokacin da mijinta ya dawo tare da yaransu ya daukosu daga makaranta.

Washegari...Ruhaimat tayi kwalliya ckn wasu lace milk n purple ta saka purple hijab dama can ba gwanar make up bace hoda da lipgoss kawai ta saka tayi kyau ga qamshin turarenta mai sanyi tayi sallama da anty Xee daga nan ta wuce gidan babbar aminiyarta sadiya Ahmad wacce take kira da masoyiyata ,bata da abokiya da ta wuce sadiya kullum suna tare a can state uni hostel daya komi nasu daya Amma banda hali cos sadiya tana da shegen suru2 gata da son kwalliya kuma a duniya babu abunda ta tsana irin hijab wannan kenan.

Ta shigo gidan tare da sallama sadiya ta fito Suka rungumi juna suna dariya "idonki kenan ruhi Nah..hmm lallai yau na tashi da saa kuwa" "Allah koh masoyiyata" "ehh..mana er Abba da kanta har gidan mu am so lucky gskiy" "banson iskanci fah" "yi hakuri toh mu shiga cki" dakin baccinsu Suka shigo bayan ta gaisa da Mmn sadiya. "So yaushe zaki fara xuwan training " "ni..gobe nake son farawa kinsan next week supervisor zai zo" "hmm ba gara ke bah, Allah ya hadaki da mai dan saukin kai..nikam wannan shegen mr bulus yakubun se wani girman kan tsiya ga muni mtsww" dariya sosai Ruhaimat take harda rike cki "Allah kina ban dariya sadee...meyasa baki roki HoD ya canza miki bah" "hmm kina magana tamkar baki San halin mutanen dprtmnt bah..gasu nan munana amma se girman kan tsiya" "Allah ya bamu saa yasa mu rabu dasu lfy"

"Ameen" har yamma Ruhaimat tana gidan su sadee dakyar Suka rabu ta koma gida.

Da dare suna xaune a falo suna kallo wayarta ya hau ruri Hajja Dada CE nan ta daga sun dade suna hira tana jin muryar anty maryam tana tsokanar Hajja ta mikawa anty zee sun gaisa daga na ta karbi wayar sun Dade sosai suna hira daga karshe sukayi sallama tana ajiye wayar wani call ya sake shiga new num ne tayi picking tare da sallama "ya kke malama Ruhaimat ya hanya dafatan lfy" "lfy alhmdllh but sorry bangane mai magana bah" "kina magana ne da masoyinki" tayi shiru ta rasa me zata fada "kiyi hakuri na karbi layinki widout ur permission" "ba komai but kayi hakuri inada Wanda zan aura" "Ruhaimat kina maganane da Aliyu daga jada" "oh Aliyu dama Kaine?.."ehh wllhi jiya nahadu da anty Maryam ita taban layin" "ok nagode da kira sai da safe" "haba Ruhaimat ki saurareni pls..nasan kin gayamin kina da Wanda zaki aura , but tunda bai kawo sadaki ba it doesn't matter " tayi saurin taresa "no it matters Aliyu baxan iya cin amanar masoyina ba pls gud nyt" diff ta kashe wayar anty Xee ta juya tana kallonta ckn mamaki ta tabe baki tare da cewa "wato har ynxu kina nan kina fama da haukan aljanin nan naki *mai sona* ne ko mai menene, anya Ruhaimat lfynki kuwa?..gskiya xanyi magana da Abba ya nema mki magani inaga sammu ne Suka fake a jikin ki" dariya tayi "haba anty Xee wani irin sammu kuma..wllhi *mai sona* mutum ne ba aljani bah , yana nan tafe insha Allah" "uhmm..Allah ya kyauta" Ruhaimat ta cire wayRta ta kira layin anty maryam bugu 2 ta daga "matar ustazai ya ake cki" "haba anty maryam ya zaki bada layina gun mutumin da baki sani bah..kuma na gayamiki bana sonsa kin..". "Ke dallah malama rufemin baki, ni saarki CE zaki kirani kinamin fada?...wawiyar yarinya kawai, laifine don mutum ya nuna yana sonki" "kiyi hkri anty maryam Amma don Allah ni bana son kina ba mutane num anyhw" "mtsww...bani da lokacin ki" daga nan maryam ta katse kiran Ruhaimat ta tashi tamkar xatayi kuka ta koma daki anty Xee de se kallonta take tana jinjina lamarin.



*MAI SONA*????

*8*

BY *Reefat yahya*



~a short n imaginary Lov story~



Da safe Ruhaimat ta gama shiryawa ckn doguwar Riga da wando pink color da touches of black ta saka bakin hijabi tare da bakin takalmi da jaka tayi simple makeup nata as usual ta fesa turare sannan ta fito anty Xee tana mopping din falon tace "iyye er Abba en mata ansha kyau" murmushi tayi "nagode anty ni xan wuce" "ki kula da kanki sosai banda shige2* duk da nasan halinki baki da rawar kai Amma de ki kula saboda amz ba wurin wasa bane ki kame kanki sosai, na taba xuwa tare da abban siyama wurin masu kudine babu maikula harkar wani Amma akwai en rainin wayo " "babu Matsala anty insha Allah abunda ya kaini kawai xanyi" "toh Allah ya taimaka ya bada saa" "ameen tank u" daga nan tasa kai tayi ficewarta keke napep ta shiga direct basu tsaya koina bah sai *Amz* company , bayan ta biya kudin ta shiga tun a bakin gate xaka gane lallai ba karamin company bane securities suna tsaye se ka nuna Id card kafin ka wuce idan ka wucesu kuma security doors ne ta nan xakabi ka shiga harabar kamfani wani katafaren story building ne xaikai hawa 30 , building ne mai kyawun gaske idan nace zan kwatantashi ma bata lokacine.Ruhaimat ta tsaya kyamm...tarasa mexata yi kowa na harkar gabansa babu mai kula wani ga mutane birjik wasu suna shiga wasu suna fita , ga nan motoci birjik suna fitar da drinks.Ruhaimat tana tsaye wani security yaxo wucewa tayi saurin xuwa wajensa tace "pls malam tambaya nake" wani kallon sama da kasa ya mata sannan yasa kai yayi gaba ta tabe baki tace "duniya ina xaki damu..idan an ganka da hijabi de ana ganinka illiterate Mara gata hmm Allah ya kyauta" ta cigaba da tsayuwa kamar a mafarki taji ankira sunanta wani Dan dprtmnt dinsu ne ,wani farin cki ya lullubeta ya karasa Suka gaisa ya shaida mata cewa a nan yake IT ta rokesa ya nuna mata inda ake reporting daga nan tabi bayansa elevator Suka shiga.

Wani dankareren office ne wani mutum ya hakikance a bisa office chair se juyawa yake "excuse" ya share minti 5 kan ya amsa musu da "com in" kallo daya yamusu ya dauke kai, Ruhaimat tayi masa bayanin komai yana kallonta da mmki don batayi kama da wacce ta iya turanci haka bah..ganin er kauye illiterate yake mata.wasu takardu tayi signing ta cike komai ya gaya mata offishin da xataje tayi reporting godiya ta masa Sukayi ficewarsu. Bayan ta gama duk abunda ya dace tayi nan Suka shiga ana musu practical yanda xasu gudanar da komai an musu bayani tana rubutawa, lokacin sallan azahar yayi kowa ya fita Ruhaimat ta juya kenan Suka hada ido da wata er budurwa murmushi Suka sakarwa juna "sannu koh..sunana Ameena" "sunana Ruhaimat" "nice meeting u" "u too..Amma yau kika fara xuwa koh" "ehh wllhi yau nayi reporting" "ok muje muyi sallah akwai masallaci a can kasa" daga nan Suka fita suna hira.



*Reefat CE*

[1:57PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*9*

BY *Reefat yahya*



~short n imaginary Lov story~



Zaune yake a katafaren falonsa yayi jugum yana tunani meenah ta shigo kusa dashi ta xauna ko kllon bangaren da take baiyi bah "yaya am sorry kayi hkri Allah wasa nake mah..am sorry pls" "tashi ki bar nan bana son ganinki" "eyya pls.." "I said leave n I min it" ya fada ckn tsawa nan ta tashi har ta kai bakin kofa ta sake dawowa " yaya shawara xan baka..y not kayi searching sunan *mai ni* a fbuk ko xakayi dace" ya kura mata ido tamkar mai naxarin wani Abu ya tashi tsaye yace "yess...gud girl u r right" phn nasa ya dauka daga ckn daki ya dawo ya xauna meenah tana murmushi ta maso kusa dashi ta xauna. Fbuk ya bude yayi searching Ruhaimat Abubakar no match found haushi kamar xe mutu take ya wurgar da phn din meenah tayi saurin cafke shi if nt da babu abunda xai hana screen fashewa tace "calm down pls..am sure she is on fbuk just tink of anoda name" "hakane fah..bani wayar na tuna real name nata Aisha" nan yayi searching Aisha Abubakar ga sunaye birjik meenah tayi saurin karban phn din "nasanka da rashin hakuri kawo ni xan duba" tana shiga profiles dinsu daya bayan daya Aisha Abubakar username Ruhaimat hometown jada state Adamawa student of Adamawa state uni "yaya kaga wata mai...bata karasa maganar ba ya karbe phn "Allah itace she is d1 " "yaya hw com's kasan cewa she is d1" ba tare da bata lokaci bah ya tura fren rqst last seen nata 3monts ago, yaja tsaki ya ajiye wayar gashi babu pix ko 1 a profile nata meenah ce ta cigaba da kwantar masa da hnkli.



"Ruhaimat kina yin fbuk kuwa? "Yh ..but bana yawan chatin gskiya ynxu haka namanta wen last na shiga" "watsap ko instgram ko twitter wanne kika fi so " "uhm nifa social lyf bai dameni bah ina de yin watsap somtyms shima ba kullum bah, twitter kuma bana yi gara instagram ina da acct" "ai naga alama ke ustaxiyace sosai"

"Allah bahaka bane ..just am too busy bani da lokacinsu ne" "nidai ki shiga ynxu xanyi adding naki Ruhaimat waye? "Aisha Abubakar ( Ruhaimat) " "ok" Ameena ta bude data ta shiga fbuk " gashinan na gani babu pix a profile ko" "ehh..shine" Ruhaimat ta shiga duba mssgs da kuma notification friends reqst sunkai 40 deletin kawai take taxo kan wani suna tayi shiru tare da kurawa wayar ido "laa..kinga wani mai sunan Abba Nah,kuma sunan nasa sounds familiar.. Anyway lemmi just accept him ko don sunansa" tayi accptin he is active kuma , tayi accptin din Ameena suna ckn hiransu Abubakar mukhtar ya tura mata mssgs "salam dia fren tnx 4accptin me" "uw" "ya kke " "lfy n u" "same..pls idan baxaki damu bah tmbaya xan miki pls" "ok go on"

"Ke er jada CE" "yh "

"I donno but by any chance kin taba soyayya da wani 9yrs back..."????????

" *mai sona*! "Waat... *mai ni*ya Allah I can't bliv dis "

"Mai sona ..dama da rabon xamu sake haduwa" "Allah sarki maini I rily rily miss u ..I miss darm much" "I miss u more..mai sona yaushe xan ganka ur Lov almost killed me" " main hoona ( am here now) worry not my Dil I'll b on my way very soon insha Allah" "can't wait to c u kismat Nah" "me too" Ameena tace "lfy kuwa se murmushi kike ..da waye ake chatin haka? Kodai mr right ne" Ruhaimat ta fada jikin Ameena tana dariya "kawata am I dreaming.. I rily can't bliv dis nayi chat da *mai sona* " "waye shi? "My kismat" Ameena ta tabe baki tace "ikon Allah wannan wane irin so kike masa kuma menene kismat???



*Reefat CE*????

[1:57PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*10*

BY *Reefat yahya*



~short n imaginary Lov story~



Yinin ranar Ruhaimat tayishi ne ckn walwala da farin cki baki har kunne tamkar wacce ta samu kujeran hajji ko kuma Wanda akayiwa albishir da gidan aljanna.ta xayyanawa anty Xee halinda take cki ta tayata murna sosai da dare ta sake shigan fbuk yana mata korafin ta tafi ta barshi da kewarta yace ta tura masa num xe kirata babu bata lokaci ta tura dama kwance take a daki ita kadai se faman lumshe ido take karar wayarta ne katse mata tunanin da take "salamu alaikum" "mai ni...muryarki kenan ko mafarki nake " "mai sona"..se kuma ta fara kuka a hnkli "maini kina jina..shiru bata amsa bah "helo kina jina pls talk to me" a hnkli ta furta "ina jinka" haba maini duk kinbi kin dagamin hankali" "am sorry kukan farin cki nake "

"No..pls Dil bana son wannan kukan stop it " "ok. I'll" "yawwa smile ...tamkar yana ganinta tayi wani lallausan murmushi tana lumshe idanu wani shaukin sonsa take ji "maini baki daina kukan ba ko" na daina fah" "toh meyasa baki min magana " ina sonka sosai" murmushi yayi daga bangarensa yace "nima haka..so hw lyf hw have u bin" "alhmdllh.. Ya bayan rabuwa" "lfy kalau se bakin ckn rashinki kusa I rily missed u Ruhaimat" "I missed u more so ya skul am sure ka gama" "yh har nayi masters dama jan cigaba da PhD amma sonki ya hana xuciyata sakat dole na dawo na nemeki muyi aure kafin na cigaba da karatun" murmushi tayi tare da rufe fuska tamkar yana kallonta "sarkin kunya har ynxu de baki canza bah my Dil" um um kismat bana son Neman magana" "daz d fact..anyway naga kina state uni koh, wane course? Biochemistry ynxu na fara IT" "wow daz grt saura 1yr ki gama kenan.. But gskiya 1 yr yayi yawa I can't wait" haka de Suka cigaba da hirarsu irin ta masoya kamar xasu hadiye juna.ni Reefat nace ohh masoya kenan"

****

Washe garin Ruhaimat ta tashi ckn walwala da nishadi Wanda rabon ta kasance haka tun bayan rabuwarsu anty Xee na faman tsokanarta bayN ta kammala duk ayyukan gida ta fada wanka ta fito taci abinci sama2* sannan tayi sallama ta tafi.kamar kullum tana ckn hijabinta mai hannu tayi kyau sosai a bakin gate Suka hadu da Ameena wacce ta dade da xuwa tana jiran karasowar kawar tata , murmushi Suka sakar wa juna "ina kwana" "lfy ya gida ya *mai sona* " aa *mai sona* de ba maisonki bah" dariya Ameena tayi tace "sorry toh..ya mai sonki dafatan yana lfy" lfy kalau yau da muryarsa nayi brkfast" abun ba sauki Allah yabarku tare" "ameen kawata nagode da wannan aduar taki " daga nan Suka karasa cki direct office nasu Suka wuce ma'aikatan sunata harkokinsu dakin chemicals da ake amfani dasu wajen sarrafa drinks Suka shiga ana musu bayani dalla2* Ruhaimat tana jotting bude kofar da akayi wata er budurwa ta shigo er gayuce sosai sautin takalmintane ya janyo hankulan jama'a ji kake kwas..kwas ckn girmamawa Suka fara gabatar da gaisuwa bata amsa bah se yatsina fuska take tana binsu da kallon 3kwabo ga cingam abakinta tana taunawa qamshin turarenta ya gauraye dakin Ruhaimat ta bude baki tana kallonta wata shaidaniyar gown CE a jikinta pitch color yayi masifan kama jikinta duk surorin jikinta a bayyane har shatin inner wears nata Ruhaimat ta cigaba da kallonta ckn rashin SAA idanunta Suka fada ckn nata aikuwa kamar jira take tayo kanta da niyyar marinta Amma tana xuwa har ta daga hnnu se kuma ta kasa wani kwarjini ne tagani a fuskar yarinyar alamarin da ya ba aikatan mamaki kenan saboda sanin halayenta kowa na shakkarta a duk fadin kamfanin "ke malama daga ina kike kin wani kuramin ido kamar tsohuwar mayya" "kiyi hakuri ni IT student ce" "maganar banxa..mr Ibrahim ya cika kwashe2*n banxa if not ya xaayi ya kawo mana irin wannan abun a ckn company" ta karasa maganar tana bin Ruhaimat da kallon rashin mutunci ta cigaba da cewa "anyway..is very unfortunate kika zo it a wannan company, but kisani cewa munada dresscode saboda da haka ki kiyaye gaba..Jacob! "Yes ma'am" "pls tell her about our company n he we do things here" daga nan tasa kai tayi ficewarta.Wanda aka kira da suna Jacob ya juya gun Ruhaimat yace " u r d luckiest girl on earth.. Madam ta daga hannu xata mareki ta fasa, abun mamaki..sunanta hajiya yasmeen tayi karatu a kasar waje she is 26yrs old , mahaifinta hamshakin maikudi ne itace assistant manager na wannan company kowa na shakkarta batada kunya bare tausayi saboda haka Ku kiyaye " daliban gaba daya suna mamakin halaye irin na yasmeen. Ruhaimat taja tsaki tare da cewa "aikin banxa..kara2 a kasar waje hauka ne? Ko ita ta fara xuwa ko akanta xaa daina, kowa de xai mutu yabar wannan duniya Allah de yaganar damu gskiya" Ameena ta amsa da ameen" sannan Suka cigaba da daukan darasi.





*MAI SONA*????

*11*

BY *Reefat yahya*



~short n imaginary Lov story~



Ta koma gida dakinta ta nufa ta fada saman gado gskiya ta gaji sosai dakyar ta tashi ta watsa ruwa tunda ta riga tayi sallan laasar kafin ta dawo..wayarta ya fara vibrating new number ne ta daga tare da sallama ya amsa nan da nan ta gane mai magana wato Aliyu ne "ya kke malama " lfy alhmdllh ya gida ya hidima " "lfy kalau..Ruhaimat ki gafarceni xuciyata ce ta kasa samun sakat! Ina sonki wllhi ba da yaudara naxo miki bah Ruhaimat I do Lov u a lot" haba Aliyu yaxamu tsaya muna Abu kamar kananan yara..I told u dat ina tare da wani Wanda can aura shin meyasa baxaka hakura bah" am sorry balaifina bane Allah ina sonki Ruhaimat" "nagode but pls Aliyu let's stop dis" yayi shiru ya rasa me xai gaya mata kawai ta katse kiran se kuma ganin misscals din sadik har 2 nan batare da bata lokaci ba tayi dialling num yayi ringing baa daga bah, ta sake kira har ya tsinke be daga bah.. Hnklinta ya tashi tasani sarai yana da kishin tsiya. Call nasa ne ya shigo ta daga "mai sona" da waye kike waya tun dazu call waiting" em sorry kismat, wllhi wani Dan jada ne wai yana sona ni..."dakata Dil! Justsay saurayinki ne simple" haba kismat kasan babu Wanda nake so a duk fadin duniya irinka Amma tunda Baka yard dani bah fyn" duff..ta kashe wayar tana dariya tasan idan Bahaka tayi bah maganar baxai kare bah.ya sake kira har a karo na 3 ta daga nan ta fashe masa da kukan shagwaba??????

Gaba daya ta rikitashi da kukan nata..lyk serious lol ckn sanyin murya yace "my Dil am sorry pls..kinsan ina sonki sosai, bana son ganin wani kusa dake pls kiyi hakura nasan baxaki taba cin amanata bah I trust u pls stp crying" ta Dan sagaita kuka ckn murya can kasa2* tace "is ok tunda baka yarda dani bah.." "Haba I said sorry fah.. I trust u n I Lov u" murmushi tayi "I Lov u too" "daz my Dil"..muah" ta rufe fuska ckn jin kunya tamkar yana wajen "sarkin kunya! Ki ban labarin IT toh" notin special fah..so boring kawai" "eyya sory ,idan nazo I'll kip u company"

"Oh tanx dia" haka Suka cigaba da hiransu Ruhaimat se juye2* take akan gado tana faman lumshe ido...oh oh! Soyayya dadi????.



Yauma kamar jiya a bakin gate Ameena ta jirata tare Suka karasa an fara daukan darasi bayan sun gama masu Neman Karin bayani na gabatar da tambayoyin su a haka supervisor yaxo duba dalibansa tare da daukan attendance daga bisani ya gama aikinsa ya tafi.Ruhaimat na fitowa daga dakin koyarwa tayi tuntube da mutum garam Suka bugi juna tayi saurin komawa da baya saukan mari taji a saitin kumatun ta wani saurayine Dan kyakkyawa dashi ya harareta a yayina yake gyaran suit dinsa "next tym ki bude idanunki ki kalli hanya ..idiot mtsw" ya juya xai tafi Ruhaimat tayi carab tace "Allah ya isa azzalumi kawai" ya juya aguje tabar wajen Ameena na dariya tabi bayanta yaja tsaki yayi tafiyarsa.

Ruhaimat ta sauke numfashi tare da Jan tsaki" mtsw..Allah wadai ace kowa in ya ganka da hijabi de se ya raina maka wayau, Allah de ya shirya" Ameena ce ta karasa kusa da ita "kawata kinsan mutumin nan kuwa? Niban sanshi bah yau na fara haduwa dashi" hmm shine sales director fah na wannan company ana ji dashi sosai, baki ga yanda en mata ke rububinsa bah" mtsww..toh ni ina ruwana idan shine manager ma I don't kia" uhmm mutanen se a slow" .sallah sukayi sannan Ruhaimat ta fara rubuta report sunayi suna hira mr Ibrahim ne ya kirasu yace su samesa a office, bayan sun gama abunda xasuyi office nasa Suka bude tare da sallama yana yan rubuce2* ga kuma wannan saurayin da sukayi karo da Ruhaimat a gefe yana danne2* a waya , zama sukayi bisa kujeru murmushi ya sakar musu "yawwa tanx 4comin..dama aiki nake son Ku tayani pls idan baxan takuraku bah" ba damuwa zamuyi" Ruhaimat ce ta amsa masa aikuwa wannan saurayin yana jin muryarta yayi saurin daga kansa ya nunata "you...me kikeyi a nan" hararinsa take...



*Reefat cE* ??

[1:57PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*12*

BY *Reefat yahya*



~short n imaginary lov story~



Ruhaimat ta cigaba da hararinsa daga bisani tace "kai xan tambaya" ya tashi ya nufi inda take xaune ckn sauri ta tashi ta koma bayan mr Ibrahim ta tsaya tana mai xare ido Ameena da mr Ibrahim sun xama en kallo " director dama kasanta ne " "ehh nasanta she is my cousin" "wow..rily! Shine bakayi introducing dinta a wajena bah" mtsww..kaga ib bana son iskanci pls, nifa bansan wannan er kauyen bah kuma kai xan tamabaya a ina kuka jajibota" Ruhaimat ta murguda masa baki nan ya tunxura ji yake tamkar ya shaketa gaba daya haushinta yake ji ba shiri ya fita yabar offishin.mr Ibrahim ya juya gun Ruhaimat yace "dagaske imran cousin bro naki ne" "Allah ya tsare gatari da sarin dutse..tirr! Babu abunda ya hadani dashi" mr Ibrahim ya tabe baki tare da jinjina lamarin "lallai idan har yau kuka fara sanin juna toh gskiya abun da mamaki bcos imran baya shiga harkan kowa , kuma duk fadin kamfanin nan ana matukar shakkarsa har yasmeen tsoronsa take ji don baya sake mata" Ruhaimat ta tabe baki tare da cewa"toh ni ina ruwana dashi" daga nan mr Ibrahim ya mika musu wasu takardu yace suyi typing nan ya tura laptop agaban Ruhaimat yace "its urgent ..pls Ku tayani" babu gardama ta fara typing Ameena ta dawo kusa da ita ta xauna, misalin karfe 5 suna tsaye a bakin titi suna jiran abin hawa wani range rover mai kyawun gaske yayi parking dab dasu a hnkli aka sauke glass mr Ibrahim ne a barin driver imran kuma a gefe ya hada rai se danne2* yakeyi a wayarsa "kanwata kuzo na saukeku a gida " wani mugun kallo imran ya watsa masa yace " a wane motar, badai wannan ba koh" sorry pls..haba aboki let's drop dem" no..baxan shiga mota 1 da wannan er kauyen, gara ma kawar tata xata iya shiga" mtsww..kanka ake ji dama wayAke marmarin shiga motar ka, yaya na ba damuwa xamu shiga keke tnx" Ruhaimat tana gama fadin haka taja hannun Ameena sukayi gaba murmushi kawai Ibrahim yayi haka nan yaji yarinyar tana burgesa yana juyawa Suka hada ido da imran yace "hnklinka ya kwanta ai ..dama so kake ka cimin mutunci" haba imran kayi hakuri mana " dallah malam ka ja mota mu tafi..mtsw er matsiyata sai ta raina kanta wllhi" Ibrahim yana son yin dariya Amma ba hali haka ya tada mota Suka dau hanyar gida, dayake su neighbors ne kullum tare suke xuwa su koma.

Imran Sultan modibbo only son agidan Alhaji sultan modibbo jikan lamidon Adamawa ne su 5 gun iyayensu Amma shi kadaine namiji yana da yayu mata 2 sunyi aure se kuma kanne 2 daya tana ajin karshe a jamia daya tana aji 3. Imran dangatan gaske ne duk familyn modibbo ana ji dashi kyakkyawane ajin farko en mata har fada sukeyi a kansa shiko bashi da lokacinsu hasalima bai taba yin soyayya ba tunda yake a rayuwarsa, Ibrahim abokinsa ne Dan makwaftan su Alhaji sultan ne ya dauki nauyin karatun Ibrahim tun yana primary saboda mahaifinsa talakane mai rufin asiri..wannan kenan.



 Ko gyara parking bai gama bah imran ya Tura murfin motar ya bude fuu...yayi ckn gida a falo ya hadu da kannensa suna masa sannu da dawowa hannu ya daga musu ya haura xuwa bangarensa Momi tana xaune tana mamakin halin da taga Dan nata a cki, Ibrahim ne ya shigo da sallama " baba na yau kuma wa ya taba abokin naka" hmm..kedai bari kawai Momi, yayi sabuwar budurwa ne " wow..da gaske ya Ibrahim" Momi ta harareta tace "toh uwar axarbabi " dariya Ibrahim yake "Ummi uwar jin gulma , kije gun yayan naki ya fada miki banda ni" "kyaleta jeka ka ci abinci ka huta" murmushi yake ya nufi bangaren cin abinci.

Momi ta tura kofar dakinsa a hnkli yana nan kwance bisa 3seater idanunsa na kallon ceiling se faman Jan tsaki yake " imran meyake damunka..wani ne ya bata maka rai? Allah Momi yarinyar ta raina ni Amma xanyi maganin ta" Momi ta danne dariyar dake Neman kubce mata " wace yarinyace haka" "wata er talakawa ce " Momi ta hada rai tace "wato har ynxu kana nan da wannan halin naka na wulakanta na kasa da kai koh..eyee imran " ya tura baki ckn shagwaba yace " Allah Momi ni bana wulakanta mutane yarinyar CE ta..??? ya isheni..tunda baka jin magana kaje ka cigaba da duk abunda kaga daman yi" daga nan Momi tayi ficewarta ya rike kai yace "ohhh..wannan yarinyar she is a dvil I wanna kill her" daga nan ya tashi yabi bayan Momi da niyyar bata hakuri.



********** Ruhaimat tana chat da masoyin nata yace ta tura masa pix nata taki amincewa wai lallai shi xai fara tura nasa, babu gardama ya tura pix 3 masu kyau???? saura kadan numfashnta ya dauke..he luk so...?????? a ckn xuciyarta tace " ohh akwai kyawawa a duniya..dazu ina yaba kyawun director ashe *mai sona* ya fisa kyau masha Allah ta kurawa hoton ido babu ko keftawa.



*Reefat CE*??????

[1:58PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*13*

BY *Reefat yahya*



~..short n imaginary lov story~



Ruhaimat ce tsaye a bakin gate din amz da misalin karfe 10am se duba agogo take me yahana Ameena xuwa har ynxu ..gashi num wayarta baya shiga, ta kara 15mins sannan ta shiga harabar kamfanin as usual ana nuna musu chemicals daban2* bayan sun kammala aka bata aikin da xatayi tana yi ne kawai amma hnklinta a rarrabe yake tana tunanin meyasa layin Ameena baya shiga Allah yasa de lfy, wasu chemicals ta hada hannunta dauke da test tube xataje laboratory tayi test da observation sannan tayi reporting tana fitowa a dab bakin kofa kicibis tayi karo da mutum test tube ya fadi chemicals na ckn tube din yayi splitting a kayan jikinsa. Imran ne ckn milk color suit nasa yayi kyau sosai Ruhaimat ta xare ido ckn matukar tsoro ko kwakwaran motsi ta kasa yi Allah ne kadai yasan abunda zai mata, ya kura mata ido ga mamakinta hawaye ta gani ya cika idanunsa dakyar ta bude baki tace "am..bata karasa bah ya juya ya koma ta bangaren da ya fito.bata ji dadin hakan bah tabbas tasan dole yaji haushinta duk da cewa ba da gayya tayi bah , Amma tasan lallai ransa a bace yake ckn sanyin jiki ta tattara test tube din nan masu aiki Suka fito ckn sauri suna gyara wajen..Ruhaimat tayi shiru ta rasa me ke mata dadi ta tashi ckn rashin kwarin guiwa , ofishin mr Ibrahim ta wuce kai tsaye ta shiga tare da sallama ya amsa mata "ahm...yaya na ka taimakamin ina ne ofishin sales director pls" "aw..imraN kike nem ki je next floor by ur right xaki shiga sales section daga nan xaki iya tambaya se a nuna miki" nagode" daga nan ta juya ta tafi Ibrahim ya lura da yanayinta ko meke damuntane oho!

Elevator ta shiga bayan ya sadata da sales dprtmnt gskiya floor din ya hadu komai nasu a tsare jama'a anata hrkoki. Ruhaimat bata sha wani wahala bah wajen Neman ofishinsa , kai tsaye ta bude tare da sallama katafaren office ne mai girman gaske tsarin kamar cki da falo ne nan ta bude wata kofar da ta gani. Yana nan kishingide a bisa kujera idonsa a rufe ya cire suit din ya ajiye a gefe "wat do u want" ya fada ba tare da ya bude ido bah "am sorry director... Ckn sauri ya bude ido yace "waat? Ke me kike nema me ya kawoki ofishina " ya fadi maganar ckn daga murya , ta marairaice tace "am very very sorry wllhi tsausayi ne am sorry pls" hmm sausayi? Sausayi fa kika CE? tsautsayin naki baxata afka akan kowa ba sai ni" kayi hakuri don Allah" ya tsaya yana kallonta yama rasa ya xaiyi da ita da karfi ya kwantar da kansa bisa tebur yana Jan tsaki, kamar a mafarki yaji sheshekar kukanta ya daga kai???? hawayene cabe a fuskarta "hey malama mai hijabi me aka miki xaki fara min kuka ..pls leave kada wani ya shigo yayi tunanin cewa ni na saki kuka" ckn murya me rauni tace " don Allah kayi hakuri" ok fine ...na hakura just go" daga nan ta tashi ta fita yabi bayanta da kallo daga bisani ya ja tsaki haushin kansa yaji meyasa ya kasa yi mata fada , ransa a jagule haka ya tashi ya kulle offishin nasa ya tafi .

Har yamma ta koma gida tamkar Mara lfy haka ta kasance se xuwa dare Sadik ya kirata Suka sha hira sosai a nan yKe shaida mata gobe insha Allah suna tare" wani farin ckine ya lullubeta take ta manta da xncen bacin ran da take cki.bayan sun gama call din Ameena ne ya shigo ta daga "°haba kawata ina kika yasar da phn naki na kira har nagaji" sorry Ruhaimat wllhi bansan wayar a kashe take bah naje gidN biki ne daz y kika ji ni shiru" ba kin barni ni kadai bah I was so bored wllhi" eyya sorry kawata tuba nake" shikenan na hakura" tnx matar sadik" wow...???? kin burgeni da wannan sunan da kika ambatA" haka Suka cigaba da hira har xuwa wani Dan lokaci sannan sukYi sallamA.

Ruhaimat ta kwanta da dimbin tunani a ranta.



 *MAI SONA*????

*14*

BY *Reefat yahya*



*nagode da kulawarku fans..masu turamin sakon gaisuwa ina amsawa tnx a lot Lov u all????*



Zaune take a ofishin mr Ibrahim tasa laptop agaba tana typing ta tattara hankalinta gaba daya idanunta na kan screen se karan keyboard kawai kake ji..sanyin ac da qamshin turarenta ne Suka mamaye ofishin, a hankali ya shigo tare da sallama carab! Idanunsa Suka fada ckn nata a yayinda take daga kai don ganin mai shigowa. yayi saurin kauda kansa gefe ya hada fuska ganin Ibrahim baya cki nan ya juya xai fita muryarta yajiyo tana cewa "mr Ibrahim ya shiga meeting ka dawo xuwa anjima" tsaki yaja tare da cewa" toh waya tambayeki uwar kaudi..kuma ai ni bai gayamin ya samu new secretary bah" ta tabe baki sannan ta cigaba da aikinta a hankali tace "kaji dashi dai masifaffe kawai" me kike cewa? Ckn sauri ta daga kai a tunaninta yabar ofishin ne "uhmm ni banyi magana da kai bah" a hnkli ya taka yaxo dab da ita tsorone ya cikata ta tuna da marin da ya mata aikuwa ta kulle ido tare da kare fuskarta tana jiran saukar mari, imran ya maso dab da ita har suna jin hucin juna idanunta a kulle suke don haka ya samu damar kurawa fuskar ta ido kyakkyawace sosai babu abunda yafi daukar hankalinsa kamar dan karamin bakinta pink color duk da bata sa lipstick bah. Ya kasa cire idonsa akan bakin ya shagala yana kallonta nan ta bude idanunta a hmkli Suka fada ckn nasa sun kurawa juna suna kallon kallo, bude kofar da akayi ne ya jawo hankulansu mr Ibrahim ne ya shigo yana ganinsu yayi murmushi ya dauke kai.wasu files yake dubawa imran ya wayance "hey wajenka fa nazo" I can c dat somtin is going on here , dama files naxo dauka n sory 4disturbance we talk leta am busy now" ya juya yana dariya ya fita. Ruhaimat ta sunkuyar da kanta ckn jin kunyan abunda mr Ibrahim ya fada, imran ya watsa mata harara sannan yabar ofishin.phn nata ya fara ringing *mai sona* ta gani ta daga fuskarta dauke da murmushi "kismat..

"My Dil ya kke" lfy alhmdllh n u" "lfy kalau..ynxu jirginmu ya sauka ina airport" wata kara ta sake tana tsalle tace "are u serious" am sure maini " okk just wait dre..ynxu xan sameka cos I wannna b d first person dat u'll meet" ok Dil am waiting" ckn tsananin farin cki tayi saving notes nata phn da jaka kawai ta dauka tayi ficewarta.xata shiga elevator Suka ci karo da wani tana daga kanta idanunta Suka fada ckn nasa ya tallabo goshinsa yace "God...ya zanyi da yarinyar nan..waike kina da eye prblm ne" kallonsa kawai take ita kanta abun ya fara bata mamaki ace kullum se tayi karo dashi y?? Muryarsa taji yana cewa "u don't knw hw 2say sorry huh" ta tura baki kamar xatayi kuka tace " toh ni..ni da son raayina ne hakan yake faruwa, bayan kayi hitting dina n u r xpectin me 2say sorry" ya tsaya yana kallonta ta sunkuya ta tattara takardunsa da Suka xube a kasa ta mika masa yasa hannu ya karba ta juya tayi shigewarta.

international airport yola aka rubuta a bakin gate nan ta sauka doguwar tafiya tayi da kafa sannan ta cire wayarta tana danna lambobinsa.."hello *mai sona*kana ina..ok gani na shigo, olryt ina jiranka" daga nan ta kashe wayar.yaune karo na 2 da ta shiga airport na farkon tayuwa Abbanta rakiya lokacin da xai tafi hajji se kuma wannan karon, ta cigaba da tafiya har xuwa filin da ake karban baki.jama'a ne birjik kowa na shaanin gabansa wasu sunxo tarban en uwansu wyl wasu kuma tafiya xasuyi suna xaman jiran jirgi na gaba, can daga nesa ta gane fuskarsa tasan cewa shi baxai taba ganeta bah don bata turamasa pix nata.a hnkli yake tafiya namiji ne kyakkyawa gaba daya ya tafi da imanin en matan wajen, ta kirasa a waya ta gaya masa tana kallonsa ynxu haka fuskarsa dauke da murmushi ya cigaba da tafiya har yaxo kusa da ita murmushi take masa ga mamakinta yaxo ya wuceta.wata yarinya tasha ado ckn lace mai kyau an fenta fuskannan da kayan makeup wayace a kunnenta wurinta ya nufa "maini"ta juya tana kallonsa tace "sorry.."ba Ruhaimat bace? "No..no sorry I tink mistake ne , sunana zaliha" "oh am sorry zaliha" nan ya juya yana Neman layinta "maini wia r u" sorry *mai sona* wasa nake maka idan ka huta xuwa gobe xamu hadu" ckn jin haushi ya kashe wayar.Ruhaimat tana tsaye hawayene ya cika idanunta...



*Reefat CE*??

[1:58PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*15*

BY *Reefat yahya*



~short n imaginary Lov story~



A hnkli take tafiya har ta isa karkashin wata bishiya babu kowa a wajen se kukan tsuntsaye kake ji nan ta xauna ta fara rera kuka tayi mai isarta sannan ta share hawaye "yaxo kusa dani ya wuceni yaje gun wata dat mins am not worthy enof 2b his gal fren, y? Meyasa ake min kallon raini? Shikenan Dan ina saka hijabi kullum? Don ni er talaka CE? Y? Y?? Y??...wani kuka ne ya kwace mata haka ta cigaba da kuka babu mai rarrashinta daga karshe tayi shiru sannan ta tashi ckn sanyin jiki tabar airport din.

Office din mr Ibrahim ta bude a hnkli ko sallama batayi ba imran yana xaune yasa laptop a gabansa ga kuma report book din Ruhaimat a kusa dashi, ko sannu bata CE dashi bah tasa hannu xata dauki report book din karaf! Ya rike takardar "ke baki iya sallama bane" tana ckn bacin rai bata son magana amma tasan halin imran kurum don haka tace "pls am not in d mood" ya daga ido yana kallonta yayi mamakin ganin idanunta a kumbure alamar tayi kuka ya bude baki xeyi magana wayarsa ta hau ruri yayi saurin dagawa "haba bro have bin expecting u tun dazu..ok hop ka sauka lfy, aw rily..I tot baxaka gane gidan bah..kk ina office." Alryt sai ka shigo" daga nan ya kashe wayar yana kallonta , hawayene sun taru a idanunta kamar xatayi kuka tace "pls director kayi hakuri ka bani littafina gida xan tafi" xan baki but ki gayamin meyasa ki yin kuka" hawayen da take kokarin boyewa ne ya sakko sharr...ba shiri imran ya mika mata littafin ta juya gudu2* sauri2* tabar ofishin yabi bayanta da kallon mamaki ko meyake damunta oho!..

******



Ruhaimat ta koma gida ckn bacin rai ta fada gado ta cigaba da rusa kuka, tambayan duniya anty Xee ta tamabyeta meke damunta ko uffan bata ce mata bah.har dare bata sa komai a baki bah sallah kadai ke tada ta, wayoyinta a kashe suke sadik ya kira layi yakai 20tyms numban bata shiga haka ya kasance ckn rashin walwala ya rasa me ke masa dadi a duniya.bacci ya kaurace musu se faman juyi suke har garin Allah ya waye Ruhaimat bata rubtsa bah..da safe bayan ta gaya aiyukan da ta saba yi ta sheka wanka sannan ta haye gado tayi kwanciyarta.anty Xee ta shigo ta tambayeta " er Abba meya sameki" ba komai anty , xaxxabi ne kuma nasha magani" "Allah ya baki lfy, xakije aiki ne? Aa bani da lafiya xan kira Ameena ta samin attendance" daga nan anty Xee tayi ficewarta..wasa2* Ruhaimat ta share 5days a gida bata xuwa amz company, sadik kuwa ya susuce ya xama tamkar mahaukaci kullum layinta yake nema ko xaiyi dace Amma shiru kaman an shuka dusa...



*Reefat CE*???? Lov u all

[1:58PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*16*

BY *Reefat yahya*



*millions of hrts will b 2few 2cary all my Lov 4u, it has no limit tnx a lot 4ur sopot n kia@ my fans*



Yau sati 1 kenan rabon Ruhaimat da xuwa amz company.. da wuri ta tashi bayan ta gama aikin gida ta fesa wanka nan da nan ta shirya ckn atamfa mai adon filawa red n yellow ta saka red hijabi da takalmi sannan ta rataya yellow side bag mai kyawun gaske, ta dan rame sannan tayi fari siririn hancinta ya kara bayyana.kamar kullum farar hoda ta shafa sai lip gloss Amma ba karamin kyau tayi bah, ga kamshin humra da kuma turare mai sanyaya xuciya. A falo ta hadu da anty xee "wow er Abba kyau kenan.. Masha Allah nasan yau dole a samo mana suruki" murmushi kawai Ruhaimat tayi tare da cewa "nagode anty , ni xan tafi" a dawo lfy Allah ya bada sa'a" "ameen"

Daga nan ta fita ta tare napep ya ajiyeta a bakin gate din companyn.duk inda ta wuce se kallonta ake ni Reefat nace "oo..wannan ma don batayi makeup bane" gskiya Ruhaimat kyakkyawa ce.

Bayan ta gama aikin da ya kaita kai tsaye ofishin mr Ibrahim ta wuce a hnkli ta tura kofar tare da sallama...damm gabanta ya fadi sadik ta gani xaune yana kallon kofa suna hada ido tayi saurin dauke kanta kamar wata Mara gskiya haka ta karasa cki "kanwata wia have u bin" dakyar ta iya furta "ina yini" Ibrahim ne kadai ya amsa mata, su 3 ne a ofishin sadik Ibrahim da imran "lfy ya kike ya kwana 2" alhmdllh" ina kika shiga 1week baki zo bah" " wllhi nayi rashin lfy ne" eyya sory ya jikin " alhmdllh na warke" Allah yasa kaffara ce" ameen nagode" daga nan ta mike tsaye ta juya xata tafi Ibrahim yayi saurin cewa " haba kanwata daga xuwa kuma se tafiya" xan dawo wen u are free" ok I'll b waiting" daga nan ta juya tayi ficewarta.sadik ya juya gun Ibrahim "ib don't tell me wannan itace gal fren naka" nop..IT student ce , mutunci ne kawai notin more" ohh..I tot " u tot wat?..laifi ne idan ta xama gal fren dina" no..she is too local gskiya, ni baxan iya soyayya da irin su bah.kunya da gidadanci baxai barta ta nuna ma ril Lov bah" imran na murmushi yace "bruh don't tell me up2 now kana nan da ra'ayinka na son auren mace wayayyiya koh" imran me xa'ayi da mace bagidajiya wacce baxata nuna maka so da kulawa bah" u r mistaken bruh..mace idan ta waye yayi over xe xamo maka prblm" yh I knw...but atlst de ka auri mace kyakkyawa n som1 who is presentable not lyk her" Ibrahim ya kada kai yana mamakin raayi irin na sadik.imran Yace "anyway..Allah ya bamu mata nagari " Ibrahim ne ya amsa da ameen " sadik kuma cewa yayi "Allah ya Baku, nikam i'v gtn mine" rily? Yh.. *mai ni* Allah ya barmin ita I so much Lov her" uhm..masoyan asali Allah ya nuna mana bikin naku" ameen aboki gskiya naji dadin aduar nan taka n I promise nan da 3monthz xanyi aure insha Allah" haka de Suka cigaba da hira har xuwa lokacin sallar axuhur.

Ruhaimat ta idar da salla tayi jugum tana tunani hannu tasa ta kunna wayarta tare da kurama wayar ido..mssgs ne Suka fara shigowa gaba daya na sadiq ne se kuma Ameena, daya bayan daya take budesu tana karantawa yNa bata hakuri sannan yana rokonta ta bude waya. Bata gama karantawa bah kiransa ya shigo ba karya tayi kewarsa sosai ta daga tare da karawa a kunne "my Dil am so sorry..pls kiyi hakuri ki saurareni don Allah" batayi magana ba ya rikice "pls *mai ni* am so sorry pls talk 2me kinji..pls Dil ki taimakawa rayuwata I rily Lov u I can't do widout u " hawaye ne ya cika mata ido idan ta tuna kallon banxa da ya mata a ofishin mr Ibrahim.."Ruhaimat kina ji na? Uhm" dakyar ta amsa can cki , sadiq ya cigaba da magana tamkar xeyi kuka "Dil mujhe maf karoo" is ok *mai sona* ya wuce" da gaske" yh is ok" wow...I Lov u so much maini n I rily miss u" a hnkli tace "Lov u more" daga nan Suka cigaba da hira suna soyewa kamar xasu hadiye juna ???? sadik ya dage lallai yana son ganinta gobe daga bisani sukayi sallama ta ajiye waya ta buga uban tagumi ynxu me abun yi??? Yess....ta fada da karfi har na juya ina kallonta ta tashi tare da sure jakar hannunta direct bakin gate ta wuce tana fitowa ta tare napep ta shiga.



???????? yesss?? Wane idea ne yaxo mata??



 *MAI SONA*????

*17*

BY *Reefat yahya*



A kofar gidansu sadee Ruhaimat ta sauka na tsaya na karewa gidan kallo gida ne na ginin tabo daga ganin yanayin gidan xaka tabbatar da cewa talakawa ne tukuff! Ta karisa cki tare da sallama inna mahaifiyar sadee tana xaune ta amsa mata sallaman ckn sakin fuska "ina yini inna" lfy ya gida ya fama" alhmdllh na sameku lfy" lfy kalau..shiga cki mutuniyar taki tana kwance kamar ynda ta saba" murmushi Ruhaimat tayi sannan ta shige wani daki bayan ta daga kodadden labulensu da ya yamutse da datti ga kuma tsufa, sadiya na kwance ckn wasu English wears na gwanjo fuskar nan tasha makeup tamkar mai shirin xuwa party "masoyiya" lahh..sahiba yaushe kika shigo" ina zaki San na shigo bayan ki tattara hnklinki kina karanta novel" yi hakuri..bismllh xauna mana kinsan gidan namu se a hnkli" ka jiki da wani xance, toh ni bakuwa ce "daga nan Suka gaisa tare da taba hira kadan Ruhaimat tace " sadee pls taimako xakimin" na me fah..kinsan xan iya komai akanki" yawwa nagode masoyiyata..pls *mai sona* ne yake son ganina gobe, don Allah ki shirya kije Ku hadu a madadina" how? Bangane me kike nufi bah" ehh..ina nufin kije a matsayin kece Ruhaimat"?????? wat? Gskiya baxan iya bah, kiyi hkri " alkawari fa kika dauka sadee, kince xaki iya aikata komai pls ki taimaka min don Allah" wani dogon numfashi sadiya ta ja tana naxarin kalaman Ruhaimat daga bisani tace "ok fine I'll do it 4u" Ruhaimat ta kankameta ckn jin dadi "tnx tawan...Allah ya bara kauna da zumunci nagode sosai" bayan kankanin lokaci Suka gama tsara komai yanda xasu tafiyar da ala-amrin sannan Ruhaimat tayi sallama ta koma gidansu.

*d game has just begun*??????????



Washegarin...Ruhaimat ta turawa sadik phn num din sadee da sunan cewa wannan shine sabon num ta, ta gama shirinta na xuwa company daga nan ta dauki hanya.

Saura kadan tayi karo da sadiq yana fitowa daga ofishin Ibrahim ita kuma tasa kai xata shiga , imran ne ke biye da sadiq tayi saurin kaucewa sadik ya juya ya mata wani kallon sama da kasa "imran u knw wat..i hate dis girl Allah, tana ban haushi mtsw" yasa kai tayi wucewarsa.idanun Ruhaimat sun cika da kwalla imran beji dadin abun bah ya juya gun Ruhaimat a hnkli yace " am sorry..haka bro yake he is so complicated yi hakuri ok" kai ta gyada masa daga nan ta juya ta fasa shigan ofishin tayi tafiyarta, imran ya tsaya Jim! Sannan ya wuce ofishinsa can ya tarar da sadiq "haba bro banji dadin abunda ka ma yarinyar nan, y? "Dakata mr..naga alama da kai da Ibrahim duk sonta kuke Ku daina fakewa just feel free n tell her if...look sadiq am serious about it, d poor girl did notin y wud u...enof enof imran, am sorry na batama budurwarka rai" yana gama fadar haka ya juya ya fita tare da sake kofar ji kake garam!! Imran ya rike kai tare da Jan tsaki fuskar Ruhaimat yake hangowa tabbas yasan duk inda take a halin ynxu kuka take don yasan halinta da saurin kuka me abun yi?? Wata xuciyar tace "me matsalarka? Meyasa ka damu da halin da take cki Kodai xancen sadiq gskiya ce.??..no ni ban taba son wata bah kuma bansan ya akeyin soyayya bah" yes hakane" ya furta a hnkli se kuma ya tsinci kansa ckn damuwa yana bukatar sanin halin da take cki.ya tashi ckn sauri ya fita duk inda ya wuce ana girmama shi bangaren da Ruhaimat take daukan darasi can ya nufa bata cki , ofishin Ibrahim ya sake xuwa babu kowa nan ya fita yana dube dube ckn harabar companyn Amma babu alamar Ruhaimat kodai ta koma gida ne?? Ckn sanyin jiki ya juya ya koma ofishinsa.

Ruhaimat kam gida ta wuce ta ci kuka mai isan ta daga bisani ta hakura..lallai tayi tunani mai kyau gara da bata bayyana kanta gun sadiq bah tunda ya furta da bakinsa cewa ya tsaneta ta tabbata da gaske yake...haka ta cigaba da share hawayenta hotunan da Suka dauka lokacin da take jss1 ta kurawa ido tana kallonsu cke da kewar *mai sonta*.

Sadee ta kirata Suka tattauna batun haduwarta da sadiq sun tura mishi text akan su hadu a *wet land* wajen wasan yara da shakatawa. Misalin karfe 4:00pm sadee tana xaune a bisa wasu kujeru masu kyau ga drinks da snacks a can kasa saman wata dardimar da ta shimfida , tayi kwalliya har yayi over tayi kyau sosai a hnkli take tauna orbit chewing gum tana wani juya ido tana lumshe su..hmm dama sadee er duniya CE, wayar hannunta ya hau ruri ta daga tare da kwatanta masa dai2* inda take ckn kankain lokaci kuwa ya karasa yayi kyau sosai duk inda ya gifta en mata na kallonsa.sadee ta tashi tsaye ta harde hannu a kirji tana kallonsa ..dumm..xuciyarta ya bada sauti numfashnta ne yake Neman daukewa ko kadan bata dauka cewa sadik hadadden gaye bane, gaba daya ya tafi da imaninta ya hadu sosai *mai ni* muryarsa ne ya dawo da ita daga dogon tunanin da take dakyar ta furta *mai sona* ya rike mata hannu a hnkli yakai bakinsa ya sumbaci hannayen tare da cewa "I missed u so much Mera Dil..hmm sadee kam dakyar ta saita kanta "miss u more swt hrt" swt hrt? Yaukuma Sabon suna aka radamin " murmushi tayi tare da cewa "ba dole bah..irin wannan haduwa haka" dariya sosai maganr ta basa yana rike hannun Suka karasa saman dardumar Suka xauna suna mai fuskantar juna.ta dauki apple ta mika masa ya bude baki alamar ta bashi a baki babu tantama ta saNya masa yana taunawa yana mata murmushi.. Hawaye ne ke bin kuncin Ruhaimat wacce take kallonsu daga nesa????????



~fans xaku iya yin wautancin da Ruhaimat tayi?? Ni a ganina wautanci ne am sure xatayi regret~



*MAI SONA*????

*18*

BY *Reefat yahya*



Jiri ne ke diban Ruhaimat dakyar ta tashi ta fita tana komawa gida ta kudundune a saman gado nan da nan zazzabi ya kamata idanunta na fitar da wasu xaxxafan hawaye babu abunda take gani illa hoton sadde da sadiq suna xuba soyayya, anty Xee ta shigo dakin tana ganin halinda er uwartata ke cki duk tabi ta rude tasa hannu ta taba jikinta xafi rau kamar garwashin wuta nan ta dauko mata magunguna dakyar ta iya sha don jikinta sai karkarwa yake haka ta kwana da xaxxabin. bayan kwana 2 ta samu sauki don haka ta shirya xuwa amz a bakin kofar shiga ta hadu da imran se kallonta yake ko uffan bata ce masa ba tayi shigewarta, bayan ta gama class nata da duk wasu ayyukan da xata yi ta kama hanyar fita don komawa gida sabida Ameena bata xo bah."kanwata" muryar mr Ibrahim ta ji nan ta juya Suka hada ido ya sakan mata wani lallausan murmushi "haba kanwata shine ko a leko mu kawai kin kama hanyar fita" ina yini " ta fada ckn jin kunya ya amsa daga bisani tace "nasan kana aiki ne bana son distracting naka shiyasa " wato baki daukeni matsayin yayan ki ba koh? Allah ba haka bane is just dat ..." Baki son haduwa da frenz dina koh" ya tare numfashnta murmushi tayi tare da cewa "a'a " anyway muje muyi hira toh, yau xakiban lbri don ya kwana 2 bamu xauna bah oya let's go" babu gardama tabi bayansa ofishinsa Suka shiga ta xube saman kujeru nan Ibrahim ya fara janta da hira. Sadik ya tura kofar carab! Suka hada ido da Ruhaimat tayi saurin dauke nata tsaki ya ja tare da galla mata harara nan ya juya yayi tafiyarsa, imran ya shigo tare da sallama yace "aw.sorry bansan kana tare da malama ba lemmi not disturb u guys" ya juya xai tafi Ibrahim yace "me kake nufi man, kanwata CE fah noting else" oh..hakane ok lemmi sit toh" ya fada yana murmushi ya nemi kujera ya xauna ya dagawa Ruhaimat hannu "salamu alaikum malama dafatan kina lfy" ta amsa sallamar kadai ta sunkuyar da kanta kasa imran ya kura mata ido bbu ko keftawa , Ruhaimat taji kanta a takure take don haka ta musu sallama ta koma gida.

***** wasa2* soyayyar sadik da sadee yana kara yin karfi duk da cewa wasu lokutan yakanyi mamakin sauyawar halaye irin na Ruhaimat Amma ko kadan bai taba zargin ko ba Ruhaimat bace.

Xaune take a gaban motarsa se soyewa suke sadik ya juya yana kallonta yace "mai ni" na'am mai sona" ina sonki sosai" nima ina sonka" xaki aureni?? Damm..gabanta ya fadi nan gumi ya fara keto mata dakyar ta kirkiri wani guntun murmushi tare da cewa "burin masoya shine aure" Ruhaimat ina Neman amincewarki na gabatar da kaina a gidanku sannan next month a daura mana aure" dam..dam..innalillhi ga irinta nan yau asirinta ya tonu " kinyi shiru..pls talk to me" ok dear zanyi magana da mamana duk yadda ake cki xan sanar da kai" olryt I'll b waiting" haka Suka cigaba da hirarsu irin ta masoya daga karshe yayi sallama tare da ajiye mata rafar en 500nts. Ta shiga gidansu ckn ta samu innarta a daki nan ta zayyana mata komai inna ta fara magana "kaji shashashar yarinya me kike jira baxaki ce masa ya turo magabatansa bah, yaro ga kyau ga arxiki ai dole ki auresa Allah ya turo miki tsuntsu daga sama gasasshe ..ki ci arxiki ki bar arxiki inda yake, kowace mace na Neman miji nagari mai arxiki ga kyawawan halaye sannan ki xauna kina wani shirmen banxa, ita kawar taki ba ita ta hadaku bah? Toh me abun cin Amana a cki..nidai na baki goyon baya Dari bisa Dari Amma kiyi tunani akai" daga nan inna ta tashi ta fada dakin girki.ckn rashin kwarin guiwa sadiya ta fada kogin tunani..gskiya ta kamu da son sadik ba na wasa bah Amma xata iya aurensa? Idan ta amince Ruhaimat fa?? Kodai ta fito fili ta fada masa gskiyan al-amarin?? Ita ta gaya masa gskiya xai koma gun Ruhaimat shikenan ita kuma ta rasa shi har abada kenan?? Lallai tana Neman mafita ckn gaggawa...

*tohfah...fans Ku agaza Ku fito Ku bata shawara*Lov u all



*Reefat CE*

????

[1:59PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*19*

BY *Reefat yahya*



~a short n imaginary lov story~



Sadiya ta yanke hukuncin kiran Ruhaimat take tayi dialing num a karo na farko tunda ta fara soyayya da sadiq bata sake Neman kawar tata bah se yau "salamu alaikum..sadee ya kke " lfy ya gida " alhmdllh ya IT" lfy ahmm..dama ruhi magana xamu yi" ina sauraronki .." Mai sona yace xai turo iyayensa Neman aurena" dum...dum...dum! Kirjin Ruhaimat ya buga saura kiris ta fadi kasa nan ta fara maimata innalillh a hnkli "ruhi kina jina kuwa" uuhhm..ehh..Allah ya tabbatar da alheri" kina nufin na amince kenan" wani murmushi mai ciwo tayi sannan tace "sadee aure nufine na ubangiji, idan hakan shine mafi alkairi ga rayuwarki Allah ya tabbatar" jikin sadiya yayi sanyi kafin tace wani Abu Ruhaimat ta kashe wayar nan kuwa ta fashe da wani kuka mai ban tausayi????

Take xaxxabi ya kamata tayi kuka sosai a wannan daren kuma ta kuduri niyyar yakice sadik a ckn xuciyarta ko ta halin kaka.sadiya tayi shawara da kawayenta kowacce ta bada goyon baya take ta sanarda sadik batun amincewarta, murna yake kamar Wanda akama albishir da gidan aljannah nan da nan ya fara shirin xuwa ABJ don sanarda iyayensa.



 Ruhaimat ce xaune a ofishin mr Ibrahim ta buga uban tagumi tayi nisa sosai ckn tunani Ameena ta shigo tare da sallama nan Ruhaimat ta kirkiro wani guntun murmushi "se ynxu kika gama " ehh..wllhi dakyar na samu na kammala , kina ji da yayankin nan fah" Allah koh" ehh..gashi kullum idan na nemeki na rasa nasan nan xan sameki" toh ya xanyi..idan banxo bah sai ya nemeni" kodai yana sonki ne kawata" no..wllhi xumunci ne kawai" uhmm..idan tayi wari maji " lallai Ameena wato ckn en sa eyes harda ke koh" haka dai Suka cigaba da hirarsu daga bisani sun tashi don xuwa gabatar da salla. Ruhaimat da Ameena suna tafiya suna hira a kusa da kofar masallacin Ruhaimat ta bangaje mutum ba tare da ta Sani bah, ta juya da xummar bada hakuri tass! Taji saukan mari ta daga idanunta Suka fada ckn na yasmeen ba tare da bata lokaci bah ta rama har guda 2 masu kyau.yasmeen ta xare ido ckn tsananin mamaki domin kuwa a tarihin rayuwarta koda iyayenta ne basu taba marinta ba se gashi wata kucakar yarinya ta mareta nan da nan idanunta sun cika da kwallah "kika mareni" an mareki sai me? ..ke baki kuskurene a rayuwarki, kawai don na bugeki ba tare da Sani na bah shine xaki wanka min mari" nan kuwa yasmeen ta shake Ruhaimat aikuwa nan Suka hau kokowa .Ameena tayi iya bakin kokarinta taga ta rabasu Amma abun yaci tura don haka ta nufi bangaren maza tana Neman taimako don matan duk suna tsoron yasmeen kada a koresu a wajen aiki, Ibrahim ne a gaba imran na biye dashi a baya Suka karasa imran ya ja hannun yasmeen wacce ta cakumi hijabin Ruhaimat nan ta fashe da kuka "wllhi se kinyi nadamar xuwanki duniya ..shegiya er matsiyata" mara kunyar karya ynxu ma kadan kika gani mu xuba ni da ke, ai saka hijabi ba hauka bane..ana kallon mutum kamar dabba" Ruhaimat ce tayi wannan furucin Ibrahim ya tsaya kusa da ita yana bata hakuri , yasmeen kuwa se fisge2* take a dole wai ita xata rama Marin da Ruhaimat ta mata.dakyar imran ya turata ckn mota ya kulle ya juya yana kallon Ruhaimat wacce idanunta sun kawo kwalla ya girgixa mata kai alamar a'a , a hnkli ta fara share hawayen dake Neman gangarowa imran yayi murmushi nan Ibrahim yCe "kanwata muje office koh" bamuyi sallah bah" ok idan kun idar ina son ganinki" ok" daga nan Ibrahim da imran Suka tafi.

Bayan sun idar da salla ne Suka wuce office din mr Ibrahim Ruhaimat CE ta fara shiga tare da sallama idanunta basu sauka ko ina bah sai ckn na sadik ya hakikance a saman sofa ya harde kafa yana cin apple , Ameena tayi saurin komawa tayi kasa2* da murya tace "Ruhaimat ina jiranki a lab idan kun gama ki sameni a can" haba Ameena saboda me? Kadai ina jiranki" daga nan Ameena ta juya tayi tafiyarta Ruhaimat ta karasa cki ta xauna kanta na kallon kasa a hnkli tace "yayana xan wuce gida" kudin napep kike bukata ko me? Da sauri ta daga kai sadik ne yayi maganar ya cigaba da kallonta har ckn ido.wani malalacin murmushi tayi tare da cewa "wannan kuma bai shafeka bah, just mind ur own business" wat??? Sadik ya fada ckn tsananin mamaki tace "yes..abunda kaji na fada " a harxuke ya tashi yayo kanta "kee..ni abokin wasanki ne? Nan kuwa Ruhaimat ta tashi tsaye "??? dakata malam..nifa ba wajenka nazo bah, haka kawai xaka takurawa..."Ruhaimat pls.."bata karasa ba Ibrahim ya dakatar da ita "Ruhaimat??... Sadik ya maimaita sunan a bukace nan kuwa ya kura mata ido tamkar mai son tuna wani Abu.....





*MAI SONA*????

*20*

BY *Reefat yahya*



~a short n imaginary lov story~



Ruhaimat?? Sadik ya maimaita sunan ya juya gun Ibrahim "u min sunanta Ruhaimat" yh..sunanta kenan" Ruhaimat! Imran ya nanata sunan a ckn xuciyarsa gskiya bai taba jin sunan bah .. Sadik ya sauke hannunsa ya fasa marinta yace "kinci albarkacin mai ni, da yau xaki raina kanki " harara ta galla masa daga nan ta suri Jakarta tace "yayana c u gobe bye.." Wait kanwata lemmi drop u " no tanx nagode Ameena tana can tana jirana xamu koma tare, nagode da kulawarka" ki amince kawai dama abinda ya kawoki kenan" sadik ne yake maganar a yayinda ya cigaba da tauna apple dinsa.tsaki Ruhaimat ta ja masa tare da barin ofishin sadik yace "lallai yarinyar nan ba karamar Mara kunya bah, idan ka ganta xaka ce bata magana Ashe bahaka bane" haba bro kaima ka cika shigan hurumin da ba naka bah, if not meyasa xaka Sanya bakinka ckn hirarsu" look imran hang it ok..anyway 4gt abt dat girl, guys gobe xan tafi ABJ " haba yaushe kazo har zaka tafi weekend tun ynxu" murmushi yayi tare da cewa "nan da 1 month na zama ango insha Allah" meanin ?? Meaning aure xanyi soon" are u serious bro" yh am very serious wllhi, daz abunda xai kaini gun baba kenan xamuje mu tattauna maganar dashi" ohh..I can't bliv dis" u don't have to" dariya suke wayar imran ya fara ringing "oh shit! Wllhi namanta yarinyar nan tana ckn mota" wacce? Yasmeen" oh..wannan fisararriyar yarinya I don't lyk her @ all" Ibrahim yayi dariya yace " Ruhaimat bata waye bah , n ynxu kuma yasmeen ta waye yayi over koh" gskiya yarinyar bata da kunya " imran yace "hop bata CE tana sonka bah" ta nuna min a zahiri but bata samu fuska ba shiyasa ta kasa furta wa" haka Suka cigaba da hira har xuwa wani lokaci.

Karfe 8:30am yana airport din birnin tarayya yana jiran meenah tana kan hanyar xuwa bayan kankanin lokaci ta karasa nan da nan ta makale a jikinsa tana jin dadi "yaya I missed u so much wllhi, gidan so boring na rasa abokin fada" ya ja kumatunta yana dariya yace wato "wato nine abokin fadan naki koh..xamu dora daga inda muka tsaya" daga nan ta karbe jakar hannunsa sun jera suna tafiya har xuwa wajen da tayi parking mota Suka kama hanyar gida.mami tana xaune a falo Suka shigo da sallama meenah CE ta shigo a guje ta tsaya a bayan kujerar da mami take sadik ne yayi sallama "tom n jerry an fara kenan" mami kina ganinsa wai...wai me, rufemin baki dallah" murmushi yake ya karasa kusa da maminsa ya xauna yana ta xuba shagwaba son ransa, bayan sallan isha sun hallara a dinning table suna cin abinci har da babansu " ya companyn hop normal" gskiya suna kula da kamfanin yanda ya kamata, ana samun cigaba sosai" daz gud haka ake so" sadik ya tsosa kai yace " uhmm..baba dama batun maganar aure ne..mami ta xare ido "yaushe kaje har ka hadu da yarinyar da xaka aura" mami don't wory ..nidai aure kawai nake bukata" oh yaya ko kunya babu" ke can ballaki wllhi, ki daina sa bakinki idan muna magana" baba yayi gyaran murya yace " Allah ya tabbatar da alheri ko gobe kake son a daura auren a shirye nake" haba alhaji..daga jin magana babu binciken halayen yarinyar da kuma iyayenta" hannu ya daga mata " koma menene shi ya gani yace yana so, xanyi waya da abokaina na yola suje su nema masa auren" nagode Allah ya kara girma da tsahon rai" mahaifin nasu ya tashi yayi wucewarsa fuskarsa ba yabo ba fallasa mami ta tashi tare da galla masa harara sannan tabi bayan mijinta.meenah ta dawo kusa da shi tace "yaya ina ga baba baya son wannan auren naka" tunda ya amince ba shikenan bah" but yaya don't u tink is too early" is not little sis" yaya wace yarinya CE haka" ya lumshe ido yana murmushi yace "who else..no 1 but mai ni" rily?? A ina kuka hadu hw com's" daga nan ya bata labarin komai sannan ya fidda wayarsa yana nuna mata pix din sadee, meenah tayi shiru daga bisani tace "Yaya r u sure wannan Ruhaimat CE" ya galla mata harara "ba Ruhaimat ba ke CE" no yaya gaba daya ta sauya, even fuskarta has totally change dont u realise? Oho..I donno" yaya tink well, am not Sure abt dis wannan ba Ruhaimat ba CE" yayi shiru yana naxarin kalamnta, tabbas wasu lokutan yakanyi mmkin halayen Ruhaimat domin ynxu bata da kunya ko kadan haka nan ta fiya tambayarsa kudi Wanda batayi a da can bayA.kuma bata nuna masa gidansu bah har yau kodai xancen meenah da gaske ne???



*MAI SONA*????

*21*

BY *Reefat yahya*



~Short n imaginary Lov story~



Sadik yayi shiru ya cigaba da tunanin da yake..toh idan ba Ruhaimat bace ya akayi ta kirasa da mai sona" tun farkon haduwarsu? Kuma har tana tuna masa wasu abubuwan da Suka gabata?? Haka de ya kasance har tsawon wani lokaci.

Mami ce xaune a dakin baba "haba alhaji nifa gskiya ban amince da wannan auren bah..haka kawai daga xuwansa xaije ya jajibo wata yace ita xai aura" zainab ki kwantar da hnklinki ba aure yake so bah? Rabu dashi yayi aurensa daga baya ni xan nemo masa irin matar da nake so ya aura, kedai ki xuba ido kawai " am scared Allah" don't worry komai xaiyi normal ok" ok Allah yasa" daga nan Suka cigaba da tattaunawarsu.



****** yau weekend Ruhaimat ta shirya ta tafi gidan er uwar babansu wato haj maryam ta shigo falon tare da sallama anty maryam ce xaune kusa da Suleiman Dan hajiya maryam "lah anty maryam yaushe a gari" ah ah..su matar liman ne barka da xuwa" murmushi Ruhaimat take bayaN ta xauna a kujera , Suleiman yace "welcome little sis ya kike ya IT" alhmdllh ya fama da jama'a " muna nan muna fama" Allah ya taimaka" anty maryam tace "me kin kara kyau haka me sirrin..pls sis ki rage yawan saka hijabin nan Allah kina da kyau but..haba baby ya xaki CE ta daina kuma, hijabi fah shine suturar mace hw I wish ki fara sa wa" ni?? Lallai..wllhi nikam baxan saka hijabi bah kila dai idan nayi aure" baby nikuma ina son mace mai yawan sanya hijabi abun yana matukar birgeni" ok fine..ga Ruhaimat nan ai me xai hana ka fara soyayya da ita" nan da nan hawaye sun cika mata ido ta juya xata bar falon taci karo da takwararta hajiya maryam wacce suke kira da mama.."ke lfy ina xaki " nan maryam ta fashe da kuka mama ta hau lallashi tana mai cewa "kajin mama yau kuma an fara kenan..ni na rasa gane muku, idan anyi magana se Ku CE soyayya CE " nan ta hada ido da Ruhaimat "sannu mama" ah..er Abba yau kece a gidan namu, barka da xuwa Amma de nayi fushi tunda se yau kika zo..sati nawa kikayi a garin nan " eyya mama wllhi IT ne ya rikeni bana samun isashen lokaci" toh Allah ya taimaka ya gidan naku "lfy ya aiki" alhmdllh" mama ta jawo maryam Suka xauna a kujera daya Ruhaimat na dariya tace "mama kina shagwaba anty maryam fah" hmm..ba dole bah, takwara kuma sirikata" gaba daya Suka bushe da dariya banda maryam wacce kunya ya gama kama ta tasa hannu tana rufe fuska, Suleiman yace "next week insha Allah su baba da kawu isya xasu je jada gun abbanki xaa gama maganar komai" oh yaya ko kunyan mama baka ji" nan Suleiman ya tashi yana Sosa kai ya fita yana dariya.Suleiman yana aiki a FMC ne shi babban likitane a can yana kudi sosai sun Dade suna soyayya da maryam suna matukar son juna..Ruhaimat ta yini a gidan cke da farin cki ta cire duk wata damuwa ta ajiyeshi a gefe sai da yamma tayi sallama bayan hajiya maryam ta cikata da Mayan kwalliya da turaruka daban2* Suleiman tare da maryam su Suka sauketa a gida ckn motar Suleiman din Suka fita.

Washegari..Monday ne don haka Ruhaimat ta shirya ckn watA red da touches of black n golden ta Dora hijabin half sunna dama kanta a tsefe yake tayi parking gashin a tsakiyar kai yayi tudu dayWa don haka ta kama Dan dai2* a yayinda jelar ya kwanta a barin hagu har xuwa saman kirjinta , gashin baki kirin se sheki yake ga tsaho kamar gashin en India tayi simple makeup nata as usual ta fesa turaruka masu dadi daga nan ta rataya golden side bag da kuma black takalma hil shoes ne masu igiyar sandal wow...Anty Xee ta tsaya tana kallonta "masha Allah..anyi halitta a nan wajen" murmushi tayi tare da cewa "kai anty bana son xolaya" am serious er Abba kinyi kyau sosai wllhi, yau dole ki haukata en amz company" ta bata fuska tace "kina ganin gashina a waje kuma na wanke manyan hijaban..serious am not comfortable" haba me abun damuwa a cki, condition ne don't worry ok" ok na tafi" a dawo lfy all d best" tnx" daga nan ta fita.a bakin gate Suka hadu da aminiyar tata Ameena ta bude baki tana kallon ikon Allah , Ruhaimat ta sa hannu ta rufe bakin tana murmushi "irin wannan kallo haka" ya Allah...masha Allah Ruhaimat u r so btiful ki godewa Allah da ya halicceki a haka" banson iskanci yau kika fara ganina ne" tayi gaba ta cigaba da tafiyarta Ameena tayi sauri tabi bayNta wasu securities sun kura wa Ruhaimat ido daya daga cknsu yace "sannunku en Mata" ko kallon bangaren da suke Ruhaimat bata yi ba tayi wucewarta tana mmkin lamarin duniya wato babu Wanda xai soka don Allah se don wani abu. A ofishin da ake musu darasi ma se kallonta ake bayan sun gama darasi ta wuce ofishin mr Ibrahim ta karasa tare da sallama "wow kanwata kinyi kyau" tnx yaya Nah ina kwana" lfy ya kike" lfy alhmdllh" ta xauna sun dan taba hira sama2* da yake shi kadai ne a ofishin.ta bar ofishin tana danna wayarta layin Ameena take nema garam! Suka hada goshinsu imran shima danna waya yake bai kula da ita bah yayi saurin dafe goshinsa Ruhaimat kuma tayi taga2* xata fadi yasa hannu ya jawota nan ta fada jikinsa??????



 *MAI SONA*????

*22*

BY *Reefat yahya*



*godiya mai yawa gareki Asma'u sani mubi nagode da ziyara ?? tnx a lot ..I Lov all my fans*



Imran ya kura mata ido babu ko keftawa tayi sauri janye jikinta daga nasa ta hada rai tare da cewa "me haka..bana so pls" murmushi yayi yace "fadi gskiya yarinya kin hada jiki da soft skin irin nawa is it not a blessing" mtsww..bani da lokacinka " daga nan ta juya xata tafi da karfi ya jawota ya hadata da bango sun kurawa juna ido har na tsawon 5mins Ruhaimat ta kauda fuskarta gefe bugun xuciyarta se karuwa yake "tell me meyasa kullum se munyi karo da juna" ckn rawar murya tace "is ...is just an accident" karya kike ..just spell out" da sauri ta juya tana kallonsa "spell wat" abunda yake ckn xuciyarki, c'mon stop pretending I knw u Lov me" da karfi ta turashi gefe ta kama hanya tana tafiya xuciyarta se bugawa yake yana dukan 3-3 imran yabi bayanta da ido yana murmushi shi kadai yasan sirrin wannan murmushn,Ruhaimat ta koma lab ta tarar da Ameena nan ta xauna tana sauke numfashi.

Bayan ta koma gida ne ta iske labarin sa ranar auren anty maryam da Suleiman ta kirasu a waya tana nuna far in cknta da dare tana kwance Aliyu ya kirata ba laifi ta dan fara sake jiki dashi sunsha hira daga bisani sukayi sallama.da safe tayi shirinta tsab doguwar Riga ce na material maroon n milk ta saka malesian hijab milk color karami mai shegen kyau tare da milk takalma da maroon side bag tayi kyau sosai bayan ta karya kumallo sannan tayi sallama ta tafi. A conference room ta tarar da dukkan daliban da suke IT tare da supervisors nasu se kuma manyan ma'aikatan kamfanin, sun kammala duk practicals da ya kamata suyi yaune xaa raba musu offices daya bayan daya ake kiran sunayensu tare da offices da aka tura su..sadik ne ya shigo tare da imran se wani jiji dakai suke wani yaro yayi kasa da murya yace "wancan mai farin suit shine managing director kuma naji ance kamfanin mahaifinsa ne" Ruhaimat ta daga ido don ganinsa carab! Idanunta Suka fada ckn nasa ya galla mata harara ita kuma ta murguda masa baki dai2* nan aka kira "Aishatu Abubakar Hammawa" da sauri ta fito aka sanar da ita she'll b working at d manager's office" dam..gabanta ya fadi sadik kuma murmushn mugunta yake saboda ya samu hanyar gallaxa mata ckn sauki.imran kam ko kadan beji ddin hakan bah yafi so a CE a ofishinsa aka turata, Ameena kuma ofishin yasmeen xatayi aiki haushi kamar ta mutu bayan an gama raba musu supervisors sunyi signing sun fita daga nan kowane dalibi ya fice xuwa inda aka turashi, Ruhaimat taga ba sarki se Allah nan ta wuce ofishin sadiq.katafaren office ne cki da falo transparent glass ne ga kyau komai yayi se qamshin air freshner ke tashi a hnkli ta tura kofar tare da sallama yana xaune yana waya se faman lumshe ido yake yana cewa " haba maini..na gaya mki ki kwantar da hnklinki aikine ya rikeni but I promised anjima xan...no no..am serious wllhi jirgin 7 na shiga kinsan nayi kewarki sosai, ok my Dil..I'll do dat ok takkia..ok u too" daga nan ya ajiye wayar sannan ya daga kai yana kallon Ruhaimat yace "ke baki da tarbiya ne xaki zo ki tsaya min kerere a kai" shiru tayi tare da kawar da fuska gefe ya fito da wasu takardu yace " je kiyi typing sannan kiyi printing nasu ki kawomin" ?????? amma de wasa kake koh" ya hada rai" ni abokin wasanki ne" ta marairace tamkar mai shirin kuka tace "don Allah kayi hakuri wllhi baxan iya bah" ki tattarasu kibar nan wajen marar kunya kawai, bani kike murgudawa baki bah..xaki gane kurenki". Imran ya shigo tare da sallama yana ganin fuskarta yasan lallai akwai watA a kasa daman yasan xaa rina .



*Reefat CE*????

[2:01PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*23*

BY *Reefat yahya*



~short n imaginary lov story~



Imran xan babballa yarinyar nan..tell her dat am not her mate" imran ya juya yana kallon Ruhaimat wacce tayi galala tana kallon sadik "pls Ruhaimat ..."hang it malam, ni ina ruwana dashi..haka kurum don nace masa bazan iya typing wannan tulin takardu bah shine xaice wani he is not my mate" imran ya dafe kai ya rasa ya xaiyi sadiq sarkin xuciya Ruhaimat taurin kai nan ya juya kawai da zummar barin ofishin kan su haddasa masa ciwon kai Ruhaimat tayi gaba yana kiranta taki ta amsa se da ya fito ya sameta a waje "ina xaki je bayan ya saki aiki" ni xan tsayane ya hallakani" maganr ya bashi dariya sosai yace "kinsan kina jin tsoron hakane kike masa rashin kunya, pls Ruhaimat avoid him ok" kai ta gyada masa nan ta juya ta koma cki yana murmushi daga bisani ya koma ofishinsa. Batayi masa magana ta dauko takardun tana faman kun-kuni ta xauna bisa kujera nesa dashi sannan ta fara typing a computer tayi 5pages taji ta gaji don haka tayi saving sannan ta jingina jikin kujera, bayan mintuna 10 ta cigaba da typing yana Satan kallonta har yau yana mamakin sunan nan nata wato Ruhaimat. 30pages tayi nan tayi saving tare da kashe computer ya tashi tsaye hannunta dauke da jaka da kuma wayar ta nan Suka hada ido ta sunkuyar da kai "wia are u heading to" sallah xanyi kuma nikam na gaji, har 30pages fa nayi" n so? Ko 50pages kikayi idan baki gama ba babu inda zaki" don Allah kayi hakuri gobe xan karasa" nop..ban amince bah" nan da nan hawaye sun cika idanunta ta koma ta kifa kanta a saman desk ta fara rusa kuka, sadik ya tabe baki lallai yarinyar nan shagwababbiya ce sallama Suka ji daga bakin kofa mr Ibrahim ne ya shigo yana ganinta yayo kanta "lfy kanwata" tana jin muryarsa ta kara sautin kukan nata gaba daya ya rikice ya juya gun sadik "bro wat hpn" ya hada rai sannan yace "baxan lamunce haka bah..haka kawai xaku dinga min xarya a office, no I can't take it daga yau bana son ganin kowa widout a genuine reason" Ibrahim ya juya yana kallon Ruhaimat "pls sis ki daina kuka ok" daga nan ta fara share hawayenta ta mike tsaye tace "ni wllhi baxan xauna a wannan office bah" tana gama fadar haka tayi ficewarta Ibrahim yana kiranta ko juyawa bata yi bah "pls bro u have to control ur anger kasan karamar yarinya ce" just leave me alone" Ibrahim ya juya yayi tafiyarsa sadik ya xauna se huci yake yana jin haushin Ruhaimat ..lallai yarinyar nan ta raina sa Amma ba laifinta bane don su imran suna biye mata ne shiyasa take yin abubuwan da taga damaa , xeyi maganinta kuwa" haka de ya cigaba da haukarsa shi kadai.



Ruhaimat ta hadu da imran a elevator tambayar duniyan nan ya mata Amma taki ta gaya masa meyasa ta kuka dole ya hakura ya rabu da ita, bayan tayi sallah kwanciyarta tayi a masallacin nan da nan bacci yayi gaba da ita.garin yayi duhu sosai ga hadari a sararin samaniya baki kirin jama'a na Neman ababen hawa don komawa gida Ameena ta kira layin Ruhaimat har sau 4 bata daga bah taje ofishin manager Secretary ya hanata shiga a can ofishin mr Ibrahim ma ance mata sun tafi gida tun bayan sallan axahar daga nan ta wuce gate dakyar ta tare bus don komawa gida. 4:10pm aka fara ruwa tamkar da bakin kwarya yawancin ma'aikatan kamfanin sun Koma gidajensu kalilan daga cknsu ne Suka rage sai kuma securities, sadik ya fito da shirin komawa har ya bude motarsa kenan aka fara ruwa nan jikinsa ya hau karkarwa.a duniya idan akwai abinda yake tsoro bai wuce ruwan sama bah ya sulale ya xauna a kasa ana tsula ruwa tamkar da bakin kwarya, a hnkli Ruhaimat ta bude idanunta firgigit ta tashi xaune nan ta duba tym ..lallai tayi bacci sosai nan ta fisge jakar hannunta ta fito waje can! Ta tsaya don ganin ruwan da ake ynxu ya xata koma gida? Dole ta nemo Ibrahim daga nan ta fara bin gefen corridor tana bin hanyar da xai kaita main building na offices.tana ckn tafiya kamar ance daga kanki can ta hangosa xaune yana karkarwa can! ta tsaya kalamnsa ne Suka fado mata "my Dil ina matukar jin tsoron ruwan sama wllhi" sabida me? " haka nan..I don't knw y,but bana jure kallon ruwan haka nan bana iya shiga cknsa" Ruhaimat ta tsaya Jim...ynxu me abin yi???



*Reefat ce*??????

[2:01PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*24*

BY *Reefat yahya*



*nagode da kulawarku tnx all*



Ruhaimat ta duba koina bata ga alamar mutum bah bare ta sa ran neman taimakonsa don haka ta rataya Jakarta bayan ta jefa waya a cki kai tsaye bangaren sadik ta nufa, yana xaune ga kofar motar a bude Amma kash! Bata iya tuki bah hannu ta mika masa ko kallonta beyi bah nan ta cire hijabinta ta rufa masa a jiki ruwa na dukansu gashi ruwan se karuwa yake "tashi mu koma cki" a hnkli ya daga idanunsa yana kallonta dishi-dishi yake ganinta ta sake maimaita abunda ta fada dakyar ya tashi ta rike masa hannu a hnkli suke tafiya har xuwa ckin corridor , haka ta cigaba da rike masa hannu suna takawa a hnkli sadik yana tangal2* kamar xe fadi a haka Suka karasa ckn building din ita ta bude musu kofar elevator har xuwa floor din office nasa.hannu tasanya a aljihunsa tana neman makulli suna nan kuwa nan ta bude ofishin dama akwai rest room a cki can ta nufa dashi ta taimaka masa ya kwanta a saman resting chair ta kunna room heat sannan ta rufe kofar , electric kettle ta dauka ta hada masa tea mai xafi idanunsa a lumshe suke gashi babu blanket a wajen ta shiga Neman abinda xata rufa masa can ta hango wani 3qtr suit nashi mai kauri nan ta dauka ta rufa masa.tea ta mika masa dakyar yayi sipping sau 2 ya koma ya kwanta nan ta rufa masa jikinsa da suit daga nan ta sake hada wani ruwan xafi ta fitar da wani karamin hand towel daga ckn jakanta toilet ta wuce ta xuba ruwan xafin a jikn hand towel din ta matse shi sannan ta fito, ya fara bacci yana fidda numfashi Mara sauti ta ajiye towel din bisa goshinsa a hnkli tana danna masa goshin bayan wani lokaci ta xauna ta kura masa ido babu ko kiftawa tana kallon kyakkyawan fuskarsa tana faman lumshe ido ..Allah sarki *mai sona* xaa rabani da kai nan wani guntun hawaye ya fito mata ta koma ta jingina jikinta da kujera tana tuna rayuwarsu a can bayA a hnkli bacci yayi gaba da ita.

7:30pm ta farka a firgice ta tashi tana Neman wayarta agogon dake makale bisa bangon dakin ta kurawa ido..innllhi..abunda ta iya furtawa kenan se ynxu ta tuna batayi sallan la'asar bah nan ta fada bayi tayi alwala ta fito akwai dardumar salla a can gefe ta gabatar da salla tare da adu"oin da ta saba, ta leka ta window hasken wuta ya haska kamfanin gaba daya Amma tana jin tsoron fitowa duk da cewa ta hango securities Amma xuciyarta bata amince dasu bah.wayRtA yayi ringing anty Xee ce tayi saurin dagawa "Ruhaimat meyasa baki dawo bah har ynxu" ehm..umm anty dama ynxu xan kiraki , wllhi wani aiki aka xamuyi nan xamu kwana " wat?..kwana kuma" ehh ga Ameena nan muna tare da ma sauran dalibai gaba daya" toh..ki kula da kanki sosai I trust u" nagode anty Nah gud nyt" daga nan ta ajiye sai kuma ta duba taga misscalls din Ameena nan ta kirata ta shirga mata karyA. Xuciyanta na dukan 3-3 daga bisani ta koma main office ta bude fridge ckn sa'a kuwa ta duba akwai yoghurt da fruits da maltina a cki, kankana da apple ta dauka sai kuma yoghurt don bata Faye son gastric drinks bah.ta kunna TV tare da rage sauti tana kallo tana shan fruits nata har xuwa 11:30 sannan ta haye kujerar 3seater tayi kwanciyarta.

2:15am sadik ya bude idanunsa a hnkli duhu ne ya mamaye dakin yayi ta dubawa ko xai gane inda xe kunna wuta Amma hakan ya gagara nan abubuwan da Suka faru sun soma yawo a kwakwalwarsa Sam ya kasa tuna fuskar da ta taimaka masa yayi iya bakin kokarinsa don tuna wannan fuskar Amma abin ya ci tura dole ya hakura ya kwanta , bayan 2hrs bacci ya sake daukarsa Ruhaimat ta farka da asuba tayi sallah daga nan ta xauna xuwa 6 ta fita se sauri take Allah yasa bata hadu da kowa bah har xuwa bakin gate ta tsaya a gefen titi tana jiran abar hawa don komawa gida.





MAI SONA*????

*25*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*



A hnkli ya bude idanunsa haske ya hango daga waje ya tabbatar masa da cewa gari ya waye nan ya tashi yana duba jikinsa ya cigaba da kallon dakin da yake cki gaba daya ya kasa tuna komai kansa yayi mugun nauyi dakyar ya tashi ya shige bayi yayi alwala sannan ya fito ya gabatar da sallolinsa ya duba agogo karfe 6:15am , a hnkli yake tafiya gashi ana sanyi a garin nan ya duba makullin motarsa ya gani yasa hanni ya dauka sannan ya fita.

Ruhaimat ta yini tana bacci se bayan axahar ta tashi tayi wanka tare da cin abinci daga nan ta koma daki tayi kwanciyarta , tana dube2* tamkar mai Neman wani Abu har toilet ta shiga tana dubawa daga karshe ta koma daki ta xauna cke da jin haushi tsaki taja tare da cewa "Allah yasa de zoben nan yana office din sadik idan bahaka ba ya xanyi? Wayyo Allah Nah...ta fada gado tamkar xatayi kuka tana matukar kaunar xoben na azurfa ne sadik ya bayar musamman aka buga musu tambarin *As* bata taba rabuwa dashi bah se yau.tana kwance ta fara atishawa nan da nan mura ya kama ta har makokoro muryarta ya dashe koda tayi magana baya fitowa sosai , da dare anty Xee ta hada mata ruwan xafi da tafarnuwa hade da xuma da kuma kanunfari da lemun tsami tasha ta dan ji sauki kadan Amma muryR bata fita. Da safe ta shirya ta tafi wajen IT.

******** A dai2* kofar shiga building din ta hadu da imran ta gaida shi ba laifi ynxu sun fara shiri dashi ya amsa ckn sakin fuska yana murmushi yace "wane barawon ne ya sace mki murya" murmushi kawai tayi ba tare da ta furta komai bah tayi shigewarta. Yana xaune a kujera yayi nisa ckn tunani ta shigo tare da sallama cki2* ya amsa nan tace "ina kwana" yayi saurin daga kansa yana kallonta ta sunkuyar da kai kamar wata Mara gskiya "meya faru da muryarki" mura ce ta kamani" wat? Talk to me bana jin abunda kike fada" murah...ta sake maimaitawa murmushi yayi yace "oh Mura..sorry" daga nan ya juya ya cigaba da tunaninsa yana son tuna fuskar da ya gani a Daren jiya , se kuma yayi saurin juyawa yana kallon Ruhaimat kodai ita ce? No..baxai yi bah" keh! ta daga kanta a hnkli tana kallonsa "kin shigo nan ne a lokacin da ake ruwan sama" umm..umm ina gida a wannan lokacin" bana jin abinda kike fada" ta tashi ta karasa kusa dashi dab da kunnensa tace "ina gida by den" tsigar jikinsa ne ya tashi muryar har tsakiyar kwakwalwarsa ya jiyo nan ya lumshe ido Ruhaimat ta koma maxauninta ta cigaba da typing.kamar Wanda aka kora ya tashi ya fuce daga ofishin Ruhaimat tana ganin haka ta tashi ta shiga rest room ta fara Neman zobenta ta duba koina bata gani bah har ta juya xata fita nan ta hangoshi kasan resting chair , ckn hanxari ta koma xata dauka Amma hannunta baxai kai wajen bah. Ta tashi ta tura kujran gefe ckn rashin Sani ta tura wani glass cup dake xaune bisa table ya fadi ya tarwatse ji kake passs!..ckn raxana tayi saurin dauke xobenta dai2* nan sadik ya tura kofar dakin ya shigo yNa kallonta da sauri ta maida kujeran inda yake sannan ta fara gyaran wajen da glass din ya fadi a hnkli tace "am sorry" baya jin abunda ta fada don haka ya karasa kusa da ita , tana ganin haka ta raxana ta fara komawa da bayA yana bin ta sai da ta kai karshen bango ta tsaya gaba daya tsoro ya kamata "am sorry wllhi mistake ne" ya kurawa Dan karamin bakin natA ido ya kara matso da fuskarsa dai2* nata har suna jin saukan numfashn juna.Ruhaimat ta runtse idonta tana jiran mataKin daxai dauka ga mamakinta hannunta ya rike a tunaninta ko yaga wannan zoben ne sai kuma gani tayi jini ke xuba bata san ta yanke da glass din kofin bah .ya rike hannun nata xuwa kusa da wata er drawer nan ya fitar da first aid box yayi mata dressing, ita de sai kallonsa take bayan ya gama yace" ina son ki fada min meyasa kika taimakamin jiya? Kuma ya akayi kika San cewa bana iya shiga ruwa???

???????????? shikenan asirinta ya tonu....



*Reefat ce*????????????

[2:03PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*26*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*



Sadik ya kura mata ido tamkar xai karanci wani abu a fuskarta tayi shiru kanta na kallon kasa tace " ni bansan baka shiga ruwa bah naga kana bukatar taimako ne daz all" ya kura mata ido yana naxarin kalamnta daga bisani ya sake ta tana maida numfashi sama2* ya koma bisa kujera ya rike kansa yana runtse idanu, a hnkli take tafiya har xuwa bakin kofa daga nan ta koma main office ta xauna tana faman haki tamkar wacce tayi guduwan tsere.imran ya shigo tare da sallama hannunsa dauke da Ledar miyetti Allah pharmacy , filin da ake adana flask yaje ya debo ruwan xafi a cup sannan ya kara da na sanyi kadan. Tana kallonsa ya dawo daf da ita fuskarsa dauke da murmushi ya mika mata kofin tasa hannu ta karba , ya bude wannan ledar magunguna ne birjik a cki "karbi ki sha ynxu" idan akwai abunda Ruhaimat ta tsana toh bai wuce magunguna bah nan da nan idanunta sun cika da kwallah tace "nasha a gida fah" imran ya kai kunnensa saitin bakinta ta sake maimaita abunda ta fada dai2* nan sadik ya fito daga ckn daki yana kallonsu haka nan yaji ransa ya bace ckn daga murya yace "imran me haka" murmushi imran yayi "bro dama kana cki, sorry wllhi maganin mura na kawo mata gashi bata son sha" ya juya yana jan kumatunta a hnkli yana mata wani irin murmushi "shagwabar ki tayi yawa Ruhaimat daga cewa ga magani se ki fara kuka" tayi narai2* da ido tace "Allah da zafi fah" "ok sorry" shima ya fada a hnkli nan ya fitar da magungunan daga ckn Leda ya mika mata yace "oya karba ki sha ko a miki dura" haka de imran ya takurata dole tasha maganin , sadik ya tsaya tamkar gunki yana kallonsu bayan ta gama sha imran ya tashi yace "sorry koh..anjima xan dawo takkia of urslf ok" kai ta gyada masa daga nan ya juya yayi ficewarsa .sadik ya xauna yana kallonta gaba daya haushinta yake ji ko meyasa hakan oho. Ruhaimat ta cigaba da aikinta ckn kankanin lokaci maganin ya soma aiki nan da nan bacci yayi gaba da ita, tana jingine da kujerar tana bacci ckn kwanciyar hankali "pages nawa ya rage " shiru bata amsa bah ya sake nanatawa nan ma shiru ya daga kansa da niyyar mata fada sai kuma ya kura mata ido tana bacci a hnkli take sauke numfashi. Ya tashi ckn sanda ya karasa kusa da ita ya kurawa kyakkyawar fuskarta ido ba laifi tana da kyau na daukar hankali, bai taba kare mata kallo bah sai yau masha Allah! sai kuma abubuwan da Suka faru daren jiya Suka fara masa yawo a kwakwalwa, ya tuna komai a hnkli sonta ya fara shigar kowane jijiyoyi na jikinsa???????????? so???..tabbas babu makawa ya kamu da son Ruhaimat Amma ya xaiyi da alkawarin dake tsakaninsa da maini? Xuciyata baki min adalci bah, meyasa kike Neman kawomin rudani a ckn rayuwata??ckn rashin kwarin guiwa ya koma bisa kujerar xamansa wani bangaren xuciyarsa na ce masa "ita xuciya tana kaunar duk mai kyautata mata" no...baxan hada kowace mace a duniya da my Dil bah, she is d only girl I can spend d rest of my life wit" haka ya xauna yana faman sambatu shi kadai, Ruhaimat de sai sharar baccinta take sadik ya kura mata ido knocking akayi daga waje har sau 2 a karo na ukun ne yace "yea com in" yasmeen ce ta shigo se wani kwarkwasa take ta nemi waje ta xauna"ina yini ya sadiq" a dakile ya amsa "lfy, me kike bukata" "babu naxo gaisuwa ne" "OK nagode u can leave now" "haba yaya na..."hannu ya daga tare da nuna mata kofa"just leave now.. Am busy" ckn sanyin jki ta tashi nan idanunta Suka hango mata Ruhaimat dake bacci a can gefe tayi saurin waigowa Suka hada ido da sadiq yace"just go" tasa kai xata fita sukayi kicibis! Da wata er budurwa ta rabe gefe ta wuce carab! Sadiq ya hada ido da sadee???????????? ?? *maini*



Hmmmmm.....



*MAI SONA*????

*27*

BY *Reefat yahya*



~a short n imaginary lov story~



Sadiq yayi kasa2* da ido sadiya ta tsaya kimm tana kallonsa daga bisani ta karasa cki ta xauna sai cika take tana basewa.sadiq ya gama kame2*nsa ya koma bisa kujera ya xauna suna fuskantar juna "maini am so happy to c u, but ya akayi kika gane nan office din ne" ta galla masa harara tare da cewa "dole ka tambayeni ai.." "Pls maini am sorry nasan nayi laifi tunda na dawo bamu hadu am just busy ne daz y kuma wllhi jiya.." Bai karasa bah ta fashe da kuka nan ya rude ya dawo kusa da ita yana rarrashinta da dadadan kalamai masu kwantar da hnkli dakyar ta sagaita kuka ta juya tana kallonsa "wacece ita" "oh..yasmeen wai...she is lyk a sister to me, dad dinta abokin babana ne kuma a nan take aiki trust me babu komai tsakanina da ita" sunyi shiru suna kallon juna , tarin Ruhaimat ne ya jawo hankulansu sadiq ya xare ido cke da tsoro Amma se ya wayance yayi saurin cewa "wancan kuma IT take n bata da lfy daz.." "Shhh.."sadiya ta sanya Dan yatsa a bakinta tana nuna masa alamar yayi shiru.ckn mamaki yake kallonta tayi murmushi hadi da cewa "kana son ta farka ne, ynxu ma maybe surutun mu ne ya tada ita" sadiq yayi galala yana kallonta "kana mamaki koh...I knw her, sunanmu daya kuma makarantar mu daya n beside she is my fren" ya sauke ajiyar xuciya nan ya koma saman kujerarsa Suka cigaba da hiransu irin ta masoya , a hnkli Ruhaimat ta bude idanunta tare da salati tana mika nan idanunta Suka fada ckn na sadiq tayi saurin sauke hannunta ko kadan ta manta inda take.wani tsananin kunya ne ya kamata ta sunkuyar da kai "kawarki ta farka" sadiq ya fada a yayinda yake kallon sadiya nan ta juya sai kuma gabanta ya fadi don gani take tamkar Ruhaimat xata tona mata asiri, ckn kissa ta tashi daga inda take xaune xuwa kusa da Ruhaimat "ah ruhi har kin tashi ya kke" mamakine karara a fuskar Ruhaimat Amma tayi karfin halin cewa "lfy ya gida" "lfy alhmdllh ya murar taki" "da sauki" "eyya sorry koh hop kina shan magani" kai ta gyada ba tare da tayi magana bah.imran ne ya shigo tare da sallama bai ko kalli inda sadiya take bah ya xauna kusa da Ruhaimat "sleeping beauty kin tashi lfy" murmushi tayi tare da sunkuyar da kai kasa tana wasa da hijabinta "tashi muje ki ci abinci sai ki kara shan magani koh" kai ta girgiza masa alamar a'a yana mata wani irin kallo daga nan hannunta ya tamke tamau yace"mu tafi ko kuma na daga ki ayi ta kallonmu" ta marairaice "pls director ka sake min hannu ba kyau fah" kwaikwayon muryarta yake tare da cewa "oya let's go" daga nan ya sakan mata hannu yana murmushi. Sadiya da sadiq sun xama en kallo a xuciyar sadiya kuwa cewa take" Ruhaimat tana da sa'a, bayan na rabata da sadiq ynxu kuma ta hadu da wannan hadadden gayen..dubi yanda yake tattalinta ko kalloma ban ishesa bah..hmm lallai" Ruhaimat ta tashi kamar Mara gskiya tabi bayan imran ta juya Suka hada ido da sadiq ya galla mata wata muguwar hararA tayi saurin dauke kai.

Wani kishi ne ya turnuke sadiq ransa ya baci sosai shi kansa yana mamakin wannan bakon lamarin ( ni Reefat nace ba dole bah...wancan original Ruhaimat kai ko kana tare da fake Ruhaimat ba dole kaji kishinta bah...xuciya tasan wacce take so????) a restaurant na ckn kamfanin Suka nufa, an ware bangaren VIP nan Suka xauna suna mai fuskantar juna haka nan imran ya tsinci kansa ckn nishadi "me xaki ci" "na koshi" murmushi mugunta yake mata daga nan ya kira waiter yace a kawo masa farfesun kaza da Chapman drink da hollandia, bayan kankanin lokaci aka jera komai a gabansu yana mata wani shu'umin murmushi yace "bismllh..let's eat" ta hada rai tare da cewa "nifa bangane me kake nufi dani bah sai wani commanding dina kake " "yes..bcos am ur boss" "u r not my boss don ba a office naka nake aiki bah" "wateva dai..kina IT ne a kamfanin mu" tsaki taja tare da kawar da fuska gefe. Ya tashi ya koma kujerar dake kusa da ita ckn mamaki take kallonsa yace "ki sha peppe soup xaki samu sauki" "idan naki fah" yayi kasa2* da murya yace"I'll kiss u" ???? murmushi yayi yace "yes..n if u tink am joking try me n c" Ruhaimat tayi narai2* da ido tana shirin kuka"eyya don Allah kayi hakuri..Allah bana cin abinci in public daz y" "haba Ruhaimat mutane 3 ne fah ki daure ki ci pls" "um..um I can't " "ok muje office dina u'll eat dre koh" kai ta gyada masa yace" kodai wayo kike so ki min" murmushi tayi ta sunkuyar da kai "ohh..nagane wayon , na fasa a nan xamu ci" bai saurareta ba ya diba kadan a ckn spoon yakai saitin bakinta ta bude baki xataYi magana ya tura mata farfesun dai2* nan sadiq ya shigo tare da sadiya idanunsa basu sauka koina bah sai kan Ruhaimat ckn karaji yace "imraaaannnnnn!!!!

???????? ba mutanen wajen kadai bah har ni saida na tsorata..hmmm irin wannan karaji haka





*MAI SONA*????

*28*

BY *Reefat yahya*



~A short n imaginary Lov story~



Sadiya ta juya ckn mmki tana kallon sadiq "lfy da irin wannan karaji haka" "uhm..am..is" "uhm ahm..wat ? Baxaka iya magana da Hausa bane ko baxaka iya amsamin tambayar da na maka?" "Listen maini..."???dakata malam! Baxaka maida ni karamar yarinya wacce bata San ciwon kanta bah, me hadinka da Ruhaimat tell me??" Sadiq ya sunkuyar da kai kasa nan da nan sadiya ta juya tayi ficewarta, imran da Ruhaimat kuma kallonsa suke nan ya juya ckn jin haushin abunda ya aikata yabi bayan sadiya Amma ko alamarta bai gani bah."Ruhaimat me tsakaninki da sadiq?" Tambayar ta xo mata unxpctd ta daga kanta Suka hada ido murmushi imran ya sakan mata mai sace xuciya yace "yes! I can c dat yana kishin ki" "m..ya imran u r funny wllhi..ni da sadiq me zai hadamu?, hanyar jirgi daban da na mota" "Amma duk hanya suke bi ai kuma duk tafiyansu daya" "a'a ba daya ba wllhi akwai banbanci" "ok let's go to my office" daga nan imran ya musu odar chicken peppe soup da drinks sannan suka jera xuwa ofishinsa.

Al-amarin sadiya kuma bata koma gida bah kamfanin faro ta wuce inda take IT gaba daya ta rasa abunda ke mata dadi se gumi take hadawa ta xauna a karkashin wata bishiya hade da tagumi "lfy sadee kika xauna kamar wacce aka kawo ma labarin mutuwa" "kedai hafsy bari kawai ina ckn matsala" "meke faruwa kawata" nan sadiya ta xayyana mata komai ta Dora da cewa "gani nake tamkar ya gane asalin masoyiyarsa don wllhi ina kallon tsabar kishi a ckn kwayar idanunsa na tabbata yana kaunar Ruhaimat" "kawata saida na gaya miki yarinyar nan ba xama xatayi bah kema ki tashi tsaye ki jawo hankalinsa ayi auren naku idan bahaka bah, wllhi ina tausaya miki ranar da xai gane gskiyan lamarin na tabbata xai tsaneki da tsana mafi muni saboda karyar da kika masa" wani dogon numfashi sadiya ta sauke tare da cewa "xanyi iya bakin kokarina don samun rufin asiri Nah, wllhi baxan iya rabuwa da sadiq bah" haka dai Suka cigaba da tattaunawarsu daga karshe Suka shige ckn kamfanin.sadiq ya kira wayar sadiya yakai 15tyms bata daga bah tsaki yaja tare da ajiye wayar a gefe ya xauna shiru se tunanin Ruhaimat yake ya rasa meke masa dadi a nan duniya ,har mamakin kansa yake yana nan xaune har bayan sallar axahar ya kasa tabuka komai.Ruhaimat ta shigo tare da sallama can cki ya amsa mata ta dauko littafin ta dama abunda ya shigo da ita kenan ta juya xata tafi yayi saurin tsayawa a hanya tare da rufe kofar "magana xamuyi" "sauri nake xan wuce gida" "koma ki xauna" "fadi maganr ka bani da lokacin xama" "Ruhaimat meyasa bara kiyi amfani da iliminki bah?, gskiya hijabinki bata amfaneki da komai bah"???? waat??" ta furta ckn mamaki "yes abunda kunnenki ya jiye mki shi nake nufi" "kaga malam bani hanya xan wuce bani da lokacin.." Bata karisa ba ya fisgota ya hada da kofar fuskarsa dai2* nata har suna jin saukan numfashn juna , Ruhaimat ta raxana ba kadan bah "da ilimnki da tunaninki meyasa xaki bari wani kato ya baki abinci a baki,tell me Ruhaimat ...meyasa??" Ya fada ckn daka tsawa nan da nan ta fashe da kuka ya runtse ido yana jin xuciyarsa na tafarfasa ya sassauta rikon da ya mata a hnkli ya fara tafiya daga nan ya fada toilet don yin alwala.ta jingina jikinta da kofa tana rusa kukan da ta rasa dalilin yinsa, kwankwasa kofar da akayi ne yasa ta saurin share hawayen da ya bata fuskarta sannan ta bude kofar..imran ne ya shigo "assalamu alaykum" suna hada ido yace"subhanallh..wats wrong? Wat hpn to u? Did somtin hpn hre?" Ya jero tambayoyin Ruhaimat tayi shiru "talk to me pls, wani Abu aka miki" wani siririn hawayene ya sauko a fuskar tata "haba Ruhaimat tell me don Allah" sadiq ya fito rike da dardumar salla, yana ganin imran ya hada rai ko kallonsa beyi bah ya shimfida ya tada kabbara.juyin duniya babu yanda imran baiyi bah taki yin magana se kuka kawai take har ta Fara basa haushi yace"ok lemmi drop u home ok! Let's go" tana nan inda take sadiq ya idar da salla yana nade abun sallan yace"ka fiye naci wllhi, kayi tafiyarka man ka kyaleta" "mind ur business" imran ya fada ckn jin haushin kalamansa .a hnkli ya taka xuwa kusa yace"dis is my business imran, tana aiki a office dina so.." "So wat..to hell wit d office" "who do u tink u are ..man!" Wasa2* Suka kacame se bakaken maganganu suke furtawa junansu????????????. Himmmm muje xuwa



*Reefat ce*??????

[2:04PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: .???? *MAI SONA*????

*29*

BY *Reefat yahya*



*Short n imaginary Lov story*



Ruhaimat ta shiga tsakaninsu dakyar Suka saita kawunansu suna sauke numfashi a dai2* nan Ibrahim ya shigo ofishin ya tsaya yana kallonsu "wat is hpnin hre" shiru kake ji babu Wanda ya amsa ya juya gun Ruhaimat "kanwata tell me wats going on" "i rily donno" tana gama fadin haka ta suri jakar hannunta tayi waje, Ibrahim ya maida hnklinsa kan imran" man ..tell me wats wrong" "is noting pls " "a'a ya xaka ce is noting bayan na sameku a tsaye cirko2* sannan kanwata tana kuka " "don't worry mu tafi kawai" imran ya fada a yayinda yayi hanyar kofa "ka fita hanyar yarinyar nan am tellin u" muryar sadiq ne yasa shi juyawa tare da cewa " a matsayinka na mahaifi ko danuwa ko me?" "Haka kace? Ok fine! Mu xuba ni da kai????" ya daga kafada hadi da cewa "wateva" "enof..enof pls every1 calm down let's talk" Ibrahim ya fada tare da Jan hannun imran ya cigaba da cewa "man..xauna a nan let's talk" "am going ib bani da lokacin magana " "haba kayi hakuri don Allah" "ok fine" daga nan ya xauna a saman table sadiq ya ja tsaki tare da kawar da face.Ibrahim ya fara magana" meyasa kuke behaving kamar kananan yara ne ehh..don't u knw dat u r all matured , beside.. U r d MD n u r d sales director Baku tunanin disgrace da kuke neman jawowa kan ku a wannan company? Haba guys tink mana..wai menene ya hadaku ma tell me" shiru sukayi ya tsaya yana kallonsu imran ya tashi yayi ficewarsa sadiq ya bisa da harara tare da Jan tsaki, Ibrahim ya tsaya galala yana kallon ikon Allah daga bisani ya tashi ya tafi.



Tun daga wannN ranar imran da sadiq sun daina kula juna da suna kwana tare Amma daga wannan lokacin sadiq ya koma gidansa da xama Ibrahim yayi iya bakin kokarinsa Amma abun yaci tura haka ya hakura ya xuba musu ido, sadiq da sadiya kuma sun shirya komai ya daidaita tamkar babu abunda ya faru tsakaninsu Amma har gobe sadiq ya kasa cire tunanin Ruhaimat a ckn xuciyarsa.shakuwa tsakanin imran da Ruhaimat kuma ba laifi suna mutunci sosai.sadiq ne xaune a office yana duba emails da aka aiko masa Ruhaimat ta shigo tare da sallama imran ne a bayanta ya hada rai , sadiq ya tabe baki sannan ya cigaba da aikin da yake "ya sadiq" "uhm..""idan baxaka damu bah magana xamuyi" "go ahead" "ya sadiq ya imran don Allah ku daina fushi da juna wllhi babu kyau musulmi yayi gaba da Dan uwansa musulmi, bayan haka ku en uwan juna ne n u guys r frenz meyasa zaku bari shaidan ya shiga tsakanin ku" "gaba muke ne?,babu komai fa tsakaninmu" imran ne ya fadi haka tana hararinsa tace " hw many days ynxu bakuyi magana da juna bah? Ko kunsan cewa ana rubuta muku xunubi?" Gaba dayansu Suka daga ido suna kallonta tace "yes..xunubi kuke aikatawa saboda manzon Allah ( s.a.w) yace ..kada musulimi ya guje Dan uwansa har na tsawon kwana 3 , idan ya wuce kwana 3 kaje kayi masa magana idan ka masa sallama ya amsa toh lallai xa'a rubuta muku lada..idan kuma bai amsa bah xa'a rubuta masa xunubi kai kuma xaka samu lada a wajen Allah sabida ka wanke kanka (Abu huraira ne ya rawaito )..shin kuna son kasancewa ckn wannan halin?" Jikinsu yayi sanyi nan imran ya rungumi sadiq yace "am sorry bro" "am sorry too" murmushi Ruhaimat tayi suna hada ido da imran ya sakan mata lallausan murmushi "Allahu Akbar.. Allah ya biyaki kanwata" gaba daya Suka juyo Ibrahim ne yake shigowa fuskarsa dauke da murmushi. Daga nan sun xauna anata fira gwanin burgewa sadiq se satan kallon Ruhaimat yake bugun xuciyarsa na karuwa ya rasa ya xaiyi, imran ma tunaninta ne fal a ckn xuciyarsa yana yaba kyawawan halayenta ita kam se xuba take tare da Ibrahim suna dariya sadiq ya shagala da kallonta nan wayarsa ta hau ruri babansa ne nan ya daga" ina kwana ranka ya Dade" daga can bangaren ambassador ya amsa "lfy ya aiki" "alhmdllh ya naka ya mamita" "nayi magana da Alhaji sultan sun bincika gidan yarinyar da kake son ka aura, ni bana kyamar talaka saboda haka baxan hanaka aurenta bah Amma ka Sani nan gaba dole ka auri duk wacce na kawo a matsayin xabina ..gobe xasu je Neman auren " karaf ya kashe wayar jikin sadiq yayi sanyi ya rasa meke masa dadi take yaji kamar ya kira yace ya fasa auren, wani gumi ne ya fara keto masa..tabbas xuciyarsa ta kamu da son Ruhaimat ba kadan bah Amma is too late ...





 *MAI SONA*????

*30*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*



Ya daga kansa Suka hada ido da Ruhaimat take yaji sonta na fisgarsa gaba daya ya rikice ya rasa ya xaiyi "lfy bro..are u ok" imran ya tambaya yana mai kallonsa "yh..am..am fine am ok" "are u sure " "yes ..yes am very fine is just dat am..uhmm" "calm down bro..meke faruwa" tsaki yaja tare da cewa "ehm..dama wai gobe xaaje nemamin auren yarinyar nan" "wacce" "uhm..Ruhaimat"???? imran da Ibrahim Suka hada baki "Ruhaimat" yayi saurin cewa "hey guys..ba fa wannan Ruhaimat din bah fa, amm..ina nufin maini" wani numfashi Suka sauke daga bisani imran yace "wow congrats ina tayaka murna" "tnx "ya fada a gajarce yana mai Satan kallon Ruhaimat wacce tayi kamar bata ji hirar tasu bah Amma can ckn xuciyarta tana jin wani radadi nan ta tashi tsaye "kanwata yadai" "gida xan wuce kaina ke yin ciwo" "eyya sowie ..lemmi drop u" Ibrahim ya fada bayan ya tashi tsaye "no..no u don't have to..tnx 4ur kia" ta fara tafiya kenan wani jiri ya fara diban ta saura kadan ta fadi kasa nan ta jingina da bango tare da dafe goshinta gaba dayansu sukayo kanta "sorry" "dawo ki xauna" "are u ok" kowannensu ya jefa mata kalamansa ni Reefat na rasa gane wayafi rikicewa tsakanin su ukun duk hankalinsu a tashe yake , ta koma bisa kujera ta xauna hawayene yake gangarowa "Ruhaimat ciwon kan ne" imran ya bukata tamkar xeyi kuka.sadiq yace "ko asibiti xamu je a duba ki" "kanwata tashi na ajiyeki a gida kisha magani pls" dama kiris take jira nan ta fashe musu da kuka ita kadai tasan abinda take ji a ckn xuciyarta , imran ne ya fisge hannunta yana janta da karfi tamkar karamar yarinya bai jira komai ba yayi waje da ita,ckn sauri Ibrahim da sadiq Suka Mara masa baya duk inda Suka wuce se kallonsu ake , bai tsaya koina bah sai ckn motarsa ya bude gidan gaba ya ajiyeta nan ya shiga ya tada motar ya fara tafiya Ibrahim na kiransa Amma ko sauraronsa baiyi bah ya fice daga ckn kamfanin. Yayi tafiya mai nisa sannan yayi parking har wannan lokacin bata daina kuka bah, sun share 30mins sannan ta sagaita kukan imran ya kura mata ido yana kallonta ta daga idanunta Suka fada ckn nasa ya sakar mata wani lallausan murmushi tayi saurin kauda fuskarta gefe saboda kallon na tsinkar mata da xuciya "shagwababbiya kin gama kukan ne" ta rufe fuska ckn jin kunya tace " shine xaka dinga jan hannuna kamar watA karamar yarinya" "toh..ya kike so nayi Ruhaimat, kin samu a gaba se kuka kike" ta tura baki ckn shagwaba "nikam bana so kada ka sake" "ok am very sorry baby doll" ta marairaice fuska "baby doll kuma!" "Yeah..kina kama da baby doll, da wannan siririn hanci da Dan karamin bakin nan naki" ta sunkuyar da kai ckn jin kunya "ok now ki gaya min meyasa ki kuka am sure ba ciwon kan bane" "um ..nikam ba komai" "ba komai u just feel lyk crying?" "Yh" "ok from now on I'll offer u mah shoulders, anytym u feel lyk crying I'll b dere" ta juya suna kallon juna a hnkli tace"tank u" "don't mention" hannu ya mika mata tare da cewa "frens" murmushi tayi ba tare da ta basa hannu ba tace "u wlcm" "tnx baby doll" "um..um bana so" "eyya fah" "um..um" ta fada ckn shagwaba imran yayi murmushi yace "ok na daina, are u ok now" "yeah am ok tnx" "for??" "For cheering me up" murmushi yayi sannan yace "xamu iya tafiya" "ehh..let's go" ya ja motar suna tafiya yana Jan ta da hira nan da nan ta manta da batun wani sadiq.maimakon su koma company sai ya dau hanyar gidansu "ya imran ina xamu je" "gidan mom dina" ta xare ido "me xaka ce mata?" "Xan nuna mata baby doll dina..my new little fren" bata kara magana ba har Suka iso unguwar yYi parking a kofar wani katafaren gida ya bude motar ta fito tana biye dashi Suka shige gidan, tun a bakin gate xaka gNe iya tsaruwan gidan wani katafaren falo Suka shiga carab! Suka hada ido da sadiq yana shirin kurba xobo a ckn glass cup baisan lokacin da ya furxar bah nan ya fara tari Ruhaimat tayi saurin sauke idanunta, wata kyakkyawar mata xaune a gefe tace "sorry son" "tnx mom" sallamar Ruhaimat ne ya jawo hankalinta Ibrahim dake kwance da jarida a hannunsa yayi saurin dagowa Suka hada ido da Ruhaimat ya sakar mata murmushi "wlcm kanwata"



*MAI SONA*????

*31*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*



"Barka da xuwa dota, Ruhaimat koh..Ibrahim yana yawan ban labarinki u welcm" ta jawo hannu Ruhaimat ta xaunar da ita ckn jin kunya ta durkusa ta gaida Momi ta amsa mata ckn sakin fuska da jin dadin ganinta "dawo nan ki xauna kusa dani" ta mikar da ita xuwa saman kujerar 2seater kanta na kallon kasa sadiq ya shagala se kallonta yake , imran yace "mom meet my baby doll Ruhaimat " harara ta galla masa tare da cewa "me baby doll kuma" "c'mon mom maida wukar wannan sunan tsakanin mu ne" "Ruhaimat ke kika amince masa har yake kiranki da wani baby doll sai kace cartoon mtsww...wllhi ka kiyaye ni" dariya yake ya xauna a hannun kujerar da suke nan masu aiki Suka shigo da drinks da kuma fruits Momi da kanta ta xuba ma Ruhaimat drink a ckn cup "gashi my dota " ta sunkuyar da kai kasa ta karbi cup din"nagode Momi" tana rike dashi a hannu bata sha bah.Ibrahim yace "yawwa mom bari na miki gulma" gaba daya sun juya suna kallonsa "kwanaki 6 da Suka wuce imran n sadiq basa magana da juna , but tnx to kanwata ita ta shiryasu yau" ckn mamaki mom ta juya tana kallonsu kowanne ya sukuyar da kai ta tabe baki tare da cewa"ikon Allah..ku kuma haka girman ya zo muku da rashin hankali? Allah ya shirya" ta rike hannun Ruhaimat "tnx Dota Allah ya biyaki" murmushi tayi bata ce komai bah "baby doll ki sha drink din mana" "ah..Dota baki sha bah daman, kunyata kike ji" daga nan Momi ta sake mata hannun sannan ta tashi fuskarta dauke da murmushi "ina xuwa" sama ta haura ckn dabara ta tafi don Ruhaimat ta samu daman sakewa, kamar jira take Momi na fita ta ajiye cup din bisa centre table imran ya juya yace "wat..wllhi baki Isa bah, dauka ki shanye ko na miki dura" ta tura baki "haba ya imran kullum se kace xakamin dura nifa ba karamar yarinya ba ce" "toh dauka ki sha ynxu" "um..um ni na koshi" imran yasa hannu ya dauki cup din sannan ya xauna kusa da ita "oya karbi" "um..um bana so" yasa kofin dai2* bakinta tayi narai2* da ido tamkar xatayi kuka ta juya tana kallon Ibrahim tace "yayana kana ganinsa koh" "sorry kanwata karba ki sha da hannunki koh" "toh ni ba nace na koshi bah" "haba kanwata ai ba abinci bane" "um..um" Imran ya dage lallai sai ta sha ita kuma fafur taki amincewa , haushin imran ne ya turnuke sadiq idanunsa sun kada sunyi ja yace "ka rabu da ita man tace baxata sha ba dole ne" "wannan kuma ba matsalarka malam" shigowar Momi ce ya kawo karshen rigimar tasu "tashi ka ban waje " sum..sum imran ya tashi daga kujerar ya koma kusa da Ibrahim. Sun Dade sosai a gidan Momi sai ririta Ruhaimat take tana biye mata tana xuba shagwaba son ranta yarinyar ta shiga ran Momi sosai a ckn xuciyarta take taya Ibrahim adua Allah ya tabbatar musu da alheri..( confusion.. Ibrahim kuma???????? toh muje xuwa dai) da taxo kmawa mmi ta cikata da turaruka masu kyau da tsada dakyar ta karba cike da jin kunya tayi godiya sosai sannan Suka fita tare da Ibrahim da imran su xasu maidata gida. A ckn mota ma sai tadi suke gwanin shaawa Ibrahim yace "next tym gun ummana xaki je" "umman mu dai yayana" dariya sukayi imran yana kallonta ta mirror yace" ji bakinta..mai kwacen uwa kawai kinxo kin kwace min Momi Nah" gwalo ta masa tare da cewa "ehh..din idan xaka iya sai ka gayi mu gani" ckn dabara ya cire wayRsa yNa viewing na video ya ajiye saitin fuskarta bata lura bah" shagwababbiya kawai" "oho..dai ina ruwan mutum, Dan sa eyes kawai" ta karisa maganar ckn murguda baki dariya sosai imran yake Ibrahim de yana tuki baice komai bah.. A haka take nuna masa hanya har xuwa kofar gidan anty Xee.tayi2* su shiga cki Sam imran yace zasu zo xuwa na musamman ba yau bah dole ta hakura sukayi sallama ta shige gida su kuma Suka tafi.

Anty Xee xaune a falo bayan ta mata barka da dawowa nan ta nuna mata kayan arxikin da ta samu a gun mom daga nN kitchen ta nufa ta xuba abinci tana ci suna hira anty Xee tace" albishir.." "Goro" "next week auren maryam" "wat..anty maryam din mu" "ehen" "dama auren shaf2* ne" "gashi nan de, daxu tabar gidan nan wai baban ya Suleiman ne yace ayi auren da wuri don zai tafi hajji" "yayi kyau Allah sanya alheri" "ameen..gobe ni xan wuce don jibi xasu kai lefe" "shine baki gayamin na shirya bah" "ki shirya me? Keda kike IT" "rufamin asiri wllhi xuwa xanyi, dama nayi kewar gida kuma sai naje" "uhm..ke kika Sani" daga nan Suka cigaba da tattaunawarsu.



*Reefat ce*??????

[2:05PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*32*

BY *Reefat yahya*



*Godiya gareku masoyana Allah bar xumunci nagode da kulawarku*



Misalin karfe 2 suka iso garin jada wato Ruhaimat ce tare da anty Xee da yaranta a kofar gida aka saukesu daga nan suka karasa ckn gida tare da sallama umma tana ganinsu ta taso ckn jin dadi tana musu barka da xuwa , a falo suka xube bayN an shigo da kayansu Ruhaimat kam bangaren Hajja Dada ta ruga da gudu ta fada jikinta xaune ta tarar da ita kan abun salla.dariya suke "Hajja na nayi kewarki sosai" " ja'ira haka xaki xubamin dadin baki ai bayan ko a waya baki yawan kirana" "haba Hajja yaushe ne ban kira bah" "ya hanya toh..ya karatu" "lfy alhmdllh ya muka sameku" "lfy kalau ya kika baro zainabu" "tare muka zo ai" "au hakane..toh madallah tashi ki nemo abunda zaki sa a baki" babu gardama haka ta tashi tana bude kwanikan abinci tuwon shinkafa da miyar danyar kubewa da danyen kifi sai kuma dambun xogale ga kuma kunun shinkafa fari Sol se qamshin gyada kake ji da kwakwa???? ( maida wukar..anti kodos..lol) dambun zogale ta xuba da kunun dama bata damu da abinci bah, ta xauna a gefe tana ci suna xuba hirarsu bayan ta gama ta daura alwala ta gabatr da salla sannan ta koma bangaren ummanta suka gaisa da yake Abba yana kasuwa daga nan ta sake komawa bangaren Hajja Dada.washe garin anty maryam taxo nan gidan ya kacame da murna da yamma kuma babban yaya wato hamma ya iso tare da iyalansa ga gidan de a cike da jama'a gwanin dadi,bayan kwana 2 aka kawo lefen amarya akwati set 1 da kaya kala 40masha Allah abun yayi ga nan tarkace kala2* dai2* gwargwado abun yayi kyau nan aka sa rana sati 1 kacal sabida baban angon xe tafi hajji yana son ayi bikin kafin ya tafi daga nan aka fara shirye2*.



****** imran da sadiq kuma sun xuba ido a can kamfanin ta ina xasu ga Ruhaimat shiru babu labarinta gaba daya hankalinsu a tashe yake musamman ma sadiq da yake anje gidan su sadiya an nema masa aurenta har an sanya musu rana nan da sati 3 auren nasu, mami bata son auren haka nan mahaifinsa ma Amma dole suka amince don gudun bacin ran Dan nasu.sadiq kuma a halin ynxu babu macen da yake so duk duniya irin Ruhaimat gani yake tamkar baxai iya Rayuwa idan babu ita, shiyasa hankalinsa ya tashi sabida rashin ganinta ya rasa sukuni.imran yana xaune ya rasa me ke masa dadi a duniya yau de ya yanke hukuncin xuwa gidansu , da yamma ya shirya bai nemi Ibrahim ba shi kadai ya tafi.a kofar gidan yayi parking ya fito daga ckn motar dai2* nan mijin anty Xee ya fito daga ckn motarsa yana shirin bude gidan "barka de" "yawwa barka" sallama ya masa tare da mika masa hannu "ya gajiya ya aiki" "alhmdllh ya naka" "lfy alhmdllh, don Allah Ruhaimat nake nema" "eyya bakuyi waya bane kafin ka zo" "wllhi bani da num tah" "ok basa nan taje garinsu auren er uwarta " "Allah sarki ko xaka iya taimaka min da num ta" "ok ba damuwa" daga nan barrister ya cire wayarsa yana kiran lambobin Ruhaimat imran yana rubutawa daga karshe ya ja motarsa tare da yin godiya ya tafi.ahanyar sa ta komawa yana tunanin meyasa ya damu da son ganinta kuma meyasa ya karbi layinta..idan y kiratA me zai fada?? Haka de ya cigaba da tunani har ya iso gida, a bakin kofa ya hadu da Ibrahim "man wia have u bin tun dazu muna nemanka n ur phn is off" "oh..hakane nabar phn din a gida na dan fita ne" "ok dama meeting xamuyi akan auren bro kasan 3weeks ya rage" "rily? 3weeks ok Allah ya nuna mana" daga nan yasa kai xai wuce" ina kuma xaka je..kaifa muke jira" "sorry bari na watsa ruwa ina nan fitowa" "toh kayi sauri pls muna side muna jira" "ok I'll join u soon" daga nan ya wuce dakinsa ya fada saman gado ya runtse ido hoton fuskar Ruhaimat kawai yake gani nan ya kunna wayarsa ya fara dialling num da ya karba, ckn saa kuwa layin ya shiga ta daga "salamu all..laikum" tsigar jikinsa ne ya tashi dakyar ya amsa sai kuma yayi shiru ya rasa me xai fada "helo wake magana pls" a hnkli yace "ya kke ya gida""lfy alhmdllh" "dosti Nah..baki gane voice dina bah" murmushi tayi daga bangarenta" lah..ya imran daman Kaine?" "Dole ki tambayA ai bayN kin tafi ba sallama" ta marairace "eyya am sorry yayana wllhi bani da contact din ka ne daz y" "kuma baki San inda xaki sameni ba koh" "I'm sorry dost" yayi shiru yana lumshe ido yana jin dadin muryar nata har ckn kwakwalwa baisan lokacin da ya furta "I rily missed u"?? Ruhaimat tayi jimm....tarasa me xata fada



*Fans ya kuka gani..itama tace masa I miss u too ??*

Lol..



*Reefat ce*

[2:05PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*33*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*



Sun share minti 5 babu Wanda yayi magana cknsu "dosti kina jina?" "Umm ..ina ji" "ya kikayi shiru?" "Ba komai" "Ruhaimat bakiyi missing dina bah?" Nan ma shiru tayi maganar gskiya tayi kewarsa Amma bata dauki hakan da wani Abu mai muhimmanci bah "tell me mana dosti" ya fada kamar xaiyi kuka dariya tayi tare da cewa "kai ya imran sarkin rigima " "don Allah ki gayamin " murmushi tayi tana imagining fuskarsa "shikenan tunda baki yi missing dina bah, nidai nayi kewarki sosai sai anjima" duff ya kashe wayar sai kuma bata ji dadin hakan bah tasan halin imran Dan gata ne baya Neman Abu a gidansu ya rasa kuma ta tabbata yana ckn bacin rai ynxu haka toh amma meyasa ta kasa furta masa abunda yake son ji daga gareta duk da cewa tayi kewar sa "er Abba tunanin wa akeyi haka ko sallama baki ji bah" firgigit ta juya anty Xee ce ta shigo dakin "lahh..ba kowa fah anty" "ah..ah gizo" murmushi tayi ta sunkuyar da kai kasa daga nan ta gaya mata komai anty Xee tace "haba kanwata..yaron nan sonki yake kawai ya kasa gane hakan ne Amma don kin ce masa u miss him too wani Abu ne? Kada ki manta maryam xatayi aure ckn kankanin lokaci kuma Abba xai ce ki fito da miji, idan hakan ta faru ya xakiyi? Wa xaki gabatar bayan kina korin duk samarin da suke xuwa wajenki da sunan kina da mijin aure...ina mijin yake? Ko so kike a xuba miki ido ki cigaba da haukar jiran wannan gaibun naki.. Mai waye ne oho" "ba gaibu bane yaxo yana yola" "waye din" "mai..sona" "mtsww..aikin banxa" "Allah da gaske yana can" daga nan ta kwashe labarin komai ta xayyana wa anty Xee salati tayi ta kama baki "ynxu haka wautancin naki ya kai ban Sani bah?..Ruhaimat anya da hankalinki? , kin xauna shekara da shekaru kina dawainiya da dakon sonsa sannan Allah ya bayyana miki shi kikayi sakaci, a wane gari kika taba jin anyi sadaka da masoyi??..ehh wannan ai sadaka kikayi ke gaki nan malama kinyi jihadi kin sadaukar da soyayyar ki wato kin sowa er uwarki musulma abunda kika so wa kanki koh??..na jinjina miki malama Ruhaimat Allah ya baki lada" daga nan anty Xee ta tashi cike da jin haushin kanwar tata ta baro dakin tana mamakin wannan hali irin na Ruhaimat. Ita kuma tayi jugum tana naxarin kalaman anty Xee tabbas tayi kuskuren hada sadiq da sadiya gashi tana ji tana gani sun rabu kenan har abada, wayarta ta dauka ta kira layin imran har ya katse ba'a daga bah ta kara kira nan ma no answer ta ajiye wayar a gefe ta cigaba da tunaninta.



Bayan sun kammala meeting kan yanda xasu gudanar da bikin sadiq da kuma programs da xasu yi a bikin, imran Wanda yake xaune tamkar Mara lfy yayi shiru baice komai bah har aka gama taron.jama'a sun watse ya rage daga sadiq imran Ibrahim se wani huxaifa abokin su imran sun taso tare tun suna yara , huxaifa ya juya gun imran ya daga masa gira "ya akayi ne mutumina wai meyake damunka ne " "uhm ba komai fah kawai na gaji ne" "aikin me kayi Mr lazy Dan gatan mom n dad" murmushi imran yayi tare da gyra kwanciya a bisa kujera yace "am just bored ne kawai" "uhh..shiyasa nake gaya maka ka samo budurwa but u refused to listen, ga irinta nan ai ynxu da ace kana da budurwa ba sai kaje gunta bah ko kuma ka kirata a waya " "kai kasan wannan " "banxa haka xakayi ta fama da boredom ai" dariya su Ibrahim suke masa huxaifa ya juya yace "me kake dariya c u..kai din kana da budurwar ne" Ibrahim yayi shiru "haka xakuyi ta xama idan dad ya gaji ya samo ya'yan frenz nasa ya hadaku aure" "haba auren had I sai kace mata" imran ya fada tare da Jan tsaki , sadiq yace "ana yi sosai man..nima baba yace bayan auren xai kara auro min wata" "ah..kace kai mijin mata 2 ne mutumina lallai abun yayi" harara ya galla masa tare da cewa " mata 3 ne ba 2 bah" "toh kai ba namiji bane..dama an baka daman auren 4" tsaki sadiq yaja yace "abun haushin ma wllhi akwai wata yarinya ta hana xuciyata sakat Allah, kullum sai yawan tunaninta nake" ???? ido suka xare ckn mamaki Ibrahim yace "bro kana nufin banda Ruhaimat akwai wata macen da kake so?" "Yes of coz! Ita wancan ta daban ce ina matukar sonta har ni kaina ina mamakin irin son da nake mata..I so much love her" ya karasa maganr ckn lumshe ido a can kasar xuciyarsa kuwa wutar son Ruhaimat ne ke ruruwa..imran ya taba shi yace" wake up..I guess u dreaming" "nop em not" "lallai Ruhaimat ta shiga 90 Allah ya hadata da Casanova mayen mata, sai ta daura damarar xama da kishiyoyi don baxan ce kishiya bah maybe mata 4 xai aura" gaba daya sukayi dariya .Ibrahim yace "wllhi nima ina bala'in kaunar data yarinya Amma na kasa furta mata" "hmm..gayu kenan kuna sha'aninku, nidai na kama dahir" "gskiya ka mana wayo huxaifa" "wa ya hanaku ..anyway jibi xan tafi daurin aure a jada any customer" dum..gaban imran ya fadi jin an ambaci sunan jada, Ibrahim da sadiq sunce suna da uxuri "man.wat abt u" "ni?..gskiya ban taba xuwa ba I tink I'll join u" "yawwa mutumina nagode.. Allah yasa ka hadu da kyawawan en matan garin ka fada tarkon so" dariya suke haka suka cigaba da hirarsu irinta gayu..



Imran xe hadu da Ruhaimat?

Burin sadiq na son auren real Ruhaimat xe cika?

Shin imran yana son Ruhaimat ne kodai xumunci ne?

Wace yarinya ce Ibrahim yake kauna ??



Hmmm...muje xuwa





 *MAI SONA*????

*34*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*



Ruhaimat ce kwance a saman gadon Hajja Dada tayi shiru tamkar ruwa ya dauke tah tana jinjina labarin da sadee ta gaya mata na sanya ranar aurensu da sadiq nan da mako 3 tana ganin abun tamkar a mafarki wayarta yayi ruri Ameena ce nan ta daga "hello kawata ya kike" "lfy ya gida ya su Hajja da umma" "lfy alhmdllh ya IT" "lfy kalau, yaya Ibrahim yayi ta nemanki " "eyya yaya na idan kun sake haduwa ki karbamin phn num sa" "ok ba damuwa ya hidiman biki" "gashi nan de muna kai..yawwa don Allah idan akwai 5k a hannunki ki taimaka ki kaiwa sadee idan na dawo xan baki" "ok ina dashi xan kai mata ko gobe ne, ba tana faro company bah" "ehh..don Allah ki kai mata kudin anko din aurenta ne" "haba dai..sadee xatayi aure? , ikon Allah" "auren ya gabato nan da 3 weeks neh" "oh yayi kyau Allah sanya alheri" "ameen" "toh ruhi na gaisheki ki gaida hajjan ki" "xata ji nagode kawa" "ok bye" daga nan ta kashe wayar sai kuma imran ya fado mata a rai nan tayi dialling num sa bugu daya yYi picking "hello " "salamu alaikum" "waamin alaikas salam" "ina kwana ya imran" "lfy" daga nan sunyi shiru tasan har ynxu yana fushi da ita ckn marairaicewa tace "ya imran fushi kake dani" "saboda me xanyi fushi dake" "sabida na maka laifi" "laifin me" kamar xatayi kuka tace "don ban ce maka I miss u bah" maganar ta basa dariya Amma ya danne yace "aw..hakane? Ni har na manta da xancen ma" tayi shiru tana jin haushin kanta..meyasa xata fada masa gashi yana Neman ya raina ta "kinyi shiru malam Ruhaimat" "dama gaisuwa ce se anjima" daga nan ta kashe wayar , a can bangaren imran kuma dariya yake wato itama taji haushi kenan. Gidan nasu a cike yake makil da jama'a saboda yaune xa'ayi walima sai shirye2* ake amarya tayi kyau sosai , da misalin karfe 4 aka fara gabatar da taron walimar a farfajiyar gidansu jama'a sun cika makil manyan mata da kananan yara anshA ado na kece raini.Ruhaimat ce ta fito sanye da doguwar Riga pink da touches na purple ta saka purple takalmi tana rike da clutch purse purple sannan tayi rolling ta purple n pink veil na Oprah , ta saka pink lipstick sai kuma kwalli a idanunta da kuma eyeline a saman ido?????? ba karamin kyau tayi bah ga qamshin turarenta mai dadi...hmmm just kuyi imagining irin kyawun da xatayi. Ta fito tana takawa a hnkli mata sun bude baki suna kallonta babu abunda yafi burge matan irin dressing d tayi da kuma gashin kanta da ta kwantar a gefen kirjinta Wanda ta kisa bakin ba karamin kyau ya kara mata bah, kowa kallonta yake daga nan aka fara gabatar da wa'azi akan xaman aure bayan an bude taro da adu'a.anyi lectures akN zaman aure sosai daga bisani aka fara raba abinci da souvenirs kala2* su Qur'an hand fan parkers buckets da sauransu, Ruhaimat tana ckn raba Qur'an taji Ana kiran sunanta "muna Neman malama Ruhaimat taxo ta mana bayani akan abubuwan da akayi hani a Kansu ckn shari'ar musulunci" tayi jimm...daga bisani ta mikawa anty Xee sauran Qur'an's da suke hannunta nan ta karbi microphone ta fara magana... *"Assalamu alaikum warahmatullahi ta'ala wa barkatuhu..zanyi bayani ne a kan wadansu daga ckn abubuwan da akayi hani a ckn shari'ar musulunci, manzon Allah ( s.a.w ) yace: Allah ( s.w.t ) yayi hani da yin aiki domin mutane.. Inda ya fada ckn hadisul kudusi " ni na wadatu daga dukkan wadanda suke hadani da wani.duk Wanda ya aikata wani aiki kuma ya hadani da wani a cknsa, to na bar shi da shi da shirkarsa"..Abu na gaba shine 'gyara xahiri da kuma barin badini a bace" manzo ( s.a.w ) yace: na San mutanen da zasu zo ranar alkiyama da kyawawan ayyuka farare tas kwatankwacin dutsunan tihama, sai Allah ya mayar da ayyukan su zamo kura abar daidaitawa, sai saubanu (r.a) yace: ya manxon Allah a siffanta mana su don kar mu kasance ckknsu? Manzon Allah ( s.a.w) ya ce: 'yan uwanku ne kalarsu daya da ku, suna aikata kyawawan ayyuka, Amma idan suka kadaita da ayyukan haram sai sau keta dokokin Allah.. Sauran abubuwn sune " girman kai..hassada..cin riba..mashayan giya..leken asiri..yawan tsinuwa..alfasha..annamimanci..tsorata musulmi..wucewa ta gaban mai salla..barin ambaton Allah..bayyana xunubi..kukan mutuwa..xama akan kabaRi..yin gini akan kabari..da sauransu, naso yin bayani a Kansu daya bayan daya amma bisa kurewar lokaci a nan xan dakata Allah yasa mu dace Ameen* gaba daya jama'an dake wajen sun hada baki da cewa *Allahu Akbar jaxakillahu khairan*



*MAI SONA*????

*35*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*



Duk idanun jama'a na kan Ruhaimat ta ajiye microphone ta juya tayi ficewarta sabida kallon yayi yawa a haka aka watse daga taron anty Xee ce tayi closing prayer daga nan aka watse kowa ya kama gabansa.da dare Ruhaimat tana kwance a dakin umma tare da en uwanta suna ta labarin walimar da akayi ana ta jinjina ma Ruhaimat bisa kokarin da tayi a wajen gabatar da nasihar da tayi, wayarta ya hau ruri nan ta daga "salamu alaikum" "wassalam malama Ruhaimat ya kike" " lfy alhmdllh" "baki ganeni bah koh Aliyu ne ke magana" "ayya..Aliyu ya kake" "lfy ya skul ko IT xan ce" "lfy alhmdllh" "ya hidimar biki, Allah ya basu xaman lfy" "ameen nagode" "idan baxaki damu bah ina bukatar ganinki" "ahm..gskiya kayi hakuri am busy" "ko 10 mins pls ki taimaka" "ok ka bari xuwa gobe" "ok nagode sosai..bari na barki nasan kina tare da jama'a " "nagode sai da safe" daga nan ta ajiye waya "iyye..soyayya dadi" inji wata er uwarsu mai suna karima , dariya kawai Ruhaimat tayi bata ce komai bah daga nan ta tashi ta koma bangaren Hajja Dada.

Yaune daurin auren maryam tare da masoyinta Suleiman gidan ya cika makil da jama'a tunda safe ana ta hidima da jama'a , bayan sallan juma'a aka daura auren akan sadaki 30k aka shafa fatiha daga nan jama'a suka fara watsewa..a can ckn gida kuma kowa yayi ado yayi kyau , Ruhaimat sanye take ckn atamfar super kalar fari da ratsin brown n red tayi makeup kadan tayi kyau sosai yau bata saka hijabi bah she luks so???? ta fito daga dakin Abbansu dauke take da wani katon tray shake da drinks da snacks sai soyeyyen naman kaji a hanya ta hadu da ummansu "Ruhaimat yi sauri ki kaiwa yayanki huxaifa yana tare da bako a can falon Hajja" "Amma umma wannan na ya Yusuf ne yana daki tare da abokansa shi yace.." "Dallah malama yi sauri ki kai bangaren Hajja , shi yusif din baisan hanyar xuwa bane..idan yaga dama yaxo da kansa ya dauko musu" "toh shikenan bari na kai" daga nan ta juya xuwa bangaren Hajja Dada, babu mutane sosai falo ta wuce ta shiga tare da sallama carab! Suka hada ido saura kadan ta xubar da kayan da ke hannunta dakyar ta saita kanta ta ajiye tare da cewa "ya huxaifa barka da xuwa" "malama ruru yau dai an cire hijabi, gashi kinyi kyau" murmushi tayi ta juya suka sake hada ido dashi ya kura mata ido shi kansa yyi mmkin ganinta a nan don dama yayi niyyar kai mata xiyara a gidansu idan ya tashi tafiya sai kuma gashi sun hadu a gidan kakan abokinsa "man..ga kanwata fah sunanta Ruhaimat, sis wannan abokina ne imran" murmushi tayi tana tunani wai ita ake gabatarwa imran.. Amma ya akayi ya zo nan? "Sis ana miki magana" muryar huxaifa ne yasa tayi saurin cewa "ina yini" "lfy ya kke ya hidiman biki" "alhmdllh" daga nan ta tashi xata tafi huxaifa yace "ina kuma xaki..matsalata dake kenan kin fiya kauyanci , nifa idan kina min haka xan fasa fah" tayi saurin daga kanta sun sake hada ido da imran a karo na 3 tace " me xaka fasa" "auren ki mana" harara ta galla masa " me zanyi da kai ya huxaifa kullum mata suna biye da Kai kamar bindi" dariya sosai huxaifa yayi imran kam kallonta kawai yake sabida bai taba ganinta da makeup bah tayi kyau ba kadan bah.huxaifa ya juya don masa magana Amma ina..hankalin abokin nasa baya wajen...

"man ya akayi" ckn tsananin jin kunya ya kauda kai gefe , huxaifa ya wayance yace "haka ake karban baki ne, kin wani tsaya mana a ka baxakiyi serving namu bah" harara take masa "waye bakon?, don ma ka samu na kawo mah" "ko don aboki Nah ai dole ki kawo" bata ce komai bah ta xuxxuba musu nama da snacks din a plate sannan ta ajiye musu da drinks daga nan ta tashi tayi ficewarta. Huxaifa ya juya gun imran "mutumina ka kyasa ne, kanwar amaryar ce " murmushi imran yayi ba tare da yayi magana ya dauki faro water ya kurba sannan ya ajiye "yi magana mutumina idan kana sonta just tell me..kanwata ce" "hmm.." " talk n stop hmmin joor"



*Reefat ce*????

[2:06PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

BY *Reefat yahya*

*36*



*a short n imaginary Lov story*



Imran ya Sosa keya yace "is not dat ina sonta, kawai dai her face luks familiar duk yanda akayi mun taba haduwa somwia" "ok na dauka sonta kake ai" "ah..haba kasan bana wannan " "toh wa ya Sani ko xaka fara" haka suka cigaba da er hirarsu bayan sun gama motsa baki Hajja Dada ta shigo suna ta hira wata yarinya taxo giftawa Hajja tace "idan kin je ki kiramin Ruhaimat taxo ynxu" huxaifa yayi dariya yace "ina ruwan Hajja da er gidanta" "ehh

..ba dole bah ai ita xuciya tafi son mai kyautata mata" dumm...xuciyar imran ta buga yana naxarin kalaman tsohuwar, toh idan haka ne kenan son Ruhaimat yake? No! Kawai xumunci ne ya ji muryar Hajja ta cigaba da cewa "ina son Ruhaimat sosai duk ckn jikoki na babu mai kula dani irinta , duk abunda nake so sai ta min bata son bacin raina ko kadan toh ka gayamin meyasa bazan fifitata a kan kowa bah?" "Hakane Hajja..nasan halayen Ruhaimat wallahi yarinyar akwai hankali" "hankali ba kai..ba kadan bah, kai de bari shiyasa ynxu burina shine naga ranar aurenta" me huxaifa xeyi in ba dariya bah..Hajja ta hada rai tace "toh Mara kunya xaka maidani shashasha koh..me abin dariya a cki" se ynxu imran yasa baki" rabu dashi Hajja..ke dai Allah ya cika miki burinki nima zan tayaki da adua" "yawwa Dan nan nagode Allah ya maka albarka" Ruhaimat ta shigo tare da sallama a jikin Hajja tayi masauki tana "wash! Hajja nah na gaji Allah" "ba ke kike biye musu bah sai shiga da fita kike kin kasa samun Hutu, bayan biki a barki da wahalar jinya" imran da huxaifa kam baki suka bude suna kallon ikon Allah.."ynxu Ruhaimat dama haka kike? Toh ki karya tsohuwar ki huta" baki ta murguda masa "toh ina ruwanka" ta juya gun Hajja ta marairaice "Hajja kina ganinsa koh" "kyaleni dashi zai gane kurensa , Mara kunya kawai" dariya imran keyi ya sunkuyar da kai kasa baya son Hajja ta gano sa huxaifa yace "shagwababbiya kawai..xamu ga mijin da xai aure ki" "kai xaka hana?..wllhi ka fita ido Nah na gaya maka" haba wa ya tabo Hajja kenan nan ta fara tsurfa masa bala'i Ruhaimat ta yi lamo a jikin Hajja tana masa dariya tare da gwalo ta juya kenan suka hada ido da imran.. Gaban daya ta manta dashi a falon nan kuwa wani kunya ne ya lullubeta ta boye fuskarta a jikin tsohuwar , sallama suka ji Abbanta ne ya karasa ckn falon huxaifa da imran suka risina suka gaida shi ya amsa ckn fara'a da sakin fuska suna shirin barin falon yayi saurin cewa " a'a dawo kuyi zamanku dama gaisuwa ce ba wani Abu" nan suka xauna ya juya gun Hajja " hajiya yau kin ganni shiru" "ah..Dan nan ai nasan hidimar biki ne ya rike ka Allah de ya basu xaman lfy" "ameen2* kin yini lafiya" "lfy kalau ya fama da jama'a "



"masha Allah anyi an gama ynxu kam xasu koma can gidan yaya su cigaba da bidi'ar tasu" dariya suke ya juya yana kallon Ruhaimat "uwata irin wannan gata haka..abun bai miki yawa bah" murmushi tayi tare da cewa "Abba idan ka huta wajenka zanzo" "a'a ni bazan iya bah..gaki nan sai son labewa a jikin mutane kamar mage" ta bata fuska tace "toh shikenan ni kuma tafiyata xanyi yau, dama nace xan kara yan kwanaki Amma tunda haka ne xanbi en kai amarya mu tafi tare" " yi hakuri uwata ta kaina" imran de sai mamaki yake dama haka aka shagwaba ta?? Shiyasa mana Abu kadan sai kuka..sallama suka ji wasu samari ne xasu kai 8 daga nan Abba ya tashi ya musu sallama ya fita samaran suka risina a kasa suna gaisawa dashi daga nan suka karasa ckn daki, ango ne tare da abokansa Suleiman yana ganin Hajja ya karasa daf da ita ya xauna "tsohuwa mai ran karfe Allah bar min ke" "ehh..dole kamin dadin baki ai tunda ka min kishiya burinka ya cika" dariya sauran suke nan suka mikawa imran da huxaifa hannu sun gaisa Suleiman yace "haba kinsan ke din ta daban ce" dakyar Ruhaimat ta gaishesu cike da kunya "sisy noi" "jam bro Allah bada xaman lafiya" "ameen sis am miyetti( nagode )" daya daga ckn abokanan Suleiman yace "Hajja nikam na kawo fada ne naxo kama kafa ta wajenki Allah yasa xan samu" "me kake so Dan nan" "wannan shagwababbiyar ya'r lelen nan naki nake so" Hajja ta fara washe baki "yo..idan ta amince tana Sonka ai baka da matsala" imran yYi saurin daga kansa idanunsa suka fada ckn nata tayi saurin kauda fuska dai2* nan wani yaro ya shigo" ana sallama da Ruhaimat inji Aliyu" Ruhaimat kunya ya gama rufe ta tayi saurin cewa "tana bacci" "ka ce tana xuwa" huxaifa yayi saurin tare numfashnta.Hajja tace "maza tashi kije bana son wulakanci" ta tura baki "Allah Hajja ni.." "Kinsan n tsani gardama koh" nan ta tashi tana kumbure2* ta fice daga falon imran ya bita da kallon takaici..hKa nan yaji ransa baiso fitan nata bah.da yamma lis amarya ta shirya da en rakiya tRe da angwayen suka kama hanyar yola Ruhaimat kuma tace se gobe , haka nan huxaifa ma ya roki imran su kwana saboda yana son ganin wata budurwar sa.



*Reefat ce*????

[2:07PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*37*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*



Bayan sallan isha Ruhaimat tana kwance a falon Hajja da yake babu jama'a sosai a gidan nasu ynxu don sun tafi yola gaba dayansu, wayarta ya hau ruri Imran ne sumui2* tayi ckn daki ta mike bisa gado "hello" "hi ya kke" "lfy miss pretender" "pretender??" "Yes..nagode Ruhaimat naxo gidan ku kin wulakanta ni , kin nuna tamkar baki taba gani na bah" tayi shiru jikinta yayi sanyi "ba komai Ruhaimat dama duniya ne" a hnkli tace "am sorry ya imran kayi hakuri wllhi.." "Wllhi me? Baki da excuse " "I knw Amma don Allah kayi hakuri pls, kana ina ynxu" "oho..kin damu da sanin halin da nake cki ne" "eyya mana pls.." "Hmm.." "Haba my dosti pls tell me kuna ina" "ina ckn gidanku side din Yusuf" "ok gani nan xuwa" daga nan ta kashe waya ta tashi ta hada abinci da drinks ta dauka xuwa bangaren ya Yusuf..

ta shigo falon tare da sallama imran ne kadai kwance yana kallon *gotel news* ya amsa sallamar "ina samarin suke an barka kai kadai" "sun tafi xance gun en matan su" murmushi tayi tare da cewa "meyasa kai baka je bah" murmushi kawai yayi ya cigaba da kallonsa daga nan ta bude kwanikan abinci ta xuba masa a filet sannan ta tura a gabansa "bismillah" ya juya yana kallonta ya tabe baki yace "ni nace miki ina jin yunwa ne" ta marairaice "haba dosti don Allah kayi hakuri ka ci abinci pls" yayi shiru yana kallonta nan ta juya masa baya a hnkli ya sauko daga saman kujera ya xauna kusa da ita a kasan kafet "fushi kika yi baby doll" shiru bata amsa bah ya leka fuskarta sai ganin hawaye yayi a bisa kumatun ta ?? "baby doll ynxu kuka kike akan dan wannan abun" a hnkli ta fara kuka Mara sauti imran ya dafe goshi yace "nidai na shiga 3 Allah ya hadani da shagwababbiya , luk baby doll am sorry ynxu xan ci abincin ok" daga nan ya wanke hannunsa dama tuwon shinkafa ce da miyar alaiyaho da kuma faro juice da kunun Aya.a bisa al'adar imran baya cin abincin dare fruits da drinks kawai yake sha Amma gashi Ruhaimat ta canza masa tsari, a hnkli yake cin abinci yana satar kallonta sun share 10 mins a ckn wannan yanayin daga bisani Ruhaimat ta juya suna fuskantar juna wani lallausan murmushi ta sakan masa baisan lokacin da ya kafe ta da ido yana kallonta bah , ita ma shi take kallo sun kurawa juna ido dai2* nan huxaifa ya shigo tare da sallama ya bude baki yana kallonsu yace "lalala..Ashe ana soyayya a nan..kash! Me ya shigo dani? Haba aboki ni ina ta sauri wai na baro ka kai kadai, ban gama hira da masoyiyata ba na dawo " murmushi imran yayi tare da cewa "bafa soyayya muke bah" "aw..hakane fah na manta kana koya mata yanda ake kallon so ne" ckn jin kunya Ruhaimat ta gudu ta bar falon ta koma dakin Hajja Dada

.kwanciya tayi ta rufe idanunta tana tuna kyakkyawar fuskarsa "am I in Lov??, no! It can't b" tayi saurin bada amsa a haka bacci barawo yayi gaba da ita.

Da misalin karfe 9 na safe Ruhaimat ta gama shirintA tayi sallama da en uwanta da umma da Abba da kuma Hajja Dada daga nan suka dauki hanyar yola ckn motar huxaifa, shi yake tuki imran na gidan gaba tana xaune a gidan baya hannunta dauke da littafin *Riyadussaliheen* tana karantawa gaba daya ta tattara hankalinta ta mayar gun littafin imran kuma se kallon fuskarta yake a ckn madubi, kamar ance daga kanki carab! Suka hada ido ckn mirror ya kanne mata ido daya?????? tayi saurin sunkuyar da kai tana murmushi huxaifa yana ta surutunsa shi kadai daga karshe ya gaji don kansa yayi shiru tare da kunna music ya kure volume a haka har suka iso yola lfy...





*MAI SONA*????

*38*

BY *Reefat yahya*



~a short n imaginary Lov story~



A kofar gidan anty Xee huxaifa yayi parking Ruhaimat ta fito imran ya sauka ckn hanxari ya fito da akwatin ta a bayan mota tasa hannu xata karba ya hanata har ckn gida suka shigar mata da kayan , bayan sun gaisa da anty Xee tare da wasu daga ckn yan biki da sukayi masauki a gidan nan sukayi sallama suka tafi.da axahar akayi fansar amarya a gidan hajiya maryam yayar Abban su Ruhaimat da dare kuma suka wuce dinner , amarya da ango sunyi kyau sosai Ruhaimat ma haka kowa idanunsa na kanta sabanin ita wacce ta kasance a takure ta kasa sake jiki truout program din.masoya sun yi Caa..akanta amma imran ya taka musu birki haka ya xauna da ita duk inda xata je yana biye da ita har aka gama taron an watse kowa ya kama hanyar gida imran kuwa shi ya tafi da Ruhaimat a ckn motarsa su biyu rak a cki ..suna ckn tafiya ya juya yana kallonta Sam taki su hada ido Amma ta lura da kallon yayi yawa tace "wat" "waye wannan Aliyun " "any problem" "luk dosti ina amfanin Tara samarai idan har kinsan ba aure xakuyi bah" "ka Sani ko shi xan aura?" "A'a ba shi xaki aura bah" "sabida me?" "Don bai dace dake bah" daga nan tayi shiru da bakinta shi kuma ransa a bace nan ya fara gudu tamkar xai tashi sama , ta juya tana kallonsa "dosti ka rage gudun nan pls kaga dare yayi don Allah" kamar ce masa tayi ya kara gudun haka yacigaba da tafiya Ruhaimat bata San lokacin da ta Dora hannunta akan nasa bah tace "pls ya imran kayi hakuri am sorry plss.." Ya hada rai yace "sorry 4wat" "kayi hakuri baxan kara kula kowa bah" wani sanyi ne ya ratsa xuciyarsa nan ya fara rage guduwan da yake a hnkli har ya xama slow kuma.ya juya yana kallonta tare da lumshe ido yace "baby doll u knw I want d best for u, bawai na hanaki sauraronsu bane but u have to chose a responsible person" a can ckn xuciyarta tace xaka ji dashi..Aliyu ne irresponsible! Me ya rasa? Yana da kyau ga hankli yayi karatu yana aikinsa yana da rufin asiri uwa uba yana bala'in kaunarta toh me zai hanata sauraronsa? Tunda ta rasa sadiq dole ta auri Aliyu shi yafi dacewa da rayuwarta saboda shi talaka ne kamar ta mai rufin asiri .."kinyi shiru baby doll" ta bata fuska "nifa bana son wannan sunan" murmushi yake yace "kuma babu yanda kika iya dani bah..sai hakuri" a haka suka cigaba da hirarsu har yayi parking a kofar gida ta juya suna kallon juna tace "tanx Mera dosti" "welcome meri baby doll" tana dariya tayi ficewarta ga motoci ana sauke jama'an da suka halarci dinnar ya tsaya yana kallonta har ta bace masa da gani sannan ya ja motarsa yayi gida.

Ruhaimat ta canza kaya xuwa kayan bacci bayan ta haye gado tayi kwanciyarta tayi aduo'i ta kwanta nan wayarta ya hau ruri tana dubawa taga num imran , murmushi tayi ta daga tare da karawa a kunne "dosti Nah..ka koma gida lfy" "oho..sai da na kira, da kin damu ai ke xaki kirani ki tambaya" "eyya fah..am sorry toh" "ke kika Sani..ai naga baki damu dani bah I tink xan nemi wata new fren kawai tunda ke baki damu dani bah" ta hada rai sosai tamkar tana ganinsa dama Ruhaimat akwai kishi.. Hmmm batayi magana ba har tsawon 3mints "hello..hello baby doll are u dere" shiru taki tayi magana "baby doll kina jina?" Bata ce komai yaji saukar numfashinta murmushi yayi tare da cewa "fushi kika yi..ok am sorry my baby doll kiyi hakuri ok" hawaye ne ya gangaro a fuskarta tana sheshsheka "ya Allah..baby doll plsss na roke ki don't cry pls, am very sorry wllhi wasa nake miki ok" har ynxu bata ce komai bah gaba daya hankalin imran ya tashi kamar xeyi kuka yace "haba my baby doll kinga bana son kukan nan don Allah ki daina ok, ko so kike ki hanani bacci" kai ta gyada alamar a'a tamkar yana ganinta yace "kinsan bana kusa wa xai rarrasheki..pls stop it ok, u are my only fren har abada kin ji, pls ki daina kuka ok" ( wai my only fren har abada????????..stop deceiving urslf jare????) ta share hawayen fuskarta ta bude baki a hankali tace "ok " "gud girl..daz my baby doll tnx" murmushi take bata yi magana ba yace "ko kina son ganina ynxu" da sauri tace "a'a " "sure?..idan kina bukatar hakan I'll com" "ka kwanta ka huta" "ok dia let's sleep" "gudnyt" "takkia bye..miss u" murmushi kawai take ta kashe wayar tana faman lumshe ido. Imran ma haka ya kasance yana ta faman juye2* a saman gadonsa "baby doll shagwaba ga uwar rigima kamar 'yar goye" daga nan ya cire wayarsa ya shiga gallery yana kallon hotunan da sukayi a wajen dinner, tayi kyau sosai ya kura wa hoton ido yana ta kallo har bacci yyi gaba dashi.



 *MAI SONA*????

*39*

BY *Reefat yahya*



~a short n imaginary Lov story~



Da safe ta koma bacci bata farka ba har 11 wannan ma call din imran ne ya tashe ta sun Dade suna hira daga bisani suka yi sallama nan ta fada wanka bayan ta fito ta shirya xuwa falo, en biki ne suke shirin komawa bayan sunyi sallama motoci na jiransu a kofar gida xasu je gidan amarya kan su wuce.bayan sun tafi ne Ruhaimat ta xuba abinci a filet ta xauna tana ci a falo anty Xee ta shigo ta xauna "en mata se ynxu aka samu fitowa ne" murmushi take bata ce komai ba ta cigaba da cin abincin ta "iyayen Lov " ???? "anty Xee" "ehh..kina tsammanin ban Sani ba koh" ta marairaice "haba anty da waye nake Lov kuma" "oho..ki cigaba da boye mana dai" shiru tayi ta rasa me xata fada "ki cigaba da cin abinci malama , Amma dai ki rike shi da kyau yana da kirki " "waye kenan anty" "bana son rainin hankali" daga nan ta tashi tayi shigewarta daki Ruhaimat tayi jugum ta rasa me xatayi haka nan abincin ma ya fita daga ran ta haka ta mayar dashi kitchen sannan ta koma daki tayi kwanciyarta da yake weekend ne yau Sunday don haka ta kwanta ta fara chatin da kawayenta musamman ma Ameena wacce tayi kewarta sosai.haka yinin ranar tayi shi a gida babu aikin da tayi sai chat kawai Aliyu ya kirata a waya haka nan imran sun Dade a waya daga bisani suka yi sallama.



****** Ranar Monday ta shirya kamar yanda ta saba ckn hijabinta haka ta wuce amz company, a bakin gate suka hadu da Ameena suka rungume juna ckn jin dadi suka wuce cki wayar Ruhaimat ya fara ringing anty maryam ce ta daga tana dariya "amarsu ta ango" "er rainin wayo wato ma se na nemeki koh..baraki xo ki duba lafiyata bah" aw..baki da lfy ne ko amarcin ne" "lallai yarinya kin girma" "yi hakuri anty babba" "mtsw..bani da lokacin iskancin ki, idan kin taso daga IT kixo gidana kinyi new catch" "hmm..wani irin new catch, gskiya nikam baran xo bah ki gaya masa ina da miji" "wllhi kada ki zo ni dake , ba so kike ki kunyata ni a idonsa bah..toh wllhi kixo ki gaya masa da bakin ki" karaf ta kashe waya Ruhaimat ta tabe baki daga nan suka wuce cki.yau darasin da sukayi na koyon yanda ake sarrafa cans da ake xuba drinks ne na roba, bayan sun gama daukar darasin Ruhaimat tare da Ameena sun xauna sunyi report nasu a ckn daily record book bayan nan kowacce ta kama hanyar ofishin da take aiki.ta tura kofar a hankali tare da sallama yana xaune ya buga uban tagumi yana jin sallamar ta ya daga kansa da sauri nan idanunsa suka fada ckn nata ya kura mata ido babu ko kiftawa ji yake tamkar ya shekara bai sanyata a ido bah yana jin kamar yaje ya rungumo ta to tell her hw he rily missed her .."ya sadiq ina kwana " dakyar ya tattaro nitsuwarsa ya amsa "lfy ya kike wia have u bin" shi kansa baisan lokacin da kalaman suka fito daga bakinsa bah , mamaki ne ya bayyana a fuskarta tace "lfy alhmdllh.. Am sorry nayi tafiya widout telling u" sai kuma ya wayance a ganinsa kar ta rainasa nan ya hada fuska tare da cewa "ya zakiyi tafiya widout reporting" "am sorry a nan ne banyi bah..but " "is ok just avoid it next tym" nan ta koma kujerar da ta saba xama ta xauna tare da kunna computer.sadiq ya xauna ya tallabo kumatu se kallonta yake a koda yashe son ta na karuwa a ckn xuciyarsa ga kwanakin aurensa da sadiya sai matsowa yake, a halin ynxu ya gama hada lefe next week xa'a kai gidan amaryar tasa. Imran ne ya shigo tare da sallama "bro xup" "lfy mutumina ka shigo kenan" "yadai na ganka ka buga uban tagumi haka ko tunanin auren ne haka" murmushi sadiq yayi tare da cewa "bari kawai man akwai matsala fah" "matsala kuma?" "Yeah..kai dai bari, we 'll talk abt it leta" "olryt" daga nan ya juya gun Ruhaimat "my baby doll" murmushi ta sakar masa tare da cewa "my dosti" ya taka a hnkli har xuwa kusa da ita "I Rilly miss u a daddafe nayi weekend din nan wllhi" ta hararesa ckn tsigar wasa tace "jiya ne fa kadai bamu hadu bah, tun yaushe muna tare" dam...gaban sadiq ya fadi xuciyarsa tana suya kamar ya hadiye rai ya mutu wani kishi ne ya turnuqe sa idanunsa sun kada sunyi ja kamar garwashin wuta...????????



Hmmm akwai work



*Reefat ce*????

[2:08PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*40*

BY *Reefat yahya*



Imran ya ja kujera kusa da Ruhaimat ya xauna suna ta hirar su sun manta da wani sadiq a dakin shi kuwa gogan kishi ne ya turnuke sa tamkar ya hadiye rai ya mutu daga karshe fucewa yayi ya bar musu ofishin saboda baxai jure kallonsu bah. Bayan kamar 40 mins imran ya koma office nasa Ruhaimat ce kadai a ckn ofishin ta dukufa tana typing an turo kofar nan ta daga kai, sadiya ce a gaba sadiq na biye da ita a baya fuskarta dauke da murmushi ta karasa xuwa inda Ruhaimat take "ruhee Nah idonki kenan " murmushi Ruhaimat tayi tare da cewa "amarya kinsha qamshi kuma bakya laifi" tayi fari da ido sannan ta xauna sun gaisa sun dan taba hira kadan sannan ta fidda wani material pink color da lemon green tie ta mika mata "ga anko din dinner na fansa kuma sai an kawo kayan lefe xan aiko miki dashi" "ok ba damuwa nagode " daga nan sadiya ta juya gun sadiq "mai sona muje ka saukeni gida koh" yana kallon Ruhaimat tamkar wani Mara gaskiya yace "kiyi hakuri aiki yamin yawa muje na hadaki da driver din company ya sauke ki koh" ta bata fuska "gskiya ni kai xaka ajiyeni " "kiyi hakuri pls, idan na tashi xan biya ta gidanku ok" ta amsa "ok "daga nan tayi sallama da Ruhaimat suka fice tare.Ruhaimat tayi jugum tana kallon kayan ..shikenan auren ya tabbata ..nan da nan hawaye ya cika mata ido tayi saurin maida su tana nanata "innalillh" ckn kankanin lokaci taji wani sanyi a ckn xuciyarta.bayan yan mintoci kadan sadiq ya shigo ya wuce wajen xamansa ya xauna yana kallonta bata daga kanta bah tun shigowarsa haka nan yake son magana da ita Amma ya rasa me xai fada "amm..dama Ruhaimat kawar ki ce sosai" tayi banxa dashi yaji haushin hakan Amma ya daure ya sake nanata wa dakyar ta amsa ba tare da ta kalli bangaren da yake bah.."ehh.." "Tun yaushe kuka San juna" ta daga idanunta suka fada ckn nasa ta dauke kai a can ckn xuciyarta tana cewa..bansan kai Dan jarida bane ai sai ..."me kika ce" "umm..bance komai bah, kawai mun Dade da sanin juna " murmushi yayi ba tare da cewa komai bah ya cigaba da aikinsa.



*** kamar yadda aka tsara hakan kuwa aka yi ranar Tuesday aka kawo lefen sadiya akwati set daya cake da kaya masu kyau da tsada ckn masu kawo lefe kuma har da meenah , tayi mamakin ganin gidan su sadiya Sam mutanen gidan basu birge ta bah cike da bacin rai tayi ficewarta tun basu gama yin abunda ya kaisu ba tace kanta na ciwo ta kira Imran a waya akan yaxo ya dauketa.company suka wuce ita da imran suna tafiya suna tadi meenah tana kushe matar yayan nata tana cewa "wannan ne yaya yabi ya dameni da maini..maini..mtsww ni tunda naga hoton yarinyar naji bana sonta bare da naxo naga gidansu Sam basu da tarbiya sai shegen son abin duniya, kaga rawar jikin da suke yi? Hmm..Allah ya kyauta" imran dai sai dariya yake a dai2* nan yayi parking ckn company tare suka fito ya kulle mota suka shiga building din. Sun fito daga ckn elevator a nan suka hadu da Ruhaimat kallo daya ta musu ta dauke kai, murmushi imran yayi yasan kishi ne kurum ke addabarta Shiyasa bata masa magana ba hannunta dauke da wasu files ta wuce su meenah tace "wow turaren yarinyar nan yamin dadi..qamshin so cool" murmushi imran yayi tare da cewa "lallai hancin ki is very sensitive, kinga ni banji komai bah" "gara da baka ji ba ai cos haramun ne" "oho..kunsan da haka Amma kuke shafa turaren" ..ofishin sadiq suka bude yana signing na wasu papers "swt hrt" meenah ta fada tana murmushi ta karasa kusa da shi ta xauna "er baba yau dai xa'a hanani aiki kenan" ta tura baki tace "wato ma baka yi missing dina ba koh" "haba cutee Nah kinsan nayi missing naki sosai" murmushn jin dadi tayi tare da cewa "ynxu muka kai kayan lefen" "aw..hw was it" ta bata fuska "umm..ba laifi dai" murmushi yake dama yasan haka xata fada don ya Dade da gane cewa basa son auren nasa , Ruhaimat ce ta shigo tare da sallama..dam! Gabanta ya fadi ganin wannan yarinyar kusa da sadiq ta sunkuyar da kai a hnkli take tafiya ta karasa kujerar ta ta xauna bata kalli bangaren da suke bah. Imran ya juya yana murmushi yace "baby doll meet my queen meenah" bugun xuciyarta ya karu dakyar ta kirkiro murmushi tace "wow..daz nice sannun ki " meenah tana murmushi ta tashi xuwa inda Ruhaimat take ta mika mata hannu "meenah mukhtar" "Ruhaimat Abubakar" meenah tayi Jim..tamkar mai son tuna wani Abu sai tace "nice name..n nice meeting u" "tnx n u too" daga nan Ruhaimat ta cigaba da harkokin ta meenah ta lura yarinyar bata Faye surutu bah haka nan taji tana sonta sosai tace "wasa yake miki ni kanwarsa ce " murmushi tayi bata ce komai bah .sadiq ne yace "Ruhaimat wannan blood sis dina kenan meenah" sai ynxu ta daga kanta suka hada ido da meenah suka sakar wa juna murmushi , sai ynxu ta lura da tsananin kaman da tayi da sadiq tace "yayi kyau gashi kuna kama sosai" "haba na fisa kyau " dariya sukayi gaba daya imran yace "karya kike wllhi kinsan bru dina 1 in town ne" murmushi sadiq yayi idanunsa na kan Ruhaimat kullum kaunarta se karuwa yake a ckn xuciyarsa ya rasa ya xaiyi gaba daya ji yake tamkar ya gaya mata Amma ya kasa.haka suka kasance meenah tana Jan Ruhaimat da hira sai gashi sun saba har sunyi exchanging nums.

Da yamma meenah ta kira Ruhaimat akan cewa ta shirya xasu fita babu yanda ta iya dole tayi wanka ta shirya ckn wani blue gown mai ratsin fulawa da stones red tayi Rollin da red Vail bayan ta daura blue a cki, ga red shoes n purse ba laifi yau tayi light makeup tayi kyau sosai.tana fitowa a kofar gida nan ta ga motar imran ya tsayA a gabanta, sadik ne a gidan gaba meenah tana baya imran ne ke tuki, sadiq ya kura mata kamar Wanda yaga sabuwar halitta imran ya fito fuskarsa dauke da murmushi yace " my baby doll u luk so ..muah" y karasa tare da yin kiss a iska, tasa hannu ta rufe fuskarta nan ya bude mata gidan baya ta shiga ta xauna kusa da meenah daga nan imran ya rufe ya koma maxaunin driver. Meenah tace "wow..sisy kinyi kyau sosai bari na daukeki hoto" bata jira amsarta ba ta fitar da iPad dinta ta dauketa hotuna masu kyau sannan ta musu selfie su biyu , ta juya gun sadiq ta mika masa tace "yaya pls ka daukemu" ya karba yayi snapin nasu sunyi kyau sosai don ita ma gown ce a jikinta yayi zooming yana kallon kyakkyawar fuskar Ruhaimat , meenah ta karba tare da cewa "ya imran ka gyara xamuyi selfie" "ina driving ne xan tsaya daukan selfie" meenah bata ce komai bah ta jawo Ruhaimat a jikinta suka jingina da front seat imran yana tuki sadiq kuwa yana kwance a jikin kujerar nan meenah tayi snapin nasu??????????????????????...



*Reefat ce*??????

[2:08PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*41*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*

_nasan kun karanta page 40 har kun gaji koh..lol hapy reading Lov u all_



Sunyi yawo sosai sunje wuraren shakatawa da shopping da dama irinsu *top 10..testi menu.. Item7..shawarma joint..wetland.. Silver hotel* da sauransu haka nan suka kasance ckn farin cki da annashuwa daga karshe suka biya wajen *cool Jo* da *JJ* suka dauki hotuna hard copy masu kyawun gaske , har magariba sannan suka ajiye Ruhaimat a gida suka yi sallama.ckn kankanin lokaci shakuwa mai karfi ya shiga tsakanin Ruhaimat da meenah kullum basu rabuwa , a haka suka fara shirye shiryen biki komai tare suke yi meenah ta dinka musu anko su 3 Ruhaimat Ameena da kuma meenah, less ne mai uban kyau da tsada.

**yau saura 3days a fara programs din auren sadiq da sadiya yan uwan baba da mami duk sun hallara suna gidan gidan baba dake ckn jimeta , sadiq ne xaune a falonsa yayi shiru yana tunani yau saura kwana 5 daurin aurensa da sadiya Amma kwata2* yaji baya son auren ga wutar son Ruhaimat sai ruruwa take a ckn xuciyarsa ya rasa ya xaiyi dakin mami ya wuce tana xaune tare da yan uwanta "lfy me kake bukata" ta fada tana kallon Dan nata "mami 10 mins pls magana xamuyi" "ok muje dakin Alhaji " daga ta tashi suka wuce dakin mahaifinsa meenah ce kwance tana waya da saurayinta sai faman lumshe ido take mami ta hararesa tare da cewa "fita ki bamu waje" murmushi tayi ta tashi ta koma falo. Sadiq ya xauna a gefen gado mami tana tsaye "lafiya ka kirani a wannan lokacin ni kabi ka daga min hankali" "mami auren nan ne naji bana so a yi shi" ???? "anya lafiyanka? Ko so kake ka jawo min magana gun baban naku" ya marairaice "Allah mami bahaka bane..Allah ni.." "Kaga dakata! Wannan wace irin maganar banxa ce haka, bayan an tara jama'a an gama komai zaka zo min da wata maganar banxa? Lokacin da nake nuna maka aikin gaggawa kake Neman yi ba ka rufe ido ka nuna baka ji baka gani bah" "mami pls ke kadai xaki fahimceni" "no..ba ruwana a ckn wannan xancen ba dani bah, kuma ka kuskura ka furta wannan maganan gaban babanku kasan ranka xai baci don haka ina baka shawara ka ja bakinka kayi shiru ayi wannan auren lafiya ka rabu da kowa lafiya" tana kawo nan ta juya tayi ficewarta. Meenah tana ganin yanayin mami tasan akwai wata a kasa don haka ta tashi ta shiga dakin yana xaune ya buga uban tagumi "yaya waz d prblm" ya daga kansa dake masa ciwo yace "meenah bana son auren bana son ta Ruhaimat nake so" murmushi tayi jin an ambaci Ruhaimat tace "yaya saida na gaya maka wancan bata dace da kai bah, kuma ni ina ganin kamar wacce kake so a ynxu ita ce *maini*" ya kura mata ido sai kuma yace "no ba ita bace..koma menene I don't kia ni Ruhaimat kawai nake so" "but yaya is too late kayi hakuri ayi auren daga baya sai ka nemi auren dayan Ruhaimat din" yayi shiru yana naxarin kalamanta sai kuma ya jinjina kai yasan tabbas mahaifinsa baxai amince a fasa auren bah dole ya rungumi kaddara.."tnx sis ki tayaNi da adua" daga nan ya tashi ya koma bangarensa.su amarya kuwa ana ta shirye2* tayi gyaran jiki tayi komai Amma hankalinta a tashe yake don ta kasa gane kan angon nata don haka an bude jaka ana ta xubawa malamai kudi don jawo hankalinsa????



BayN kwana 2 an fara biki tayi Fulani day d next day tayi walima washe garin aka daura aure, jama"a da dama sun halarci daurin auren ango kuma ya kasa samun sukuni xuciyarsa da tunaninsa na gun Ruhaimat??.ita kuwa mutuniyar an dukufa ana rokon Allah nan kuma ta samu saukin radadin da take ji a ckn xuciyarta, da dare sun shirya xuwa dinner Ruhaimat tayi kyau na fitar hankali ni kaina na tsorata da na hangota suna shiga ckn hall din.tare suke da meenah da Ameena ckn anko nasu dinkin buba da zani sai red head , sadiya ta kura musu ido tana mamakin me yasa Ruhaimat bata saka anko din kawaye bah.sadiq kam kishi ne ya turnuqe shi ganin irin kallon da jama'a suke yi wa sahibar tasa, a dai2* nan mc ya kira ango da amarya su fito..ckn takun kasaita ya karasa filin nan aka sake kida amarya kam babu kunya ta fara taka rawa haushi kamar ya kashe sadiq, ga abokanansa na ABJ sai kallon Ruhaimat suke ta iso filin ta fara musu liki 50notes ne take manna musu..maza suna ganinta sunyi caa.. Akanata imran yaji kamar ya shakesu don haushi , kanta na kallon kasa bata Ankara bah taji an fisge hannunta ana ja sun kusa ckn mutane bata samu ganin fuskarsa bah yayi waje da ita.a can bayan hall din yaja ya tsaya bayan ya tura ta gefe..sai faman haki suke ta daga kanta carab! Idanunta suka fada ckn na sadiq ???????????? ango????????

...chabb no my water inside??????????????



*Reefat ce*??????

[2:08PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*42*

BY *Reefat yahya*



*short n imaginary Lov story*

_tanx 4ur Lov n pryrs Lov yah all Mera fanx_????



Ruhaimat ta bisa da kallo ckn mamaki tace "ya sadiq!" Ya daga jajayen idanunsa yana kallonta har ckn ido da yake hasken wutar lantar ki ya haska ko ina ckn hotel din ckn bacin rai sadiq yace "meyasa kika zo nan Ruhaimat" ckn rashin fahimta tace "bangane neyasa naxo bah, u min baka son xuwa na? Nifa ba wajenka na xo bah naxo as kawar meenah ce n beside amaryar is my fren" "y Ruhaimat y?? Meyasa zaki min haka? Gskiya baki min adalci bah" gaba daya ta rasa gane inda maganganunsa suka dosa a hnkli tace "wat are u talking about" bata Ankara ba taji ta kwance a kirjinsa?????? sadiq ya kamkameta tamkar xe maida ta ckinsa rungumarta yayi gam...jikinta ne ya fara rawa , a hnkli hawaye suka fara gangarowa a idanunta dakyar ta iya furta "ya sadiq pls..I don't like wat u r doing" tana kokarin kwace kanta Amma ta kasa. ya fara mata rada a kunne "Ruhaimat I Lov u so much..pls ki soni ki kaunace ni I can't live widout u" hawaye ne ya cigaba da xubowa sadiq yaji sheshshekar kukan ta da sauri ya daga habarta yana kallonta idanunta na kallon kasa , hannunsa yasanya yana goge mata hawayen "am sorry pls I din min to hurt u but bliv me am madly inlov wit u, I can do anytin fo u cos am inlov wit u ..Ruhaimat I truely Lov u" shiru tayi tana jin kanta tamkar mafarki take daga nan ya rike hannunta tare da xuba guiwowinsa a kasa????kai mala ango...?? Ruhaimat tayi saurin juyawa tana kallo ko akwai jama'a a wajen daga bisani tace "pls ya sadiq ka tashi ka koma kada a fara nemanka, nasan ynxu hankalinsu a taShe yake" murmushi yayi tare da cewa "idan kinga na bar nan toh ki tabbatar kin amince da soyayyata if not babu inda xani" Ruhaimat ta juya da niyyar tafiya , sadiq yayi saurin rike mata hannu ta tsaya cak! Ya xagaya kusa da ita suna fuskantar juna "pls preetty karki barni ckn wannan hali" tayi saurin tare masa numfashi da cewa "wat is wrong wit u..yau ranar aurenka n after ol kawata kake aure sannan u telin me dat u Lov me? Are u out of ur senses?" "Yes I am..am madly inlov wit u so I don't kia" "fine ka cigaba da haukar taka" daga nan ta juya ta fara tafiya , yayi saurin tare gaban ta"pls my pretty kada ki koma ckn hall din nan plsss.." Ya karasa maganar kamar xeyi kuka. tayi jim tana kallon ikon Allah shima kallon ta yake "muje na saukeki gida plss" ta xare ido cke da mamaki tace "u r kidding ryt?" "No am very serious pls ki koma kiyi bacci ya fiye miki" ta kama hanyar komawa ckn hall din kawai ya fisge hannunta suna tafiya , gani tayi ya bude wata Benz ya tura ta cki sannan ya shiga maxaunin driver ya tada motar nan suka bar harabar hotel din.

A can ckn hall kuwa sadiya ce take Neman angon nata hankalinta a tashe yake Amma bata fadawa kowa bah, haka nan imran ma se Neman baby doll dinsa yake Amma shiru ba alamar ta meenah ce kawai tasan wainar da ake toyawa sabida a gaban idonta yayan nata ya ja hannun Ruhaimat don haka ta ja bakinta tayi shiru.haka aka cigaba da program ango baya nan se bayan 1hr ya shigo ya koma maxauninsa , sadiya ta hada rai da ganinsa tace "ina kaje ka Dade haka" "inda kika aikeni"?????? daga nan ta ja bakinta tayi shiru don en kwanakin nan ta lura da canjin da yayi ba kadan bah.taro yayi taro an ci an shA an watse lfy, imran ne yayi dropin din Ameena sannan suka wuce da meenah gida .d next day akayi fansa a gidan ambassador mukhtar inda manyan mata sun cika gidan babu masaka tsinke, amarya tare da kawayenta sunyi kyau sosai musamman ma mutuniyar wato Ruhaimat. Duk inda ta gifta se kallonta ake, meenah ta jawo ta xuwa falon baba don su gaisa da mami.sun shigo tare da sallama mami ce tare da momin imran se wasu mata su 2 "mami ga Ruhaimat da nake baki labarin ta" mami ta daga kai tana kallon Ruhaimat masha Allah yarinyar akwai jini..kana ganinta xaka ji ta burge ka "barka da xuwa Ruhaimat" Momi tace "Dota taho nan ki xauna" "au dama kin Santa kenan" "ehh she is my baby gal" murmushi mami tayi daga nan Ruhaimat ta sunguna har kasa ta gaisa su gaba daya sun amsa ckn sakin fuska daga nan sukayi ficewarsu ita da meenah.





*MAI SONA*????

*43*

BY *Reefat yahya*



~a Short n imaginary Lov story~



_Lov u all @ fans of Reefat novels_



An gama biki lafiya jama'a kowa ya koma inda ya fito sauran iyayen ango ne suna nan xasu Dan kwana 2 kan su wuce birnin tarayya, su sadiya buri ya cika ta shiga katafaren gidan masoyin nata Wanda ya Tara komai na more Rayuwa ba laifi suna kulawa da juna Amma can ckn xuciyar sadiq kaunar Ruhaimat makale a wajen ya kasa cire sonta a ckn xuciyarsa.

Yau Monday ango ya fara xuwa aiki dama ya dau hutun 1 week , a ckn office ya sameta don ya makara Yau ta rigasa xuwa tana xaune ta hada kanta da table da alamu akwai abunda yake damunta dakyar ta amsa sallamarsa ya karasa gaban table nata yace "morning my pretty hop kina lfy" harara ta galla masa gaba daya haushinsa take ji tun ranar dinner din aurensa ya maidata gida bata kara sa shi a ido bah sai Yau gashi ya jefa xuciyarta ckn rudani da kalaman da ya furta mata."preety am sowie" "kaga malam mind ur business n stop callin me wit such name ok" murmushi yayi Wanda ya kara fito da kyawunsa nan ya jawo kujera ya xauna suna mai fuskantar juna "let's talk about it pretty, I min wat am saying wllhi ina mutuwar son ki n ina jiran amincewarki pls" kwanciya tayi ta kifa kanta saman desk don baxata jure kallonsa bah , yana tayar mata da ciwon sonsa da tayi dawainiya dashi a shekarun da suka gabata. Imran ne ya shigo tare da sallama ya ja turus! Ya tsaya wannan wane irin sabon salo ne ?? Ckn mamaki yace "bru lfy dai koh" sadiq ya tashi a tsaye yace "yh..lfy kalau" daga nan ya juya ya koma bisa kujerarsa Wanda ya saba xama a kai.imran ya koma inda sadiq ya tashi yana kallon Ruhaimat wacce taki ta daga kanta "baby doll" "uhm" "baby doll look at me pls meyake damun ki" a hnkli tace "ba komai" "no..tell me pls wat is it" "notin fah" "are u sure " a hnkli tace "ehh.." Yayi shiru daga bisani ya tashi ya fita , xaman office din ya gagareta don haka ita ma ta suri jakar hannunta tayi ficewarta ko kallon bangaren da sadiq yake batayi bah.yana kiran sunanta Amma ko juyawa taki ta juya bare ta amsa masa, office din Ibrahim ta wuce tafi sakewa dashi nan ta xauna sun sha hirarsu har xuwa axahar sannan ta koma gida.

Bayan sallan la'asar tana kwance tana karanta magazine din *vogue* taji sallamar meenah cike da farin cki suka rungumi juna "ke kuma haka ake yi..?..haba Ruhaimat shikenan don yana da aure sai ki dinga wahalar dashi " "waye kenan meenah daga xuwanki kya bari ko ruwa ki sha ai" Hararinta meenah take tace "dama xaki fada ai..bayan kina ta wahalar min da Dan uwa , gskiya nikam banji dadin hakan bah" murmushi Ruhaimat tayi tare da cewa "meenah kenan wato kema kina biye masa ko? Yaushene akayi auren nasa da har xai fara Neman wata , koda ya Dade da yin aure ma ni baxan iya auren mijin kawata bah wllhi ..wannan cin amanar har ina"??????kaji wawiya..ke da ita wa ya ci amanar wani..mtsww????

Meenah ta tabe baki tace "oh..matsalata da ustaxai kenan abu kadan sai kuce haramun ko kuma bai dace bah, dallah ni kije yana waje yana son ganin ki" "gskiya ba inda zani ..meenah ki bashi hakuri baxan iya soyayya da ya sadiq bah don yana auren kawata, no..I can't " ran meenah ya baci sosai nan ta tashi tayi ficewarta. Ruhaimat tabi bayanta tana kiranta ko juyawa bata yi bah har xuwa kofar gida a nan suke tarar da sadiq xaune saman mota yayi kyau sosai, nan suka kurawa juna ido shi da Ruhaimat meenah kam shigewa tayi ckn mota.Ruhaimat ta juya ta koma ckn gida wayarta ta dauka tana kiran meenah Amma taki dagawa har ta gaji don kanta ta bari.hakuri meenah take bawa Dan uwan nata ta xayyana masa yanda suka yi dakyar ya ja motar suka koma gida.washe garin mami da baba da meenah suka daga xuwa Abuja.daga wannan ranar sadiq ya yanke duk wata alaka tsakaninsa da Ruhaimat har office nasa yasa a dauko masa wani daya daga ckn daliban da suke IT ya dawo shiyake masa duk abunda ya dace , a yayinda aka canza wa Ruhaimat office xuwa ofishin imran. Sun Dada shakuwa sosai basa rabuwa da juna se idan lokacin tashinsu yayi nan ma shi zai maidasu gida ita da Ameena, haka Rayuwa ta cigaba da tafiya kwanaki na guduwa gashi Yau saura 1month su gama IT su koma skul.a yaune imran yayi niyyar bayyana wa Ruhaimat sirrin xuciyarsa, office din Ibrahim ya wuce suna xaune dashi da sadiq Ibrahim yace "yadai man..naga bakinka na motsi" murmushi imran yayi sannan ya xauna yana kallon su yace "ina Neman taimako pls" "na menene fah" dariya yayi ya shafa kai yace "kunsan dai ban taba yin soyayya bah..shine nake son Ku taimaka min Ku dorani a kan hanya, ya xan gaya mata ina sonta..kodai xuwa kawai xanyi in fada kai tsaye" dariya Ibrahim yayi har da kyakyatawa sadiq kam ya sha jinin jikinsa a yayinda bugun xuciyarsa ta karu badai xargin da ya Dade yana yi ne xai xamto gskiya bah..innalillh..shikenan imran xe rabashi da farin ckn rayuwarsa dakyar yace "umm..imran wannan wace yarinya ce kake so haka..who is d lucky girl?" Imran ya lumshe ido hadi da yin murmushi yace "who else...apart from my baby doll"...waaatt??" Ibrahim ya fada da karfi tare da cewa "u..u..min Ruhaimat?? " ya kefta ido alamar "ehh......wani gumi ne ya fara keto wa Ibrahim da sadiq.."innalillahi wa inna ilaihirraje'un"



*Reefat ce*??????

[2:09PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*44*

BY *Reefat yahya*



~a short n imaginary Lov story~



_which team u belong to.. *imran* *sadiq* *Ibrahim*..comment wit ur choice.. Majority carries d vote_????



Kalmar innalillahi kawai Ibrahim yake nanatawa a yayinda kansa ke tsarawa sadiq kuma xuciyarsa ne ke tafarfasa ji yake tamkar ya shake imran ya mutu don tsabar kishi ckn bacin rai ya tashi ya bar ofishin, imran ya bisa da kallon mamaki daga bisani ya juya gun Ibrahim "aboki ya kake ganin xan tunkare ta..I rily Lov her wllhi, bansan me ake nufi da so bah sai da na hadu da ita..pls ka taimaka min I don't wanna loose her" wani murmushi mai ciwo ib yake ya hadiye wani Abu mai daci a ckn makwakoronsa yace "don't worry man..u'll have her insha Allah" "tnx nawa..Shiyasa nake sonka akoda yaushe kana faranta min rai" bam..aka bude kofa sadiq ne ya sake dawowa idanunsa sun kada sunyi ja yace da Imran" com n c d so called gal fren of urs tana can xaune tana xuba soyayya da wani, kai ma xauna kana bata lokacinka a banxa" gaba daya suka tashi a tsaye sadiq kuma ya kai bakin kofa dakyar ya dafe jikin bango don tafiya na Neman gagararsa saboda ganin Ruhaimat da yayi tana xaune da wani, imran ya bangaje shi ya wuce Ibrahim ne ya tsaya kusa dashi yace "bruh ar u ok" "yea..am fine" daga nan suka fice tare.Ruhaimat ce xaune a bisa wasu fararen kujeru fuskarta dauke da murmushi hira sosai suke tare da masoyin nata wato *AJ* Aliyu jada, kamar daga sama ta hango su suna xuwa murmushi tayi tana kallon fuskarsa tace "yawwa ka gansu nan en halak" "ok yayun namu ne..muje mana mu same su" tare suka jera suna tafiya suna er hirarsu kicibis suka hadu da imran ..sadiq se Ibrahim "ina yinin Ku" Ibrahim ne yayi karfin halin amsa wa , sadiq kam kawar da fuskarsa gefe yayi imran kuma yana bin Ruhaimat da wani mugun kallo har gabanta ya fadi "amm..ya imran ga Aliyun.

."



Hannu ya daga mata fuskar nan ba alamar wasa yace "kin gama aikin da ya kawo ki ko xama kika yi kina hira da wani?..ki Sani nan companyn ba wajen hira da samari bah" Aliyu kam jikinsa yayi sanyi Ibrahim kadai suka gaisa daga nan yace "my angel ki koma cki ki cigaba da aikin da ya kawo ki xamuyi waya anjima , da yamma kuma xanje gida na ganki ok" kai ta gyada masa daga nan ya juya yayi tafiyarsa.imran tamkar ya kurma ihu don haushi Ruhaimat kam kanta na kallon kasa ta juya ta fara tafiya "kanwata ina xaki" Ibrahim ne ya tambaye ta "am..dama akwai aikin da nake yi ne xan karasa" "muje office dina magana xamu yi" "ok" daga nan ta juya tayi wucewarta ko kallon bangaren da sadiq yake bata yi son sun Dade basu hadu bah kuma koda sun hadu baya mata magana.sadiq ya fara tafiya a hnkli baxai iya xuwa inda take bah kuma baxai jure ganin imran kusa da ita bah, ta shiga office din kenan wayarta ya hau ruri num supervisor dinta ta gani ta daga "ina yini sir" "lfy ya kike.. Kixo liaison office ynxu ana bukatar ganinki ckn gaggawa" "ok sir gani nan xuwa" ta kashe wayar yayi dai2* da shigowar su Ibrahim da imran "yaya Nah xan tafi ana nema na a Liaison office din skul namu " "ok idan kin dawo ina son ganin ki" ta daga kanta suka hada ido da imran ya galla mata harara ita ko t murguda masa baki tare da fucewa ckn sauri, murmushi yayi sai ynxu yaji sanyi a ckn xuciyarsa.



*** a can liaison office din Adamawa state uni Ruhaimat ce xaune a katafaren ofishin nasu Dr Abdallah yace "u have no choice my dia..kiyi hakuri kije am sure u can make it" "but sir.." "Shhh..waya ya daga ya kara a kunne ya fara magana "yes sir..ehh hakane Amma yarinyar bata son xuwa, ok..ok sir gata nan" ya mikawa Ruhaimat waya yana hararinta yace "vice chancellor ne" ?? jikinta har rawa yake ta karba sunyi magana ko me ya gaya mata oho! Daga karshe ta kashe wayar ta mikawa Dr Abdallah ya karba tare da cewa "zamuyi magana da baban ki, ki fara shiri jibi ne zaku tafi dake da Dr Zarah da professor Ramalan" a hnkli tace "ok sir" daga nan tayi sallama ta tafi.

Bata bi ta kan Ibrahim bah gida ta wuce ta fara tunanin gagarumin aikin dake gabanta..jibi xasu tafi wani Islamic conference a can birnin tarayya Wanda makarantu da dama xasu halarta ga manyan mutane , dole ne ta jajirce ta fidda Adamawa state uni kunya..nan ta tashi ta fara research kan abunda xata gabatar idan ta je can.



_wohoho..kina da aiki gal..Allah baki sa'a ..lol_

*fans ina jiran choice naku tsakanin imran Ibrahim sadiq da kuma Aliyu shin wa yafi dacewa da Ruhaimat??.. Kodai xatayi new catch @ conference da xatayi attending ne??????????* ~sai naji daga gareku..ur tym starts now~



Lov u all.. *Reefat ce*??????

[2:09PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*45*

BY *Reefat yahya*



~a short n imaginary Lov story~



*based on mssgs da nake samu ta private n oda grps seems lyk sadeeq is leading.. Anyway muje xuwa dai* _Lov u all_



10:00am katafaren hall din ya cika makil da jama'a a kalla xasu kai kimanin dubu 2 daliban makarantun jamia daban2* ga manyan lecturers da manyan malaman addini da professors, an fara gabatar da presentation akan addinin musulunci dalibai suna gabatarwa daya bayan daya har aka iso kan Ruhaimat inda mc yace "I will lyk to call Aysha Ruhaimat Abubakar hammawa from Adamawa state university" kabbara akayi nan Ruhaimat ta tashi, Dr Zarah ta karfafa mata guiwa akan ta tattara natsuwar ta waje daya kada taji tsoron idon jama'a. Nan ta fara tafiya kanta na kallon kasa karar sautin takalminta kawai kake ji a yayinda idanun jama'a suka koma kanta ..gaskiya ne Adamawa land of beauty..masha Allah yarinyar ta hadu gaba daya ta dauke hankulan jama'a ga shigar ta na mutunci da kamala, tayi kyau sosai bayan ta tsaya gaban dubban jama'a nan ta fara magana kamar haka

*(pls fans take tym to read d article is important.. Cos I knw a lot of pole xasuyi skipin)*

"Assalamu alaykum warahmatullahi ta'ala wa barkatuhu my brodas n sistas in Islam am Aisha Abubakar hammawa , my topic of discussion is based on *TAQLEED: THE BLIND FAITH*

The Madhaiib are a pathway to learn d deen; they do not replace d deen.d 4 popular madhaaib are named after –: Ahmad ibn Hanbal, Muhammad ibn Idrees ash-Shaafa‘I, Imam Maalik ibn Anas, Abu Haneefah an-Nu‘maan ibn Thaabit (may Allah have mercy on them all).Other madhaaib include al-Layth ibn Sa’d, al-Awzaa’I etc. These imams learned fiqh (jurisprudence) from the Qur’an & Sunnah. They are mujtahideen (reason based on Quran/authentic hadith available to them, to give verdicts). None of them called his students or other people 2 follow his verdicts blindly. Rather, they used 2 call people 2 follow d Qur’an & Sunnah, criticized those who called people to blindly follow them. *They all said: "When a Hadeeth is found to be Authentic, then that is my MATH-HAB."( An-Nawawi – Al-Majmoo' - vol 1 pg 63).”. Imam Malik bin Anas (rh) said: “Anyone’s opinion may be accepted or rejected, except the occupant of this grave,” (the grave of the Prophet (SAW)). [al-Bidayah Wan-Nihayah, (14/160)].*

??If our salvation is based on blindly following one of these 4 madhaaib who came after d departure of d prophet and his companions, we may well ask; *what is the madhab of Prophet Muhammad (Sal Allaahu Alaiyhi wa Sallam), Abubakr, Umar, Uthman, Alli & other companions (radiallahuanihuma)? Were they hanafis or malikis or shaifiis or hanbalis? Did they belong to any group(s) claiming exclusivity to salvation without a sharia based proof? We may further ask d blind followers of madhaib what d madhab of d 4 Imams themselves were. Was Imam Abu Hanifah a hanafi? Was Imam Malik a Maliki? Was Imam Ahmad ibn Hanbal a hanbali? Was Imam Shafii a shafii? No, they were not, they all followed d Madhab of Rasullulah (Sal Allaahu Alaiyhi wa Sallam).*

The common defence question from d blind followers of d madhaib is: does it mean that d great & real scholars of our time knw more dan d great & real scholars of d past & d pious imams of d madhaib of d 2nd & 3rd centuries? How dare u say d 4 imams made few mistakes here & there on certain issues or gave a few wrong religious verdicts?

?? *Yes, they made mistakes but not on purpose. “The prophet (Sal Allaahu Alaiyhi wa Sallam) said every son of Adam makes mistakes…..(Trimidhi)”.This includes all scholars & the companions of d prophets.It is ONLY d prophets of Allah that can be blindly followed because they are “Maasuum”: divinely protected from making mistake(s) in the delivery of the divine message of Islam to the people but they made mistakes in their personal lives. Therefore, the Quran & authentic sunnah are always d criteria, no human being including d companions of d prophets should be blindly followed *“taqleed”* rather we should do *“iithibaa”*





follow their authentic proofs.These imams got some rulings right and got some wrong due to d lack of access to some hadith; bcos hadiths were still in the process of compilation & access to hadiths were limited by long distances, primitive level of technology, unlike today where there is easy access 2 compilations nd authentications that had been done by Muhadiths e.g. Imam Bukhari, Muslim & scholars of our time. A fresh graduate of science 2day is definitely not as genius as Albert Einstein but he has more knowledge than Einstein bcos he has now learnt all d corrections of d errors that Einstein made and has learnt from further advancements made after the death of Einstein.“If a Muslim is following any of d rulings of these pious imams of d madhabs or a group, and he sees that the view or authentic evidence of another madhhab or scholar concerning a given matter is stronger, and he follows that, then he has done well, and that does not detract from his religious commitment or good character.There is no scholarly dispute on this point.Rather this is more in accordance with d truth and is more beloved by Allaah and His Messenger.” (Shaykh al-Islam – may Allaah have mercy on him – in al-Fataawa, 22/247).

*Prophet (Sal Allaahu Alaiyhi wa Sallam) : “If a judge passes judgement based on his own ijtihaad and he is correct, he will have two rewards; if he passes judgement based on his own ijtihaad and he makes a mistake, he will have one reward.” (Bukhaari). What the sincere believer must do is to follow the truth & what is correct based on authentic & verifiable evidences in the Quran & authentic hadith & avoid blindly following groups or madhabs or scholars when he knows the truth lies elsewhere. Raf’ al-Malaam ‘an al-A’immah al-A’laam by Shaykh al-Islam Ibn Taymiyah. Prophet (Sal Allaahu Alaiyhi wa Sallam): “ARROGANCE MEANS REJECTING THE TRUTH AND LOOKING DOWN ON PEOPLE.”(Muslim).*sadakallahul azeem wallahu ahlam" ji kake "Allahu Akbar gaba daya hall din sun rude da kabbara , a hnkli ambassador mukhtar ya sauke gilashinsa yana kare mata kallo yarinyar ta Tara komai nan wani tunani ya bujiro masa a kwakwalwa..??????



*Reefat ce*??????

[2:09PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*46*

BY *Reefat yahya*



Ruhaimat ta koma wajen xamanta masu camera ne suka biyo ta sai daukarta hotuna suke masu viewing nayi ana nunawa live a gidajen TV murmushi Dr Zarah tayi tare da cewa "u r so amazing dia..kip it up" "tank u mah" ta fada ckn jin dadi, haka aka cigaba da program har xuwa axahar sannan suka tashi don yin salla.ambassador mukhtar ya kira professor ramalan a gefe suka kadaita nan ya nemi sanin tarihin rayuwar Ruhaimat prof ya xayyana masa komai yayi godiya sannan suka rabu.kwana 3 ana yin conference din sannan aka gama ranar final day an kira daliban da sukayi kokari cki kuwa har da Ruhaimat an gabatar musu da kyaututtuka masu dimbin yawa , president ma ya basu kyauta tare da certificate of merit award daga karshe sukayi hotuna sannan aka watse nan su Ruhaimat suka shirya dawowa Adamawa.

Bayan kwana 2 da dawowarsu da yamma suna xaune tare da anty Xee nan wayarta ya hau ruri ta duba num Abbanta ta gani nan ta daga tare da sallama bayan sun gaisa ya shaida mata lallai yana son ganinta idan ta samu lokaci weekend taje gida.hakan ko akayi ranar Friday ta shirya xuwa jada ta sauka lfy , bayan ta huta sun taba hira da Hajja Dada suna nan xaune mahaifin nasu ya shigo da sallama nan ya nemi waje ya xauna "ina yini Abba" "lfy ya hanya ya kuma karatu" "lfy alhmdllh " "naji labarin conference naku kinyi kokari kwarai da gaske duk da cewa ni bansamu lokacin kallo bah , Amma ummar Ku ta bani labari kinyi kokari sosai Allah ya taimaka ki kara bada himma" "nagode Abba" "yawwa uwata dama na kira ki ne xancen aure.."..dum..xuciyarta ta buga nan gabanta ya fadi , ya cigaba da cewa "akwai Wanda kuka yi alkawarin aure dashi ne?" A hnkli tace "a'a..Abba akwai wani dai yana xuwa waje na Amma bamu xauna mun tattauna dashi bah" "masha Allah..dama wani mutum ne yaxo nan bayan dawowar ki daga Abuja yace min a can ya ganki Amma bai miki magana bah yaxo Neman izini a wajena " dam...tayi saurin daga kanta "tunda Allah yasa baki da wani tsayayye ina ga nan bada dadewa bah zasu zo Neman auren ki , nayi magana da wani aboki Nah yace ya San shi babban mutum ne kuma yana da kyawawan halaye don haka na amince da maganar auren"..innalillh kawai Ruhaimat take Nanatawa a ckn zuciyarta ..shikenan ta rabu da sadiq har abada.."kodai kina da wani Wanda kike so?" Tayi saurin cewa "a'a Abba" "toh yayi kyau Allah ya miki albarka" "ameen" Hajja Dada ta amsa daga nan Abba ya tashi yayi ficewarsa.nan Ruhaimat ta fashe da kuka "ke lafiya" "???? wayyo hajja ki taimakeni wllhi bana son auren tsoho" "kaji min munafuka..ba ynxu ya tambayeki ko kina da wani Wanda kike so kika ce masa a'a bah" "haba Hajja kinsan baxan iya bijire umarnin Abba na bah" "toh ya kke so na miki" "Hajja ki ce baki amince bah don Allah" "nidai ina son wannan auren , baki ga mutumin bah yana da kirki sosai kedai Allah yasa shine mafi alkairi agareki kinsan zabin iyaye alheri ne" Ruhaimat ta tashi ckn jin haushi ta koma dakin baccinsu nan ta dinga rusa kuka har tayi ta gaji don kanta ta daina. D next day ta shirya kayanta tace musu xata wuce akwai aikin da xatayi nan Abba ya bata kudade masu yawa sukayi sallama ta tafi, Hajja Dada dai sai murna take takwararta tayi miji????.bayan ta koma ta kwashe labarin komai ta sanar da anty Xee itama ta tausaya mata haka ta fara rarrashinta tana kwantar mata da hankali.washe garin Sunday ne ta kashe wayarta haka ta yini sukuku ta rasa me ke mata dadi a duniya.

Ranar Monday ta shirya ta wuce amz fuskar nan a tamke yake kowa yana mamakin ganinta ckn wannan hali saboda ansanta da fara'a, har suka gama daukar darasin su ta xauna tayi report a ckn daily record buk nata don ynxu suna rounding up ne sauran 3weeks su gama.dalibai suna taya ta murnar nasarar da ta samu a conference da suka je Amma Sam bata sake musu bah, sama2* take amsawa har wasu sun fara gulama cewa da xuwanta Abuja ta koyi girman kai??????. Ofishin imran ta shiga ta gaida shi ba tare da ta kalli bangaren da yake bah , ta kunna computer tana copying files nata da ta ajiye.ya bita da kallon mamaki daga bisani ya kira sunanta "Ruhaimat " "na'am" "me yake damun ki..baki da lafiya ne?" "Lfyta kalau" ta bashi amsa kai tsaye, ya tashi Sam ya dawo kusa da ita yace "luk @ me" ta kauda fuskarta gefe "baby doll tell me..waz wrong" kamar jira take nan ta fashe masa da kuka, gaba daya hankalinsa ya tashi "pls tell me don Allah" yayi maganar kamar xeyi kuka "ya imran an min miji a gida shikenan an rabani da *mai sona*"..xama dirshan imran yayi a kasa hawayene suka fara bin kumatunsa.sadeeq dake labe a bakin kofa yayi saurin juyawa da gudu ya koma office nasa, dama yaxo xai shigo kenan yaji hirarsu.dakyar ya karasa don idanunsa sun daina ganin komai sai wani duhu yake gani.



_hmm sadeeq baka San meke faruwa a gidan Ku bah_



MAI SONA*????

*47*

BY *Reefat yahya*



~a short n imaginary Lov story~



*ignore any typing error cos bana editin...?? enjoy*



Sadeeq ya hada kai da table yana rusa kuka kamar wani karamin yaro???? wani irin radadi yake ji a can ckn xuciyarsa..ynxu ya rabu da Ruhaimat har abada kenan?? Y?? Se kuma ya tuna da kalman da ta fada *shikenan an rabani da mai sona*.. *mai sona*!! Ya nanata kalman kamar xai tuna wani Abu sai kuma ya ja tsaki yasan mai don nata barai wuce wannan saurayin da ya gansu tare bah, wayarsa ce ta hau ruri baba ne ke kira nan ya daga "hello ina kwana baba" "lfy ya kke ya iyalin naka" "lfy alhmdllh" "ina son ka xauna da shiri nan da 2months xaka kara aure" "wat??..aure kuma baba? , ynxu 4 months ne nayi.." "Ba shawara nake nema bah, umarni na baka kuma next week xanxo da kaina na sama maka mata irin wacce nake so..kuma idan baka manta bah na gaya maka tun kan kayi aure akan cewa dole xaka bi umarni na a duk lokacin da na kawo maka xabina" baba ne ya tare numfashinsa da wannan maganar..yana gama magana ya kashe waya *(lol..nasan fans kun dauka cewa ambassador ya nemawa kansa auren Ruhaimat koh?????? toh bahaka bane sadeeq yaKe nemawa auren..don haka sadeeq is d winner ??????)* zafi kan zafi tabbas yana ckn matsala , ya nemi kukan ya rasa???? sai gumi yake hadawa lallai zai sha fama da sadee don tana bala'in kishin sa.xaman office din ya gagaresa don haka ya tashi ya fice, Ruhaimat da imran kuwa an rasa mai rarrashin wani tsakanin su.Ibrahim ne ya shigo ya samesu ckn wannan halin gaba daya ya rikice ya rasa wa xai fara tunkara, dakyar Ruhaimat ta xayyana masa abunda yake faruwa..bugun xuciyarsa ne ya karu ya rasa ya xayyi tabbas suna ckn matsanancin hali, kansa ya hada da bango ya rasa me xayyi kwakwalwarsa ta daina caji..ya Dade da kamuwa da son Ruhaimat tun ranar da ya fara ganinta Amma ya kasa furta mata.ranar da imran ya bayyana masa sirrin dake ckn xuciyarsa ba karamin daurewa yayi bah, xai iya sadaukarwa imran komai na rayuwarsa cki kuwa har da soyayyarsa Amma kashe!! An rabasu da Ruhaimat ynxu dole su rungumi kaddara su barwa Allah komai.a haka ya samu karfin guiwa ya fara musu nasiha a hnkli suka sagaita kukan nasu, a tunanin Ruhaimat ta dauka cewa imran yana taya ta bakin cki ne bata San cewa yana bakin ckn rashin cikar burinsa.jugum suka yi kowannensu ya xauna tare da buga uban tagumi.

*** sadeeq ya shigo falon tare da sallama sadee tana xaune tasa popcorn a gaba an harde kafafu ta Dora daya bisa daya hnklinta na kan film din da take kallo, ckn rashin kulawa tace "sannu da dawowa" guntun tsaki ya ja ya duba dinning babu abinci ya tabbata batayi girki bah.ynxu haka take yi tsahon wata 3 kenan tun lokacin da ta samu cki shikenan ta daina aikin komai har abinci ta daina yi bare kayi tunanin gyara gida.ya xauna kusa da ita "ya gida hop bbu wata matsala" "ba komai kawai de yunwa ce ta addabeni, kaga popcorn nake ci" kai ya girgixa tare da cewa "ynxu shikenan idan mutum yana da cki sai.."tayi saurin tare masa numfashi da cewa "haba swt hrt..ciki wata 3fah is not easy Allah" "ok Allah Raba lfy" murmushi tayi daga nan ya tashi xai wuce daki sai kuma ya juya yace " namanta ban gaya miki bah, dazu baba ya kirani wai aure xaimin" murmushi tayi tare da cewa "Amma dauka Faye xolaya wllhi" "am serious fah" ta hada rai tace"don Allah ka bari bana so" "luk hajiya..wllhi na rantse da gaske nake" ckn zafin nama ta cafke neck tie nasa se faman huci take tana cewa "wllhi karya kake tsohon munafuki..wata hudu da auren namu kake xancen kara aure?..toh wllhi ka canza tunani" sadeeq ya tsaya galala yana kallonta sai kuma ta fashe da kuka mai ban tausayi nan ya jawota ta fada jikinsa ya rungumeta tare da shafa mata baya alamar rarrashi, a hnkli ya fara magana" ni kaina ina ckn tashin hankli, wllhi bana son wannan auren na gaya miki da wuri ne don kada magana tayi karfi kixo ki ji daga baya kiyi tunanin ko naci amanar ki ne..no! ..trust me i do Lov u, ki tayani da adua ok" kai ta gyada masa Amma can kasar xuciyarta tafarfasa yake tana tunanin matakin da xata dauka..lallai tana da Jan aiki a gaba, bata ga xama bah..aure wata 4 a fara maka xancen kishiya???..ya katse mata tunani t hanyar tura bakinsa ckn nata ya fara kissing nata passionately sai kuma ya daga ta cak! Xuwa ckn bedroom



???????? *akwai drama kenan*?????? _mu dai zamu sha kallo_??????



*Reefat ce*??????

[2:11PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*48*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*



~tnx 4ur kia fans lov u all~



12am Ruhaimat tana kwance bisa gado sai faman juy2* take gaba daya bacci ya kaurace mata ta rasa samun sukuni ..phn nata ne ya fara ringing cke da mamaki ta dauka tana dubawa num imran ne toh meyasa yake kiranta a wannan lokacin ?? Ta daga ta kara a kunne" baby doll kinyi bacci ne" a hnkli ta girgixa kai kamar yana kallonta sannan tace "a'a " "meyasa?" "Baccin yaki xuwa, Amma kai ma me ya hana ka bacci" ya marairaice tamkar xayyi kuka yace "nima bansani bah..I just don't knw y haka nan bacci ya kaurace min n raina a bace yake na rasa dalili"????malam ka fito fili ta fada mata ..mtsw.. "Me ya bata ma rai dosti" "I donno..pls ki tayani da adu'a am in my worse n terrible moment baby doll I donno wat to do" ya karasa maganar ckn sanyin murya, tausayinsa ne ya kama Ruhaimat nan hawaye sun cika mata ido "baby doll" "umm" "y r u quite" "ba..ba komai am fine" ya dafa kai tare da cewa "kin fara aikin naki koh..pls stop it baby doll bana son haka don Allah" ta share hawaye a hnkli ta furta "ok" "sorry pls ki daina kuka adu'a xaki yi ba kuka bah ok!" "Ok" "now kwanta kiyi bacci, idan baccin ya gagara kuma ki tashi ki roqi Allah " "ok tnx" "bye..pls takkia ok " "ok u too" tare suka ajiye wayar nan ta fada bayi tayi alwala ta fito ta fara nafilfilu tana Neman xabin Allah.

**** sadee ce kwance a katafaren falon nata bayan sadiq ya tafi office waya take da aminiyarta "kedai bari kawai wllhi jiya saura kadan na leka lahira ..hhh ai kin sanni da kishin tsiya, haka kawai muna xaman xaman mu ya xo min da xancen kishiya"..tayi shiru kamar na minti 1 sannan ta cigaba da cewa "haka koh?..toh shikenan xan tura kudin sai kije kuyi magana..yawwa ehh..haka za'ayi , ai dai bari ynxun nan tafi kuwa..toh ehh..ok shikenan nagode ..ok bye" nan ta kashe wayar daki ta shige dama gown ce a jikinta don haka ta fesa turare an wani mulka uban Jan baki, Rollin tayi da dankwalin gown din sannan ta sanya wani bakin tabarau mai shegen fadin gaske?? ba laifi tayi kyau amma gskiya gyalen da tayi Rollin dashi yayi kadan, takalmi da jaka ta dauka tare da makullin flat din tana fitowa ta kulle driver ta kira ckn rawar jiki ya xo sai wani yatsina take dakyar ta bude baki tace "office din ogan naka xaka kaini" "toh madam an gama" nan ya bude mata gidan baya ta shiga ta xauna sannan ya rufe kofa ya tada mota suka dau hanya.





Ruhaimat xaune a ofishin imran ta gama rubuta report nata tana faman harhada hotunan na'urorin da ake amfani dasu a kamfanin imran bai shigo bah don haka ita kadai ce a ckn office din, bayan ta gama harhada komai ta duba page daya babu nan ta tuna yana wajen Ameena.xumbur ta tashi tsaye daga nan tayi ficewarta a kan hanyar xuwa ofishin da Ameena take ne taci karo da mutum ckn raxana tayi saurin daga kanta , sadeeq ne tsaye ckn blue shadda Wanda yasha aiki se xabga qamshi yake yayi kyau ba kadan bah.ta shagala wajen kallonsa nan suka kurawa juna ido bata Ankara bah taji saukan mari ckn xafin nama ta juya carab! Ta hada ido da sadee, batayi wani dogon tunani bah ta dauketa da wani wawan mari har tayi taga2* tamkar xata fadi sadeeq ne ya tallabota ckn mamaki yake bin Ruhaimat da ido.Ruhaimat ta juya xata tafi sadee tace "ina kike tunanin xaki je..munafuka wllhi mijina yafi karfin ki, gara ma ki cire rai don wllhi baxaki iya kishi dani bah..azzaluma maciya Amana kawai" murmushi Ruhaimat tayi tare da cewa "sadee kenan... har kura xai ce da kare maye??, ke har kina da bakin kiran wata da azzaluma maci amana?..anyway" ta juya idanunta tana kallon sadeeq tace "pls ka samu lokaci ka koyawa matar ka tarbiya pls, don alama ya nuna batayi karatun addini bah don bata da tarbiya ko kadan" daga nan ta juya tayi tafiyarta.sai ynxu hankalin sadeeq ya dawo jikinsa ya tura sadiya gefe ckn tsananin bacin rai yake kallon ta yace" me kika xo yi a nan company.. Ko so kike ki xubar min da mutunci?, for Allah's sake kalli irin shigar da kika yi..wannan shigar tayi kama da ta matar aure kenan?" Sadee wacce ke faman huci tace "dole ka fada ai tunda na kama ka dumu2* kana cin amanata, ka rasa wacce xakayi soyayya da ita sai kawata?.. Dama munafurcin da kuke kullawa kenan Shiyasa jiya kake wani xancen wai baba yace xai ma aure.?...toh wllhi karya kuke daga kai har ita kunyi kadan Ku ci min xarafi" ran sadeeq ya baci ba kadan bah yace" wuce ki koma gida bana son tashin hnkli" "babu inda xani wllhi ina nan tare xamu tafi kafarka kafa ta" ganin da gske tKe ne yasa sadeeq ya fisgota yNa ja tana kurma ihu se kallon su ake , haka ya turata ckn rest room dake ckn ofishinsa ya kulle ta waje ta cigaba da bubbuga kofa tana surutan banxa. Xama yayi a kujerarsa kansa ne ke tsarawa dai2* nan Ibrahim ya shigo tare da sallama kujera ya ja ya xauna suna fuskantar juna "haba bruh meyasa xaka biye mata , kasan mata fah se a slow" tsaki yaja daga nan ya kwashe labarin komai ya xayyanawa Ibrahim. Shiru yayi daga bisani yace "gskiya akwai aiki..baba ma dai, meyasa yake son ka kara aure bayan yasan lallai baka jima da yin wannan bah" "I wonder.." "Kai kuma meyasa kayi saurin fada mata?" "Ni na dauka hakan shine dai dai" "hmm..su fa ba'a musu gwaninta idan ta fannin kishiya ne basu da sauki" daga nan Ibrahim ya bashi yan shaWarwari sannan ya bude mata kofa ta fito se hararinsa take, dakyar Ibrahim ya fahimtar da ita cewa bbu komai tsakanin Ruhaimat da mijinta.



*Reefat ce*??????

[2:11PM, 11/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*49*

BY *Reefat yahya*



*a Short n imaginary Lov story*



Kamar yadda aka tsara hakan ko akayi ambassador mukhtar tare da Alhaji sultan mahaifin imran da Dadyn yasmeen da kuma baban Ibrahim, su hudu suka shirya xuwa jada don Neman auren Ruhaimat anyi musu tarba irin ta mutunci da karramawa daga nan suka gabatar da abunda ya kawo su ba tare da bata lokaci bah baba ya amince tunda yayi magana da yarinya ta amince.kudi suka ajiye masa masu dumbin yawa yaki ya karba babu yanda basu yi dashi bah daga karshe dole suka hakura , bangaren Hajja Dada ya rakasu suka gaisheta bayan sun cika ta da kudi daga nan sukayi sallama suka koma.

Anty Maryam ce kwance a dakin anty Xee ga Ruhaimat a can gefe suna tattaunawa xancen auren Ruhaimat da xakayi nan da mako 2 masu xuwa, anty maryam tayi dariya tace " uhmm..su malama mai hijabi xa'a xama surukar ambassador.. Saura kije ki xunbula musu hijabi ki nuna musu kauyancin naki, wllhi gara ki farka daga baccin da kike Abuja xaki je yarinya ki daura damara haann.." Murmushi anty Xee tayi tare da cewa "kefa kina ma Ruhaimat kallon bagidajiya..wllhi ni nasan xuba mana ido kawai take amma yarinyar nan da kike gani ba tayan baya bace , bar ganinta hanta2* tafi ganda tauri ina gaya miki ..hmm ni nasan Ruhaimat kedai ki xuba ido xaki sha mamaki ni baxan ce komai bah" Ruhaimat dai se buga game nata take ko uffan bata ce musu bah , ynxu kam ta yayyafawa xuciyarta ruwan sanyi ta rungumi kaddara ta xuba wa sarautar Allah ido.har yamma Suleiman yaxo ya dauki matarsa suka koma gida.bayan kwana 4 anty Xee tare da hajiya maryam suka shirya suka tafi jada tarban yan kawo goro da lefen auren ruhaimat ,a Yayinda ita kuma ta koma gun anty maryam da xama har xuwa lokacin dawowar anty xee.imran yana can yana jinyar rashin masoyiyar tasa wacce har Yau ya kasa furta mata Kalmar so, bashi kadai bah har mominsa tayi bakin ckn rashin Ruhaimat don yarinyar ta gama shiga xuciyarta.



*****Ruhaimat sun gama IT lfy har an bude skul nasu Amma ita batayi resuming bah don jibi xa'a daura aurenta , har xuwa wannan lokacin angon bai nemeta bah ita ma hakan bai dameta bah hasalima dadi take ji don da alama shima baya son auren don haka xata samu ta cigaba da karatunta ckn kwanciyar hankali.su Ameena kirjin biki ita take yin komai su 4ne kawayen amarya , walima kawai suka shirya babu wani bidirin da xasuyi.uwargida sadee kuwa ta dauka abun wasa ne sai da aka kawo mata set din akwati na fadan kishiya nan hankalinta ya tashi ta xama tamkar xautacciya ,gaba daya ta birkitawa sadeeq hankali ta hanasa sukuni ya kira Dadyn imran yana rokonsa akan ya taimaka a fasa auren amma firr ambassador yaki amincewa dole shima ya dangana ya xuba ido.

Yau ne ranar walima gobe daurin aure amarya tayi kyau sosai ga su *cutee besty* *royal biutie* *Jidda* *Mmn sadeeq* *Mmn afrah* *Aysha 2rajo* *beenta A* *manshart kishiya*?? *momi Ummi* *rabi oga* *anty arif* *husner* *khady* nida PA Nah *maryam jika* tare da *laurex Nah( billy losh)* muna can gefe, matan _Gidan gyara_ _professional writers_ _duniyar novels_ _matan arewa_ _manshart novels_ _Hausa novels_ da sauransu duk sun hallara, a can nesa na hango writers irinsu ~badiat ib~ ~melodiya~?? ~billygiro~ ~billy tabaco~ ~bilkisu ib~ ~ummie jafar~ ~leemcy~ ~biyat sk~ ~ummi Aysh~ ~mrs haiydar~ d sauransu kowa ya caba ado an xauna ana jin wa'azi Wanda admin02 *maman ummusalma* ce ta gabatar , anyi nasiha me ratsa jiki daga karshe aka raba abinci da na sha tare da yin adu'a aka watse. Washe gari bayan sallan juma'a ak a daura auren Abubakar sadeeq Aliyu mukhtar tare da Aisha Ruhaimat Abubakar hammawa akan sadaki 50k, daurin auren ya tara jama'a da dama Amma banda ango da kuma imran. Karyar rashin lfy ya shirya har kwanciya yayi a asibiti don kada ya halarci daurin auren, bayan daurin aure nan suka fara shirin wucewa da Amarya inda aka kaita dakin iyayenta don su mata nasiha.Abba ya kalli umma yace "idan akwai abunda xaki gaya mata sai ki hanxarta don sauri suke kinsan hanyar babu kyau gashi yamma tayi" murmushi umma tayi tare da cewa "tun jiya na gama magana da ita ynxu kai xakayi naka" "bani da abun da xan gaya mata sai dai muce Allah ya miki albarka ya Baku xaman lfy, ni na yarda da uwata bani da shakku akanta..kije 'yata Allah ya baki juriya da hakurin xama" kuka yaci karfinta daga nan umma ta rike hannunta suka fita.





*MAI SONA*????

*50*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*



_wai ina kuke neh..masoyan sadeeq oya sekem?? oya shoki?? oya shekini?? Ku taka buri ya cika_?????????? ~lov u àll~????



7pm suka iso yola motoci ne a Jere masu kyawun gaske babu bata lokaci airport suka wuce dama jirgi na jiransu?? hhh nima nayi sauri nabi bayansu nace baxa'a barni a baya bah..en kai amarya dayWa daga cknsu basu taba shiga jirgi bah ciki kuwa har *Reefat*???? ..har wannan lokacin amarya bata daina kuka bah , anty marym tace "me abun kuka a cki..yarinya Allah ya baki arxiki ki tsaya kina wani bata hawayenki" nace mata "haba anty babba kinsan ranar rabuwa da iyaye dome xa'ayi kuka??????.

Bayan sun sauka Abuja gidan ambassador aka kaisu dama mata 30ne sukayi rakiyan, sun sami kyakkyawar tarba daga gun mami an basu abinci da na sha kala2* dakyar aka lallaba ta taci abinci kadan. Washegari akayi fansa inda amarya ta samu kudi sosai, a can bangaren sadeeq tun yana saurayi can aka ajiyeta 3bedroom n parlor sai kitchen da dinning area.dama ambassador ya hanasu xuwa da kayan daki don haka Abba yayi tsayan daka wajen nuna bajintarsa a bangaren gara, bisa al'adar yan Adamawa kenan dole dangin amarya xasu kaiwa dangin ango gara.an kaimusu set din food flask kwaya 60 da kuma kwanunkan samira guda 60 da dinner sets pillow tabarma buhunan shinkafa da dai sauransu gskiya Abba yayi kokari, kwana 1 suka kara daga nan suka koma aka bar amarya tayi kuka har ta gaji.bayan tafiyarsu mami ta tura meenah taje ta debe mata kewa, ta shigo tare da sallama fuskarta dauke da murmushi tace "anty Ruhaimat Ashe da rabon xamu sake haduwa"ckn sauri ta daga kanta don jin muryar meenah lallai ba karya kunnenta ya jiye mata bah meenah ce .ta karasa kusa da ita ta xauna "kina mamaki koh..ikon Allah kenan, kinyi ta bama yaya wahala Ashe da rabon shine mijin ki"?????? "waatt...kina nufin ya sadeeq ne mijina, how com's? Kuma meyasa baizo wajena bah?" Murmushi meenah tayi nan ta labarta mata komai ta Dora da cewa" yaya baisan cewa dake aka daura masa aure bah da na tabbata sai yafi kowa murna da wannan auren, naso na fada masa Amma mami ta gargadeni dole na hakura bbu yanda na iya" Ruhaimat dai gani take tamkar a mafarki wai sadeeq ne mijin ta...Allah mai yin yanda yaso da bayinsa..a hnkli ta furta "Allahu Akbar" haka dai suka kasance meenah ce mai debe mata kewa tana rage mata xaman kadaici. haka ta kasance a gidan suna matukar kaunar ta ta kara haske tayi kyau sosai kullum suna tare da meenah har bacci tare suke, wani loakcin kuma a bangaren mami xasu yini ko kadan bata sa damuwar rashin ganin sadeeq bah ita tayi imanin cewa komai lokaci ne.

A bangaren sadeeq kuma ya biyewa sadee ya nuna mata baya son auren ynxu hankalinta ya kwanta tunda ta fahimci cewa amaryar bata gaban mijin nasu, sau 1 ta kira mami a waya suka gaisa tun bayan auren ynxu wata 1 kenan.. Cknta na da wata 4 ynxu ta gama shiryawa bayan ta yagi kudi gun sadeeq son ranta don Yau xata koma garin mubi sabon dale , an fara lecture har an wuceta da assignment man.driver ne ya maidata har xuwa ckn gidan da aka kama mata hayA daga nan ya ajiye mata makullin motar ya juya ya koma don ynxu ta kware wajen iya tuki..long journey ne bata iya bah.

Mami da ambassador sun hada wa Ruhaimat sha tara na arziki ta kawo ma iyayenta taxo tayi kwana4 daga nan ta wuce yola ta kwana 2 sannan aka hadata da driver ya mayar da ita skul.hostel ta koma *Aisha hall* dakinsu su hudu ita da Ameena Munira sai rabi'a,ckn tsananin farin cki suka kankame juna ita da Ameena, dalibai sai kallonta suke tayi kyau sosai sai shining take. Lokacin sallan axahar yayi suka wuce masjid bayan sanyi alwala sun shiga cki, an gabatar da sallan jam'i bayN sun idar jama'a suka fara raguwa don dama masallacin ya cika makil.Ruhaimat tana xaune a gefe Tana karatun Qur'an kamar daga sama ta tsinkayo muryar sadee ta shigo tare da sallama aikuwa wasu mata suka fara shewa wata daga cknsu tace "Allah ya taimaki matar manya..uwargida kuma amarya a gidan Alhaji sadeeq, Allah bar min ke" fuskar sadee ya fadada da murmushi kanta kamar xai fashe tace "ya kuke ya lectures" "alhmdllh nuna ta yi" haka de suka cigaba da surutu suna tadi da dariya ckn daga murya basa magana a hnkli, Ruhaimat bata gane kan karatun da take don haka tayi sallama ckn siriyar muryarta mai dadin sauraro ( irin na 6* baby idan tana magana @ masjid????) ta dora da cewa " pls sisters kuyi hakuri Ku rage murya ana karatun Qur'an" sadee ta juya tana kallon Ruhaimat tace "au..malama amarya yaushe a gari" "Yau na dawo" "yyi kyau ya amarci..hop kin more amarcin don naji an ce auren hadi aka muku" wani murmushi Ruhaimat tayi tare da cewa "karki damu wannan kuma matsala ta ce bata shafi kowa bah, kowa yaji da nasa..oh namanta ban jajanta miki bah Ashe mijin ki ya kara aure? Garin yaya hakan ta faru? Ina ji wata 4 ne da auren naku koh? Gashi rabo ya xauna.. Toh Allah ya raba lfy" gaba daya matan da suke wajen suka juya suna kallon sadee cike da mamaki...



*hmm..an fara kenan*

*Reefat ce*??????

[10:57AM, 12/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*51*

BY *Reefat yahya*



*a Short n imaginary Lov story*

~yasmeen tana son imran shi ko yana son ruhaimat ita kuma tana son sadeeq~

_ni kuma ina sonku fans_????



Matan sun hada baki wajen cewa "da gaske an miki kishiya??" Kukan kura sadee tayi ta cafke hijabin Ruhaimat se huci take tana cewa "munafuka..ni xaki tonawa asiri a ckn jama'a kina Neman xubar min da mutunci, toh wllhi karya kike annamimiya.." Nan aka taru dakyar aka raba tsakaninsu tsaki Ruhaimat ta ja tana kakkabe jiki tare da kallon Ameena tace "let's go fren..kinsan jahili ba'a canxa masa suna" daga nan Ameena ta tashi suka fita aka bar sadee tana ta xagi kamar wata er tasha.daga wannan ranar ko sannu baya hadasu Ruhaimat de idan sun hadu tana mata sallama Amma ko kallon inda take sadiya bata yi , su sadee abun nema ya samu hnklinta kwance saboda sadeeq yana yawan kawo mata xiyara ko wani weekend ga uban kudin da yake kashe mata, ga motar da take hawa abun dai baa cewa komai kallon banxa take yiwa mutane a dole ita matar mai kudi???? an daina harka da talaka ynxu level don change.

Yaune zasuyi defence din IT da suka je multipurpose hall din ya cika makil da jama'a maza da mata dalibai da malamai, daliban suna fitowa 1 by 1 suna presenting cki kuwa har da Ruhaimat da sadee. Sadeeq ya shigo ckn skul din yana faman kiran sadee bata dagawa wayar na ckn jaka don haka ya tambayi wasu dalibai ina ne ake defence din yan biochem nan suka kwatanta masa , godiya yayi daga nan ya ja motarsa xuwa multipurpose.bayan yayi parking ya fito ya hango mutane a cike nan ya karasa yana shigo yaji muryarta kamar a mafarki ita take presenting tayi kyau ba kadan bah da alama ynxu ne xata fara tana cewa:

"Am Aisha Abubakar hammawa wit registration num 12u/320003 ..first of all I'll like to give u a brief history of amz company, *AMZ* beverages limited is a wholly owned Nigerian company registered wit d cooperate affairs commission ( c A c).d company was incorporated on 5 February 2010 in accordance and compliance wit d provision of d company applied matter act 1990 of d federal republic of Nigeria wit registration num 505050.d company at inception aimed at production of quality processed table water, natural juice and fruit drinks....."..blah blah blah...haka ta cigaba da koro bayani gaba daya idanun mutanen da suke ckn hall din na kanta , babu alamar tsoro ko confusion a tattare da ita she was just perfect..





Sadeeq ya gyara xama se kallonta yake babu abunda yake nanatawa illa sunanta idan bai manta bah sunan Ruhaimat dinsa kenan Amma Ruhaimat da ya aura ana kiranta da sadiya how com's? Haka nan yaji yana Neman Karin bayani game da lamarin don kwakwalwarsa ta daina aiki.wasu students ne kusa da inda yake xaune suka fara yaba halayen Ruhaimat wani Dan saurari yace " o boi I rily like dis girl she is so calm n she is intelligent as well not lyk sadee chipo her oda fren" dayan yace " hey dey are no longer frenz oo..I heard say chipo don marry 1 rich guy now level don change, she no talk to poor pple again woo" "are u serious.. But she still dey wit don billy her boyfren naa" "lmao..are u telin me she still dey wit dat her chewing gum guy, u knw billy Nah he b badoo" "me I no knw woo..buh daz wat I heard" ..bugun xuciyar sadeeq ya karu ransa ya bace idon lissafinsa yaxo dai2* toh tabbas matarsa ce sadee chipo don ya taba ganin text din da wata kawarta ta tura a waya, nan ya tashi zumbur yayi ficewarsa mota ya shige yayi jugum ya rasa me ke masa dadi a duniya. Juyawar da zayyi idanunsa suka hango masa sadiya ckn wasu matsassun kaya dinkin Riga da sket ga cknta ya bayyana ta toshe da bakin gilashi a gefe kuma wani saurayi ne yayi wankan kwalabo????, mota suka shige nan ta ja suka hau babbar hanya ..ba tare da bata lokaci bah sadeeq yabi bayansu ckn tashi motar. Sun jera suna tafiya ga nan motocin students reras haka suka cigaba da tafiya gun wani restaurant tayi parking suka fito tare se wani yauqi take??????, sadeeq yayi parking ya fito *welcom to Madagascar*restaurant aka rubuta a saman kofar.bayan ya shigo bangaren *VIP* suka xauna yana kallonta daga nesa sukayi ordering abunda xasu ci da kuma drinks, Schweppes kadai sadeeq yayi order aka kawo masa ya ajiye nan ya kira waiter ya biyA kudin har nasu sadee ya hada ya biya. Tana cin abinci ckn kwanciyar hnkli suna hira da don billy tsohon saurayin ta, bayan ta kira waiter xata biya bill nasu an ce mata wancan mutumin ya biya muku.cike da bala'i ta tashi taje ta tsaya kerere tare da rike kugu tace "malam kai kuma daga ina ..dame kake takama da har xaka biya bill Dina..kasan koni wacece?? Murmushi yayi sannan ya daga kansa idanunsa suka fada ckn nata yace "gaya min wacce k"??????????????

Cknta ne ya duri ruwa don bata taba mafarkin ganinsa a wannan lokacin ba..

???????????????????????????????? *nikam nayi nan*



*Reefat ce*????????

[10:57AM, 12/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*52*

BY *Reefat yahya*



~a short n imaginary Lov story~



Wani shu'umin Murmushi sadeeq ya sakan mata "are u amazed?" Hannunta ya rike yace "let's go home" wani sanyi ne ya ratsa xuciyarta she tot fada xe mata don haka ta kirkiro murmushn dole hadi da cewa "wlcm swt hrt bansan xaka zo bah da na maka tanadin xuwa " "is ok dia let's go" ya juya xai fita tayi saurin rike hannunsa tana fari da ido tace "mai sona ga billy can shi yake koyamin calculations kasan final year is not easy" dariya sadeeq yayi yace "hakane..muje na gaisa dashi" wajen billy suka nufa sadee tace "billy ga mijina yaxo maka godiya" ckn rawar jiki ya tashi tamkar wani munafuki ya mikawa sadeeq hannu suka gaisa ckn yake sadeeq yace "nagode sosai da dawainiyar da kake tnx Allah kara basira " "ameen ranka ya Dade ai yiwa Kaine ba komai" daga nan sadeeq ya juya yayi ficewarsa don xuciyarsa a jagule take ba karamin daurewa yayi bah don yana da kishin tsiya, Ruhaimat ta dauki jakar hannunta 1k ta fitar ta mika masa tare da cewa "ka hau napep sai munyi waya" ido ya kashe mata yace "Lov u baby Nah I'll b waiting for ur call" murmushi tayi sannan ta juya ta bar ckn restaurant din.sadeeq yana ckn mota xuciyarsa na faman tafarfasa Sam baya son ya kawo zargi a ckn xuciyarsa Amma hankalinsa bai kwanta da alakar tasu bah, tana matan aure meyasa xata dauki wani suzo wajen cin abinci?? Sadee chipo! Ya nanata sunan , toh Ruhaimat fa? Shin zargin da yake hakan ne??..horn yaji yasa yayi saurin daga kansa sadee ce ta tada motarta nan yaja nasa yabi bayanta haka suka jera duk inda suka wuce ana kiran sunanta tare da daga mata hannu ita ko kanta kamar xai fashe a dole ta xama celeb??????.bayan maigadi ya bude musu kofa suka shige kowannensu yayi parking, suna shiga ckn falo taxo da gudu tana "oyoyo mai sona"...????????? hannu ya daga mata fuskarsa nan a tamke tamau yace "dakata malama me tsakanin ki da wannan qaramin alhakkin" ta xare ido sai kuma ta marairaice "haba mai sona baka yarda dani bah daman" "na yarda dake bana son zargi ya shiga tsakanin mu daz y nake tambayarki" "bayan na fada maka shi yake koya min maths da sauran..."luk sadiya!..a karo na farko da ya fara kiran sunanta kai tsaye "bana son rainin hankali haka nan bana son karya, ina so ki fito fili ki fadamin gskiya kuma ina son sanin wacece ke" ido ta xare ckn raxana tace "bangane wacece ni bah..Yau ka fara Sani na da xaka min irin wannan tambayar?" Wani mugun kallo ya watsa mata take ta sunkuyar da kai tana mai kallon kasa, tsaki yaja ya wuce bedrum ya watsa ruwa ya fito ya shirya ckn kananan kaya yayi kyau ba kadan bah. Kwanciya yayi yana kallon ceiling fuskar Ruhaimat kadai yake gani a lokacin da take kan stage.. a hnkli ya lumshe idanunsa yNa matukar kaunar Ruhaimat.. Wayarsa ce ta hau ruri hoton meenah ya bayyana murmushi yayi ya daga "sisy 'yar gidan baba" "yaya Dan gidan mami ..ina yini" "lfy ya kke" "lfy alhmdllh ya anty uwargida" murmushi yayi yasan me take nufi yace "lfy kalau ya anty amarya" "ta koma skul" "aw..yayi kyau" haka de suka taba er hirarsu daga karshe sukayi sallama. Sadee ta shigo ta xauna a saman cinyarsa ya hada rai yace "me haka" ta marairaice "am sorry pls kayi hakuri ka yafe min don Allah" ya kauda fuska gefe "pls mai sona am sorry..u knw I Lov u I can't live widout u" nan ta fada jikinsa ta fara kukan munafurci ya fara rarrashinta daga nan salo ya canza????.

Kwana 2 yayi sannan ya koma yola haka Rayuwa ta kasance har suka fara first semester examz a wannan lokacin akayi baikon Ibrahim da meenah har ansa ranar aure , soyayya mai karfi ta kullu tsakanin Ameena da Aliyu tsohon saurayin Ruhaimat. Allah sarki imran har Yau ya kasa cire son Ruhaimat a ckn xuciyarsa , karatu suke babu kama hannun yaro har suka gama examz lfy driver din amz company ne yaxo daukar Ruhaimat. Yola suka wuce dama ya mata bookin flight daga nan suka daga xuwa Abuja.



Asha hutu lfy Mrs sadeeq



~D end~??????



*MAI SONA*????

*53*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*



A airport meenah ce taje daukan Ruhaimat suka rungumi juna daga nan suka dugunxuma xuwa ckn mota, abinci kala2* aka shirya mata bayan ta watsa ruwa ta fito tare da meenah suka ci abincin daga nan suka fara tattaunawa yanda xasu tsara bikin nata.bayN kwana 3 da dawowarta tana kwance a falon mami tasha kwalliya kamar yanda ta saba tayi kyau sosai, ita kadai kwance a falon don meenah taje unguwa mami ko tana can ckn daki.sallama taji tamkar a mafarki suka hada ido da sadeeq ???? ckn tsananin mamaki ya xare ido yana kallon ta..a guje ta ruga xuwa dakin mami "lfy dota me ya faru" ta koma bayan mami ta xauna kafin tace wani Abu sadeeq ya shigo dakin tare da sallama, harara mami ta galla masa tare da cewa "shine xaka tsorata min 'ya" murmushi yayi ya xauna a gefenta nan Ruhaimat ta tashi tabar dakin yabi bayanta da ido yana mamakin ganinta a gidan nasu."ina yini mami" cki2* ta amsa ya sunkuyar da kai yasan fushin da take " mami kiyi hakuri don Allah" "laifin me kayi da xaka bani hakuri" "umm..don Allah.." "Son kaje ka huta nasan ka gaji" sum sum ya fice daga dakin, bangaren ya wuce kai tsaye ya shiga falon ga mamakinsa an canza komai an xuba sababbin furniture da curtains ga wani irin qamshi mai sanyaya xuciya dake tashi a ckn falon.ya tsaya kim ya karewa falon kallo sannan ya shige dakinsa, nan ma an canza komai wardrobe ya bude kayansa suna nan tamkar yanda ya baro su daga nan ya fada wanka ya fito ya shirya ckn kananan kaya yayi kyau sosai .gado ya fada ckn kankanin lokaci bacci yayi awon gaba dashi.

Bayan azahar ya farka yayi salla sannan ya fito falo don Neman abunda xe ci , yaxo wucewa yaji kamar motsi a dayan dakin nan ya bude ya shiga sai kuma yaji alamar motsi a bayi.yasan bbu mai shiga bangaren sa toh waye ne ?? Ya karasa kusa da bayin yasa hannu xai bude kofar dai2* nan Ruhaimat ta fito daure da karamin towel wanka tayi haka nan ta wanke gashin kanta sun xube har gadon bayanta, wata irin kara ta sake ba shiri sadeeq yasa hannu ya toshe bakinta nan suka kurawa juna ido.ya shagala da kallonta nan ta gansara masa cizo ba shiri ya cire hannun nasa da gudu ta koma ckn toilet din hadi da kulle kofa ta tsaya tana maida numfashi, sadeeq kam ya kasa tabuka komai sai faman lumshe idanunsa yake yana ganin kyakkyawar fuskata .babu abunda yafi daukar hankalinsa irin pink lips nata ta kara cika tayi kyau sosai ga gashi kamar Hindustani she is just wow!...masha Allah anyi halitta a nan wajen..wait! Me take yi a gidansu? Kodai itace amaryar tasa?? ..no!! But is possible fah" nan ya juya ya bar dakin har wani tuntube yake , dakinsa ya koma ya dauki wayarsa ya kira Ibrahim "hello ib xup" "bro in law Nah ya kke" "lfy..don Allah kaje daurin aurena koh" "wanne daga cki" "na amaryata da aka daura som few months ago" "oh..naje wats wrong" "don Allah ya sunanta " "me kake nufi bruh.." "Just answer me" "nidai naji an kira Aisha Abubakar somtin..I can't .." "Abubakar hammawa koh" "yes ..hakane hammawa" "ya Allah...Alhamdllh'' "meke faruwa ne wai" "ib guess wat..Ruhaimat ce fah Allah Ruhaimat dina aka auramin bansani bah" "are u kidding me" "am serious ynxu na sameta a gida a nan Abuja..Allah she is d 1" ckn sanyin murya Ibrahim yace " congrats am hpy fo u" "tnx bro" daga nan ya kashe wayar.tsalle ya daka ya dire akan gado tamkar karamin yaro???? sai faman murmushi yake daga bisani ya sakko kasa yayi sujudu shukkur ( na nuna godiya ga ubangiji a yayinda abun farin cki ya riske ka ko wani burin da ka Dade kana nema ya cika, sujuda ce xakayi ba sai anyi alwala bah xaka ambaci sunayen Allah ko kirari da kyawawan sunayensa sannan ka mika godiyar ka). Ruhaimat ta shirya ckn kananan kaya 3qtr trouser ya dame jikinta sosai tare da wata rigar da ta tsaya iya cibi mai guntun hannu pink color ta saka fashion earings pink da pink lipstick?????? tayi kyau kamar a saceta a gudu, gashin kanta se sheki yake ta kama bakin ta kitsa shi ta kwantar a barin kafadar ta na hagu..just wonderful.. ???? plan nasu kenan ita da mami.ta fito falo yana xaune kamshin turarenta ne ya doki hancinsa ckn sauri ya daga kai "subhanallah... Saura kiris numfashnsa ya dauke???? ckn wani salon Jan hankali take tafiya dinning area ta nufa, ta hada cornflakes ckn Dan karamin cup daga nan ta koma falo ta xauna sadeeq ya xama tamkar tsohon maye ya kura mata ido bbu ko keftawa.



_ayyuriri...sadeeq yaxo hannu_ ??????????





 *MAI SONA*????

*54*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*



A hnkli take shan cornflakes din ckn yanga da Jan hankali sadeeq de sai kallonta yake , wayarta ya fara ruri Hajja Dada ce ta kira nan ta kashe sannan ta kirata tare da ajiye cup din a gefe.kwanciya tayi bisa kujera suna waya da Hajja tana ta xuba shagwaba son ranta , sun share 20 mins suna waya daga bisani sukayi sallama ta kashe wayar nan ta juya xata dauki cup din taga wayam..ckn xare ido ta juya tana kallon sadeeq ya shanye tas ya ajiye kofin a gefe.dankari lallai mutumin nan in yasan. Wata baisan wata bah nan ta tashi tasa kuka da gudu ta bar bangaren nasu ?? ckn mamaki sadeeq yabi bayan ta da kallo sai kuma ya tashi ya fice , a falo yaci karo dasu ita da mami dama suna tahowa wajensa ne Ruhaimat se bubbuga kafa take tana cewa "mami kina ganinsa koh..wllhi sai ya hadamin wani " tabi baki yayi yana kallonta. mami ta hada rai tace "ka fita hanyar yarinyar nan babu ruwanka da ita , maza kaje ka hada mata cornflakes nata idan ba so kake ranka ya baci bah" ya marairaice tamkar xaiyi kuka yace "haba mami ni kuma xan hada mata cornflakes.. Ita fa ya kamata ta bani abinci Amma tunda naxo ko ruwa bata ban bah" hararinsa mami tayi tare da cewa "bana son rashin kunya..da can ita take baka abincin ne..wuce muje ka hada mata ynxun nan" jiki ba kwari suka wuce bangaren nasu sadeeq yana ji kirikiri Ruhaimat ta xauna a bisa kujera tana jiransa ya gama hada mata cornflakes , ya hada ya kawo ya mika mata tana wani tura baki ta karba mami na lallabata dakyar ta shanye ta ajiye cup daga nan mami ta tashi tayi ficewarta. Tamkar jira yake mami ta fita nan yayo kanta yana murmushn mugunta , juyawar da xatayi kawai suka hada yana tsaye a kanta ta hada rai tace "me haka" hannu yasa ya jawota xata kwalla kara yayi saurin rufe bakinta da nasa wani xaxxafan kiss ya mata saura kadan ta suma a wajen , jikinta sai karkarwa yake dis her first time dakyar sadeeq ya saketa nan ta fashe masa da kuka ya rungumeta gam yana rarrashi rada ya mata a kunne yace "dis is ur punishment duk lokacin da kika min laifi haka xan miki" tana bubbuga kirjinsa yana mata murmushi nan ta juya tayi hanyar dakinta yace " u are so sweet I Lov u" garam! ta rufe kofar a kasan kafet ta xube tana rufe fuska wani irin kunya take ji..dama wannan shine kiss din?? Sadeeq kam xama yayi dirshan a kasa a jingina da kujera sai faman lumshe ido yake yNa tuna wannan romantic moment Wanda bai taba jin dadi irinsa bah..y is it dat she is so different.. Komai nata special ne???? haka suka kasance kowannensu da tunanin da yake.

30mins later Ruhaimat na kwance bisa gado taji murdewar kofa ckn sarkewar murya tace "waye ne" "barawo ne" muryar meenah taji don haka ta tashi ta bude kofar ," anty Nah meya faru Yau kika kulle daki" "umma..ba komai haka nan" ta fada tana faman leka falo "lfy dai koh" "lfy kalau" ta wayance tana dariya suka xauna bisa gado meenah tace "gskiya kwalliyan nan tayi ..dole na biya kudin tunda yaya na baya kusa " hararinta take can ckn xuciyarta kuwa cewa tayi "ai yayan naki ya Riga ya fance kwalliyar da kiss" ??ta lumshe ido tana murmushi. Meenah ce ta taba ta "hey wake up..daga kiran sunan yaya sai ki fada tunani" murmushi kawai Ruhaimat take sun dan taba hira sannan meenah ta koma bangaren ta. Da yamma ta sake wanka tayi kwalliya ckn leshi mai kyawun gaske dinkin Riga da skirt ne kayan sun xauna dabas a jikinta se xabga qamshi take daga nan ta wuce falon mami suna xaune ita da meenah ta shigo tare da sallama

.."wow matar yaya u luk gorgeous.. Gskiya my yaya is lucky" murmushi tayi tace "tank u" mami ta bude hannu tare da cewa "taho nan my little angel u luk good" ckn jin kunya ta karasa kusa da ita ta xauna tare da kwantar da kai bisa kafadan mami, ita kuma sai ririta ta take tamkar xata maidata cki?????? do such inlaws exist??.. Dariya meenah tayi tace "oh..mami kina ji da surukar nan taki, koda yake abar son yaya sadeeq ce namanta ..kina son duk abunda ya fito daga wajen yaya" harara mami tayi tace " ehh..ina so ke kuma ba babanki yana sonki bah" "wllhi my baba my everything" meenah ta fada tana dariya.sadeeq ne ya shigo da sallama ???? "handsom yaushe kazo" murmushi yayi ya xauna kusa da ita "yawwa sisy Nah nayi missing naki, tun da safe nazo Amma kingansu ko ruwa basu bani bah..Allah yunwa nake ji" ya karasa maganar tamkar xayyi kuka.meenah ta juya tana musu kallon tuhuma Ruhaimat tayi saurin dauke kai, abinci ta xuba masa ta ajiye a dinning tare suka xauna yana ci suna hira har ya gama.kasancewar su 2ne a wajen yasa ya fara magana "dama kinsan pretty aka auramin shine baki taba gayamin bah" tayi kasa2* da murya tace "mami ce ta hana ni, ynxu haka fushi suke da kai" yayi shiru ta sake cewa "yaya kaima kasan baka kyauta ba dole ransa ya baci" "nasan banyi dai2* bah but da tun farko kin gayamin Ruhaimat ce u knw I'll b dere" "ynxu kawai ka basu hakuri" "yh daz wat brought me hre" sallamr baba suka jiyo yana shigowa meenah ta tashi ckn farin cki ta taryesa, hannunta ya rike yana dariya "er baba potential amarya" murmushi tayi ckn jin kunya ta sake hannunsa ta koma kusa da yayan nata ta xauna.ko kallon bangaren da sadeeq yake baba baiyi bah, jkn sadeeq yayi sanyi yasan lallai abun ba na wasa bane a hnkli ya tashi yaje kusa da baban nasa ya xauna ckn girmamawa yCe "ina yini baba" can cki ya amsa daga nan bai sake cewa komai ba ya mayar da hnklinsa gun Ruhaimat suna ta hira tare da mami.





*MAI SONA*????

*55*

BY *Reefat yahya*



*a short n imaginary Lov story*



Kwana 3 sadeeq yyi har ya manta da wata sadiya ita ta kirasa nan yake bata hakuri kan rashin dawowarsa , hnklinsa ya kasa kwanciya don fushin da iyayen nasa suke musamman ma baba.ta wani bangaren kuma soyayyar Ruhaimat ce ke addabarsa yana son komawa yola da ita Amma bai samu fuska a gun iyayen nasa bah.wata dabara ce ta fado masa don haka ya tashi yayi wanka ya shirya dama lokacin brkfst nasu yayi ya fito daga dakinsa nan ya hadu da Ruhaimat murmushi ya sakar mata "morning pretty" "morning" ta amsa daga nan ta juya tayi ficewarta. Ya hango bab mami tare da meenah xaune bisa teburin cin abinci Ruhaimat tana sakkowa daga bene yayi saurin rungumarta ta baya yana faman lumshe ido yana mata rada a kunne yayi kamar ba'a halicci wasu a wajen bah, Ruhaimat kam kunya tamkar ta nutse ckn kasa sai kokarin rabashi da jikinta take Amma ta kasa kawai ta fashe masa da kuka ba shiri ya sake ta.da gudu ta haura ta koma dakinta abincin da bata ci ba kenan baba Wanda yayi galala yana kallon ya sauke kansa nan ya cigaba da cin abincinsa, sadeeq ya sunkuyar da kai kasa yana murmushi ya karasa bisa teburin ya jawo kujera ya xauna "morning mami Nah..morning baba, sisy ya kike " ya shafa kan meenah fuskarsa dauke da murmushi "morning yaya" meenah ce kadai ta amsa a yayinda mami ta hada rai tace "wane irin rashin kunya ce haka... idan kana tunanin shirmen naka ne xai sa a baka ita Ku tafi tare toh kayi kuskure don babu inda xata je" yayi saurin daga kansa yana kallonta ta hada fuska tamau , ya marairaice "haba mami punishment ne ya isa don Allah.. Duk inda naje babu sassauci, Ku tausayamin pls nasan na aikata laifi Amma.."??????..dakata malam idan ba cin abinci xakayi tashi ka bani waje Mara kunya kawai" mami ta tare masa numfashi, baba da meenah sun xama yan kallo.sadeeq kamar xaiyi kuka ya maida dubansa gun mahaifin nasu yace "baba plss..don Allah ka mata magana" baba Wanda ke faman danne dariyarsa yace "oh..oh..wa xai shiga tsakanin uwa da 'da..gara ma da meenah ce Amma kai...um um ba ruwana a cki bani da ta cewa, aurene na daura maka a yayinda maminka take kular maka da mata" meenah bata San lokacin da ta fashe da dariyar da ya matseta bah, sadeeq ya juya yana kallonta ckn hanxari ta koma bayan baba ta tsaya.baba yace "ko bahaka bah er baba..ba shine Dan gatan mami bah" kai ta gyada tana dariya ckn bacin rai sadeeq ya tashi ya bar dinning din dakinsa ya wuce yayi kwanciyarsa.baba yana kallon matar tasa yace "sannu disciplinarian.. Gashi kin hana Dan gatan naki cin abinci" murmushi mami tayi tare da cewa "Ku xuba mana ido wannan bata shafeku bah en bakin ciki" meenah da baba sai dariya suke mami ta tashi ta hada abinci a ckn katon tray ta haura sama dashi.

Dakin Ruhaimat ta fara xuwa tana xaune tayi jugum.."Dota ga abinci nan tashi ki ci" firgigit ta juya ckn jin kunya ta rusuna ta gaisheta , ckn fara'a ta amsa mata sannan ta xauna a gefe ta xuba abinci a filet ta tura mata a gaba "oya..ki gama ki bani filet ynxu" ta tura baki ckn shagwaba tace "Allah mami abincin yayi yawa ki rage shi" "inaga dura xan fara miki don na lura baki son cin abinci" ta marairaice tana wani xuba shagwaba haka mami ta dawo kusa da ita tana lallabata har ta samu ta cinye sannan ta hada mata tea ta mika mata.mami ta gyara xama tace "kina son kibi mijinki?" Tambayar taxo mata a ba xata sunkuyar da kai tayi bata ce komai bah" karki ji kunyata just tell me" kai ta girgiza alamar a'a "kinfi son xama damu" "uhmm" murmushi mami tayi tace "Allah ya miki albarka..kedai ki kara hakuri xan koya masa hankali baxai sake wulakanta ki har abada" daga nan ta tashi ta fita da kwanukan abincin.sadeeq yana kwance yaji sallamar maminsa dakyar ya tashi ya bude kofar, abinci ta ajiye masa fuskar nan babu alamar wasa tace "bana son bata lokaci ka ci ka bani filet ynxu" idanunsa sun cika da kwalla yace "mami na dauka xancen Ruhaimat ne ya kawo ki..nikam na koshi baxan ci bah" hawaye na gangarowa a fuskarsa mami ta kauda fuska gefe don baxata jure ganin bacin ran Dan nata bah tana matukar sonsa amma wannan karon ya xama dole ya fuskanci horo me tsanani.."yaushe na fara wasa da kai..ka xauna ynxu ka cinye abincin nan tas ina nan tsaye kada ka batamin lokaci" babu yanda ya iya haka y xauna yana tura abincin dole2* ya ci rabi yace ya koshi daga nan ta tattara kwanukan ta koma kitchen dasu. Ficewa yayi yaje yayi booking flight sannan ya dawo gida a falo ya sameta ta caba ado tana xaune ya tsaya yana kallonta sannan ya karasa kusa da ita ya xauna, matsawa tayi tana hararinsa ta tura baki tace "nifa kana takurani bana so pls" murmushi mai ciwo yayi tare da cewa "don't worry gobe war haka baxaki ganni kusa dake bah bare na takuraki" gabanta ne ya fadi jin ya ambaci haka wato yana nufin xai koma gun sadiya kenan..wani kishi ne ya turnuketa amma ta wayance da cewa "da nafi kowa farin ciki" "Allah yasa ma jirginmu yayi hadari kowa ya mutu a huta" da sauri ta daga kanta suka hada ido sai kuma tayi saurin cire nata tace "toh sai me" murmushi mai kayatarwa yayi tare da cewa " ana sona dai ko a banxa an damu dani"????





 *MAI SONA*????

*57*

BY *Reefat yahya*



~a short n imaginary Lov story~



_nagode da kulawarku jinjina gareku fans dina kuna bani kwarin guiwa Allah bar mu tare Lov u all_



Da safe suka tashi wayam..ba sadeeq ba labarinsa wayoyinsa kuma a kashe hankalinsu ya tashi musamman ma Ruhaimat kalamnsa kawai ke yawo a kwakwalwarta " *Allah yasa jirginmu yayi hadari kowa ya mutu a huta*" nan ta fashe da kuka meenah na tambayarta meke faruwa nan ta gaya mata yanda sukayi murmushi tayi ta hau lallashinta dakyar ta daina kuka daga nan meenah taje ta sanar d iyayen nasu cewa ya koma yola ne tunda gashi ya gayawa Ruhaimat a nan ne hankalinsu ya kwanta dakyar Ruhaimat ta iya cin abinci .misalin 10 am suna xaune a falonta ita da meenah wayar meenah ce tayi ringing yayan nata ne nan ta daga tana murmushi tace "haba handsome shine ka tafi babu sallama duk kabi ka daga mana hankali musamman ma su malama wance sai kuka kawai ake yi" murmushn jin dadi yayi Amma a ckn waya kuma tsaki yaja yace "sallaman me xan muku bayan kun nuna Baku damu dani bah, gashi na dawo gun wacce ta damu dani sai tattalina take ynxu haka ma gani nan kwance bisa cinyoyinta sai riritani take" da gayya yayi maganar don ya tabbata Ruhaimat na kusa da meenah, murmushi meenah tayi tace "yayi kyau asha soyayya lafiya tunda ka sauka lafiya ai shikenan" daga nan ta kashe wayar tana mai Jan tsaki tace "Allah wadai da halin namiji..dubi yanda yake marairaicewa a nan gidan fah yana nunawa tamkar baxai iya Rayuwa ba idan bbu ke Amma ynxu ya koma can yana nuna wa wata soyayya.. Mtsww" murmushn yake Ruhaimat tayi tace "toh me a ciki ba matarsa bace" "Allah ni na tsaneta wllhi bana son kishiya idan ya Ibrahim zai kara aure sai dai ya sakeni kan ya auro wata" "ohh..meenah kishi kenan" can kasar xuciyar Ruhaimat kuwa tafarfasa yake da xafin kishi daurewa kawai take tana nuna halin ko in kula.meenah ta kalli Ruhaimat tayi dariya tace "dama kina son yaya ne kike wani nokewa kina..bana son ganinka...kana takurani..ka tafi pls..sai me..dama waya damu da kai.." Duka Ruhaimat ta kai mata ta kauce tana dariya daga nan ta tashi da gudu nan suka fara xagaya falon har suka koma falon mami a nan suka hadu da baba, meenah ta gudu ta koma bayansa ta tsaya nan Ruhaimat ta shagwabe fuska tace "baba kana ganinta koh..Allah kace mata bana so" "hoo...meenah rigima, me ta miki" dariya tayi tace "baba kawai cewa fa nayi tana son yaya shine ta tashi wai xata min duka"dariya baba yake dai2* nan mami ta fito taji maganganun nasu duka hannun Ruhaimat ta rike tana cewa "taho nan Dota kyalesu yan sa ido ne rabu dasu gobe zamu tafi Dubai mu barsu" ta tura baki ckn shagwaba sannan ta kwanta a jikin mami...ohh Ruhaimat ta manta mami surukar ta ce ????hmm..meenah tace "da gaske zaku tafi Dubai ?..nima xan biku wllhi" "babu inda xaki tunda baki jin magana " "yi hakuri mami Nah wllhi na daina..haba matar ambassador haba first ladyn baba Nah" dariya sukayi gaba daya mami ta kada kai tace "ja'ira kiyi auren dai kowa ya samu sa'ida" "haba ke xaki fi kowa kewarta" baba ya fada yana dariya.kamar yadda mami ta fada haka ko akayi bayan kwana 2 suka shirya xuwa Dubai a can sukayi duk wata siyayya da xasu bukata na auren meenah er baba, daga nan suka tura kayan 9ja a yayinda mami tare da ya'yan nata wato Ruhaimat da meenah suka wuce China don gyaran jikin amarya.gyara sosai akaiywa Ruhaimat da meenah babu bambanci, gyaran fata gyaran gashi da sauransu sunyi kyau sosai idan ka kallesu dole ka sake kallon su a karo na 2.kunsan kayan China karshe ne idan ta fannin gyara ne sun ciri tuta a wannan bangaren, sati 2sukayi sannan suka dawo Abuja bayan kwana 2aka kawo lefe masu dimbin yawa ga kyau da tsada. Ruhaimat ma akwati set1 baba ya cika mata da kayan arxiki yace na fitan biki, shirye2* sukayi Yau saura kwana 4 a fara programs gidan ya cika makil da dangin baba da na mami sai kuma abokan arxiki.duk inda Ruhaimat ta gifta sai kallonta akeyi Shiyasa bata rabuwa da hijabinta, sadeeq ya sauko jirgi tare da sadiya tana tura katon ckinta na 6monts.se raba ido take don bata taba xuwan ABJ bah..driver ne ya daukesu xuwa gida, a nan ta San lallai mahaifin sadeeq ba karamin attajiri bane gidan ya hadu sosai fiye da yanda take tsammani.hannayensu sarke da na juna suka karasa ckn gidan ana ta musu barka da xuwa falon mami suka shiga jama'a ne a cike makil kai tsaye bedroom nata suka wuce tare da sallama.. Ruhaimat ce ke xuba shagwaba wai ita baxata ci abinci bah, mami na faman lallabata tana bata a baki..turuss sadiya ta ja ta tsaya ckn mamaki tace "Ruhaimat!"



*Reefat ce*??????

[11:00AM, 13/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*58*

BY *Reefat yahya*



~a short n imaginary Lov story~



Ruhaimat ta juya ckn halin rashin kulawa tace "naam ya kike" daga nan ta haura saman gadon mami tayi kwanciyar ta mami tace "Dota kin gaji koh..kwanta ki huta kiyi bacci zuwa anjuma sai Ku shirya xuwan Fulani day koh" ta kwantar da kanta bisa cinyar mami tana mai lumshe ido sadeeq Wanda ya shagala da kallonta gani yake tamkar ba Ruhaimat dinsa bah don tsabar kyau da tayi a sannan ne suka xauna ckn girmamawa suka gaisa da mami, ta amsa ckn fara'a da sakin fuska har tana tambayar sadiya ya take fama da nauyi ta amsa cike da jin kunya.waya mami tayi aka kawo musu abinci da snacks da drinks kala2* a hnkli ta kwantar da kan Ruhaimat bisa gado don ta fara bacci daga nan mami ta fice ta bar musu dakin.sadiya ta kasa boye mamakinta na ganin Ruhaimat ta juya gun sadeeq "mai sona..dama Ruhaimat er uwarku ce?" murmushi yayi baice komai bah yana cin abincinsa sai faman lumshe ido yake yana kallon kyakkyawar fuskar Ruhaimat yana jin wani farin ciki Mara misaltuwa, bayan sun kammala cin abincin yace ta tashi su tafi can bangaren sa suka nufa nan ma sun tarar da amarya tare da kawayenta domin an sauke baki a can dakin meenah. Kawayen meenah sai yaba kyaun sadeeq suke shi kuwa ko sannu babu Wanda ya tanka wa yayi shigewarsa daki sadiya na biye dashi a baya.."ke xaki xauna a nan ni xan tafi can gidan da ake sauke maza don gskiya baxan iya xama ckn gayyan mata bah kingane ai" ta shagwabe fuska "haba mai sona kasan fah babu Wanda na Sani don Allah mu tafi tare , kana ganin nan babu mai kula wani yaushe xan sake dasu" idanunsa ya juya ckn yanga yace "no...baxaki tafi dani bah don masaukin na maza ne xalla" ta hada rai ta xauna bisa gado murmushi yayi yace "ok xanyi magana da Ruhaimat xata kula dake ok..sorry yi xamanki a nan duk abunda kike bukata ki nemeta ok" "me dangartakarku da ita" "just do wat I asked bana son gardama" "shikenan naji" nan ya juya xai fita tayi saurin cewa "ina amaryar ka take batazo mun gaisa bah , ina son ganinta" wani lallausan murmushi yayi tare da cewa "jama'a sunyi yawa ki bari idan an gama biki sai ki nemi ganinta" "ok takkia" yasa kai ya fice yana tunanin dramar da xasuyi idan sadiya taji labarin cewa Ruhaimat ce amaryar tasa.

Da yamma sun caba ado ckn kayan Fulani ba karamin kyau suka yi bah musamman meenah da Ruhaimat sun fita daban ckn sauran matayen da suke wajen, sun gama shiryawa ana jiran motocin da xasu xo daukar su xuwa *silver bird* a can zaayi program din.imran ne tare da Ibrahim da sadeeq da kuma sauran abokansu suna tsaye a harabar gidan suna dan tattaunawa, sanye suke da fararen kaya sunyi kyau sosai maigadi ne yaxo wucewa rike da akwati Ameena na biye dashi a baya dai2* nan Ruhaimat ta fito daga ckn gida ckn shigar Fulani da gudu ta fada jikin Ameena suka kankame juna sai murna suke, gaba daya ta dauke hankulan abokan angon imran yayi saurin kauda kansa gefe Ibrahim ko ya sunkuyar da kai yana kallon kasa.wani kishine ya turnuke xuciyar sadeeq idanunsa a rufe yayi fuu..ya wuce inda suke , fisgota yayi yana rike da hannunta sai kallonsu ake can bQ ya wuce da ita falon ba kowa nan ya jefata bisa kujera yana sauke numfashi sai faman haki yake idanunsa sun kada sunyi ja "ya isheki haka kina jina...wai meke damunki ne?



Da auren naki xaki yi wannan Dan iskan shiga baki da hankali ne?" Harara ta galla masa tare da cewa "me laifina? Ni banyi banxan dressing bah da har xaka wani.." Bata karasa ba taji saukan mari Tass a kumatu ya nunata da yatsa "ki nutsu kisan abunda kike yi don naga kanki na rawa kamar akwalar keke, bana daukan wargi kuma so ba hauka bane" yana kawo nan ya juya ya fice , nan ta fashe da kuka tayi rub da ciki bisa kujera ta fara rera kuka babu mai rarrashinta.sadeeq kuwa yana fita ya wuce gun motarsa ya shiga ya figeta ya bar gidan, a can kasan layinsu yaje yayi parking ya hada kai da siteri kuka yake kamar wani karamin yaro yana jin haushin kansa akan Marin da ya mata. A can ckn gida kuwa sai Neman Ruhaimat ake sama da kasa babu labarinta, Ameena taja bakinta tayi shiru tunda tare suke da mijinta kila shi ya hanata xuwa.haka aka shirya xuwa wajen program ba da son raayin meenah bah, Ruhaimat tana can kwance ckn bacin rai taki fita a yayinda sadeeq ke xaune ckn motarsa sadiya ko bacci take harda minshari program din da basu halarta ba kenan.bayan Magrib Ruhaimat ta koma ckn gida dakin mami ta shiga ta babu kowa a ciki don haka ta shiga bayi tayi alwala ta fito tayi salla , tana nan xaune har aka kira isha ta gabatar sannan ta fada gado ta kudundune ckn bargo nan da nan jikinta ya dau xafi haka ta cigaba da kukan ta.

9pm sadeeq ya shigo bangaren mami yana son sanin halin da take ciki, a hnkli ya murda kofar dakin tare da sallama sheshekar kukanta yaji da rawar jiki ya karasa kusa da ita.jikinta xafi rau nan ya jawota ya rungumeta ta cigaba da kuka gaba daya hankalinsa ya tashi "am so sorry pretty ki yafemin pls "



*Reefat ce*??????

[11:07AM, 13/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*59*

BY *Reefat yahya*



*an imaginary Lov story*



Kuka take babu kakkautawa dama Ruhaimat akwai shagwaba *goyon kaka* ce( na sisy nah umma yahya) habarsa na bisa kanta yana bubbuga mata baya a hnkli ta sagaita kukan sai ajiyar xuciya take daga bisani yasa hannu ya daga kanta yana share mata hawaye idanunta sun kumbura ta bashi tausayi sosai yace "pretty I din min to hurt u wllhi ina matukar kishin ki pls am very sorry " bata yi masa magana ba ta xare jikinta daga nasa ta koma ta kwanta, dai2* mami ta tura kofa ta shigo tare da sallama tana ganin Ruhaimat tayi saurin karasawa "dota Nah are u ok" nan ta yaye bargon jiknta xafi kamar garwashin wuta nan mami ta daga kanta tana kallon sadeeq yayi saurin sunkuyar da kai ta hada rai tace "burinka ya cika ka hanata xuwa ka sata kuka ynxu gashi LA haddasa mata xaxxabi me kuma ya ajiyeka a nan" ya marairaice kamar xaiyi kuka "mami kiyi hakuri wllhi ba.." "Get out now..bana son na kara ganinka kusa da ita" hawayene ya cika masa ido haka ya tashi ya fice daga gidan gaba daya ko ta kan sadiya baibi bah.tea mami ta hada mata dakyar tasha tare da hadiye magani sannan ta koma ta kwanta aka rufa mata bargo, jama'a na ta shiga suna mata sannu ..hmm Ruhaimat dai *'yar gatace* ( na daso Lov..miemie b).

Da safe ta wartsake sosai ana ta tambayar ta ya jiki tana amsa wa daga nan bangarensu ta wuce dakinta ta shiga meenah ce tare da Ameena suna ganinta suka fara mata shakiyanci Ameena tace "oh..daga shigan bQ sai muka ji shiru" duka ta kai mata ckn wasa meenah tace "ni nabi na daga hankali na ina faman nemanta bansan cewa suna can suna ta lovin" "ehh..din" dariya suke nan Ruhaimat ta fada wanka bayan ta fito tana shirya wa meenah tace "ke namanta ban gaya miki bah jiya kishiyarki taxo nemanki" "mtsww..bani da lokacinsu" "ke inaga fa bata San kece amaryar tata bah" "umm...I tink so don gskiya na Santa da kishin hauka da baxata sauraramin bah" haka dai suka cigaba da tattaunawar su.har yamma sadeeq bai shigo gidan bah wai a dole fushi yake sadiya kuwa tana samun kulawa gun mami don haka bata kara Neman Ruhaimat bah, itama ko ta kanta bata bi bah sai harkokinta take dangin mijin na rawar kafa a kanta sai yabonta suke.sun gama shirinsu ckn lace milk color n purple su 6ne kawayen amarya ciki kuwa har da Ruhaimat ba karamin kyau sukayi bah sun wuce wajen da xa'ayi *kamu* amarya tayi kyau sosai Ruhaimat ce chief best.motocin nasu a jere suke tafiya ga wani cool music na tashi, nida kishiyata manshart?? muna xaune ckn wata Benz mai kyawun gaske..manshart ta hango wata Ferrari tace "kai Reefat dama wancan arniyar motar muka shiga" nace "ke..wancan motar amarya da chief best ne fah, don ma kin samu kin shiga wannan Benz din..I knw dis ur first tym???? don mijin mu motar 1980model yake hawa"????lol..taro yayi taro wuri ya kacame da kida jama'a da dama suka halarci taron sadeeq yana can xaune da sadee ya kurawa Ruhaimat ido duk inda tabi idanunsa na kanta, imran ko yaki haduwa da ita sai dodging yake sadiya kam mamaki ne karara a fuskar ta sai kallon Ruhaimat take tamkar wata sabuwar halitta tana son sanin dangantakar dake tsakaninta da mutanen gidan don ganin yadda ake rawar jiki akanta har mamaki abun yake bata.a haka aka gama taro lfy kowa ya tashi ya kama gabansa a nan muka hadu da miss xoxo tare da *naufal*?? nata sunyi kyau sosai motarsu muka shiga nida manshart da xhany bukar da billy Ibrahim ( wai itama taxo auren takwaran baban ta????..wannan kwakwaf din har ina) muna fitowa na hango asy khaleel da rabia SK tare da ummu jafar???? chabb..son jin gulma kenan hmmm????.washe gari aka hada walima a ckn gidan nasu akayi decoration yayi kyau sosai amarya tayi kyau masha Allah, ranar Saturday 10am aka daura auren Ibrahim tare da masoyiyarsa meenah daga suka shiga flight xuwa yola a nan xa'ayi fansa.da yamma misalin 4:30pm akayi fansar ido daga nan aka wuce da amarya xuwa gidan mijinta.





*MAI SONA*????

*60*

BY *Reefat yahya*



*an imaginary Lov story*



_godiya mai dumbin yawa masoyana Lov u all_???



An gama biki lfy yan uwan Ruhaimat ma sun halarci fansa , bayan an watse ta koma gidan baba dake yola a daga ita sai masu aiki tayi kewar mami da meenah ba kadan bah.an bude skul da sati 2 don haka ta shirya ta koma kunsan final year tinx is not easy????...sadeeq ko yana can yana dawainiya da sonta a ckn zuciyarsa har Yau bai gayawa sadee cewa Ruhaimat ce kishiyar ta bah.

Xaune take bisa lallausan kujerun falon nata ga uwar tumbi da ta tura a gaba tana cin pizza dayan hannunta rike da wayarta tana dialling din wata num na leka naga an rubuta "besti Fa'iza" ta kara a kunne "hello besti Lov ya kke..lfy ina fama ya shirin komawa skul , ehh..wllhi last 2weeks na dawo ai.kadai bari kawata Abuja ya hadu..ke kinga gidan baban sadeeq hmmm gskiya suna da naira ..ehh..hmm ai na gaya miki a can na hadu da Ruhaimat kinga kyaun da tayi wllhi baxaki ganeta bah, ehh..ah haba ..hmm wllhi yaki ya gayamin "... Oho can ta matse musu ni ina ruwana tunda nasan bai damu da ita ba ai shikenan, kadai bari gskiya aikin malam yayi dole na kara masa kudi "..ehh jibi xan tura miki kudin sai ki kai masa don ni gobe xan wuce skul"..toh shikenan nagode"..lahh ina xai Sani, ai har Yau naki fada masa gskiya ..ehh ya dauka nice Ruhaimat dinsa"..hmm bar wawa mana,ai ce masa nayi asalin sunana sadiya Amma ana kirana Ruhaimat"..hhhh ni din wasa neh, hmm ynxu hnklina ya kwanta ai tunda shaidaniyar tayi aure"..haba tun yaushe mun raba gari da ita, ai ni ban taba ganin wawiya irinta bah a duniya.. In banda hauka da wautanci ya xaayi mutum ya sadaukar da soyayyarsa"..ehh mana ita ta hadamu ..hmm Ruhaimat kenan ni tausayi take bani don nasan har abada baxata daina son sadeeq bah, ..ehh hmm toh shikenan ki gaishemin da swt hrt dina kice masa I miss him yayi sauri ya koma don nikam gobe ina hanya ..yawwa sai kin ji ni bye" ta kashe wayar tana murmushi, sadeeq dake tsaye a bakin kofa yayi saurin komawa da baya dama xai shigo falon kenan jin ta ambaci sunan Ruhaimat ne yasa ya dakata da shiga.ckn mota ya xauna yama rasa gane halin da yake ciki "alhmdllh" kadai yake furtawa "I just can't bliv dis.. Ruhaimat itace maini? For all dis while meyasa bai gane hakan bah? Ya Allah nagode maka da ka dawor min da farin ckin rayuwata a lokacin da nake bukata.. Allah nagode maka, oh my Ruhaimat I can't wait to c u" kyakkyawar fuskarta ya fara gani ya hangota ranar kamu last din haduwarsu kenan , lumshe ido yayi yana ta murmushi ji yake tamkar ya xama tsuntsu yaje ya sameta..toh skul take ko ABJ? Yes..meenah xai kira ita xata sanar dashi komai.ya tuna ranar da akayi ruwan sama ta taimaka masa, da kuma zoben hannunta da tace masa zoben Nada matukar muhimmanci a rayuwartA.sai kuma ranar da take fadawa Ibrahim an mata miji inda take cewa shikenan an rabani da mai sona" tabbas Ruhaimat itace asalin wacce yake nema ba sadiya bah.Amma waye kuma sadiya take kira da swt hrt? Kodai saurayin da ya gansu tare ne????? ba komai a sannu zai bincika.haka sadeeq ya kasance ckn farin ciki da walwala bayan ya kira meenah ta gaya masa Ruhaimat ta koma tana skul , murna yake yi har sadiya ta fuskanci halin da yake ciki ta tambayesa yace mata riba suka samu company Shiyasa yake wannan murna. Da yamma ya dauketa ya kaita shopping ya kashe mata kudi sosai sannan suka koma gida, baiyi bacci ba a wannan daren ya kwana yana nafilfilu har asuba ya kwanta.misalin 9am suka gama shirinsu daga nan suka dau hanya ckn motar sadeeq shiyake tuki sadee na xaune a gefe, karfe 1 suka shiga mubi garin gwamna ( Amana state) gida suka wuce bayan sunyi salla sun huta sadeeq ya fada wanka yayi kyau sosai kamar vijay singhania???? ya fito kenan sadiya ta bude baki tana kallonsa "mai sona wannan wanka kuma fah ina xaka?" "Wani friend dina mun Dade bamu hadu bah wurinsa zani" "shine kayi kwalliya haka ga kuma qamshin turare mai rikitarwa" murmushi yayi sannan ya sumbaceta a goshi daga nan ya juya xai fita tayi saurin cewa" tunda mukayi aure ban taba ganinka ckn farin ciki da walwala irin Yau bah y?" Murmushi yayi daga nan yayi ficewarsa.

Kai tsaye adsu ( adamw st uni) ya nufa duk inda ya wuce sai an kurawa motar ido ga tint glass baki wuluk bai tsaya ko ina ba sai bakin girls hostel( ba fa gidan anty sis bah...lols????) ya gyara parking ya fito ???? yan matan dake wajen saura kiris su sume daga inda suke..chaii guy din ya hadu??????.."hello sis taimako nake so pls" cutee da hamee ne tsaye sun kura masa ido, hamee tayi saurin cewa "ba damuwa fadi bukatar ka" ta bashi amsa tana wani fari da ido.."pls ki shiga room 4 a nan Aisha hall kice ana Neman Ruhaimat mami ce ta tura mata sako" nan suka wuce ckn hostel din. _15 mints leta_...ta fito sanye da hijabi batayi aune bah kawai taga mutum ya rungumeta, ckn tsananin tsoro ta daga kanta idanunta suka fada ckn na sadeeq wani lallausan murmushi ya sakar mata tare da cewa "I Lov u Mera Dil..n I rily miss u maini" ido ta kura masa tana ganinsa kamar a mafarki "maini meyasa kika min haka..meyasa xaki sadaukar da soyayya ta y??" Sai ynxu ta tuna cewa ana kallonsu nan ta raba jikinta da nasa, murmushi yake daga nan ya rike hannunta suka wuce ckn motarsa bayan ya bude musu gidan baya suka xauna.duk abunda yake faruwa kan idon wata aMiniyar sadee ne don haka ta xare waya tana Neman Layin sadee????????????????????????



*Reefat ce*????

[3:14PM, 15/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*61*

BY *Reefat yahya*



A ckn mota ya jawota ya kankameta a jikinsa tamkar wani zai kwace masa ita hawaye ne ke fitowa daga ckn idanunta harshensa yasa yana lashewa?????? ya dan sassauta rungumar suna mai fuskantar juna ya hada goshinsa da nata hancinsu na gogan juna yace "meyasa kika min haka my Dil..am not happy serious" a hnkli tace "am sorry kismat bada son raina na aikata hakan bah" daga nan ta kwashe labarin komai ta xayyana masa, murmushi yayi tare da Jan kumatunta yace "u'l Neva change maini..kina nan da halayen nan naki" idanunta ta rufe tana murmushi ya cire fuskarsa bisa nata sannan ya daga habarta yana kare mata kallo.idanunta a rufe ya kura mata ido yace "daz my ril Ruhaimat wancan jabun ce..u r so cute my Dil" hannu tasa ta rufe fuska ckn jin kunya tace "tnk u kismat" murmushi ya bayyana a fuskar tasa ya cigaba da kallonta yana cewa "maini ta kara girma ta kara kyau...uhmmm..sai me kuma? ..yawwa na tuna, ta cika shagwaba " dariya take ta sunkuyar da kai kasa, ya tallabo fuskar suna mai kallon juna yace "do u still Lov me??" Kawar da fuska tayi Tana kallon gefe nan gyara xama tare da daga hannayensa duka biyu ya hadasu waje daya???????? "am so sorry maini..nasan na aikata abubuwa da dama Wanda xai sanya tsanata a ckn xuciyar ki, ki yafemin pls am ..." Ta katse shi ta hanyar saka yatsa a bakinsa "shhhhh..is ok kismat.. Kasan har abada baxan daina sonka bah saboda kai *mai sona* ne ,a kullum ina alfahari da Kai ka koyamin soyayya ..ka koyamin yanda xan soka kasani har abada manta da kai bah..I Lov u sadeeq..I rily Lov u" nan suka rungumi juna sai faman lumshe ido suke...gub...gub...kara sukaji a waje ckn hanxari suka sake juna ta ckn glass na hango sadee rike da wani katon sanda tana faman jibga motar da ita.Allah yasa dai motar mai quality ne da wata akwalar ce da an samu matsala, sadeeq yasa hannu xai bude kofar Ruhaimat tayi saurin rike shi ta marairaice fuska tace "pls kismat kar ka fita xata ji ma ciwo" murmushi yayi ya jawota a jikinsa "don't worry koh my Dil..babu abunda xatamin kawai kishi ne xan mata magana ok" "nikam tsoro nake ji" " kwantar da hankalin ki ok ..I Lov u" peck ya mata a goshi sannan ya saketa daga nan ya bude motar ya fita, ga jama'a nan sun maida hankulansu suna kallon ikon Allah a yayinda wasu ke kokarin kwace sandar suna bata hakuri.."haba sadee meyasa kike Abu tamkar karamar yarinya ne" "munafuki..azzalumi..macuci..mayaudari..da aurenka xaka xo kana Neman wata a waje?? Kuma ka rasa wacce xaka nema sai aminyata kuma matar aure??..Allah ya Isa, ka fitar da ita daga ckn motar nan Yau sai na hallakata" nan jama'a suka fara bin sadeeq da kallon mamaki yace "me kike fada ne sadee?..matata ce fah, pls calm down muje gida mu tattauna" ????"waat...??? Matar ka ?? Dama itace amaryar taka??..ka cuceni ka yaudareni baxan yafe maka bah" nan ta fashe da kuka "sadee pls...let's go home" "bana son ganin ka munafuki kawai..mugu.. Allah ya Isa da auren cin Amana da kamin, ka rasa wacce xaka aura sai kawata?? Allah ya Isa" ran sadeeq ya baci sosai don ganin yanda ta tara masa jama'a. Hakuri ake bashi wasu suna Allah wadai da hali irin na sadiya ya xaayi ta dauko maganr gida taxo tana yadawa akan titi..Allah ya shirya tirr...da mata masu irin wannan halin.sadeeq ya shige motarsa ckn bacin rai ya sa mata wuta daga nan ya fice ya bar makarantar, gudu yake sosai a bakin wani katafaren hotel yayi parking ya fito daki ya kama ya biya kudin sannan ya dawo yaja motarsa xuwa ckn harabar wajen.Ruhaimat na rakube a gefe ya dagata cak ya wuce daki da ita sai kallonsa ake, a bisa gado ya direta sannan ya xauna kusa da ita "meyasa kike kuka..bayan ni ya dace nayi kukan saboda cin mutunci na akayi a bainar jama'a" ta cigaba da kukan nata nan ya jawota ya hau rarrashi dakyar ta share hawayen nata.wayarta ya hau ruri yaya Yusuf ne ta daga suka gaisa nan ya sanar da ita cewa Hajja dada ke son magana da ita, ckin xumudi ta Fara murmushi sadeeq kam se kallonta yake.hira sosai suka yi Hajja tace "ina magidan naki kullum sai boyeshi kike ko muryar sa ban taba ji bah"kafin ta bada amsa sadeeq ya kwace wayar yNa cewa " masoyiyata kina lafiya..Allah ya barmin uwargidata" dariya Hajja Dada tayi tare da cewa "toh maigidan na..dama kana kusa ne" "ina nan ...kinsan kishine da ita Shiyasa bata barina naji muryar nan taki don tasan yafi nata dadin sauraro" haka dai sadeeq ya Dade yana hira da Hajja Dada daga karshe sukayi sallama.



*Reefat ce*??????

[3:16PM, 15/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*62*

BY *Reefat yahya*



La'asar tayi don haka Ruhaimat ta saka hijabinta ta tashi tsaye tana kallon kyakkyawar fuskarsa a hnkli yake sauke numfashi bacci yake ckn kwanciyar hankali, nan ta juya a hnkli ta fice daga dakin tana fitowa ta tare napep tace a sauketa a adsu... Ta shigo dakinsu tare da sallama gaba daya suka juya suna kallonta "lfy kuke min irin wannan kallo haka" rabia ta tashi ta rungumeta tace "Allah sarki Bunky hop kina lfy babu abunda ya tabaki koh..hankalin mu a tashe yake sai jin rumors kawai mukeyi a kanki" murmushi tayi tare da cewa "lfyata kalau babu abunda ya sameni" Ameena ta karasa kusa da ita tace "muna xaune kawai aka zo mana da labari wai sadee tace xata hallakaki..ah ah kina cin amanarta ..waya mutu waya tashi ..ga maganganu dai kala2* ""hmm..kanta ake ji" muneera ta gyara xama tace "don Allah bonky dama mijin Ku daya da sadee Amma baki taba fada mana bah" tabe baki tayi tare da cewa "toh da me hakan xai amfaneku..nifa sadee bata gabana da kun bar maganar ma ya fiye mana amfani" "hmm..Allah shi kyauta Allah ya Baku xaman lfy" "ameen" ta amsa daga nan ta shiga sabgoginta dama Ruhaimat bata son gulma Shiyasa ta kashe maganar.

Kiraye2* sallan magariba ne ya farkar dashi a hnkli ya bude idonsa yana bin dakin da kallo firgigit ya tashi xaune ya duba wayam babu Ruhaimat nan ya tashi ya leka bayi bata ciki , wayarsa ya cire dama meenah ta bashi num ta nan ya buga ckn kankanin lokaci ta daga tare da sallama yace "haba maini..ya xakimin haka, duk kinbi kin dagamin hankali wllhi" a can bangaren ta tace "am sorry kismat gani nayi yamma tayi har magariba ta gabato Shiyasa na tashi na tafi , kuma bana son katse maka bacci daz y ban tasheka bah" "um..um ni dai nayi fushi dake " ya fada ckn shagwaba "eyya fah kismat... Sorry plss" "um..um" "haba mai sona" nan ya kyalkyale da dariya yana jin dadin sunan, a duk lokacin da ta ambaci *mai sona* wani farin ciki ne ke xiyartar xuciyarsa yana matukar son ta kirasa da sunan "ok..my Dil na hakuri but anjima xan zo na daukeki tare xamu kwana a wannan hotel din"???? ta xare ido tace "kwana kuma..?? A'a nikam bana so ka koma gun sadee ka kwana pls, ba girman ka bane kwana a hotel kana magidanci" "nasan da xaman sadee ai nace tare da ke xan kwana koh, Amma shikenan tunda baki so bari naje masallaci ..bye" daga nan ya kashe wayar da alama ransa ya baci da kalaman nata "ya Allah..badai fushi yayi bah" Ameena dake xaune bisa sallaya ta kura mata ido dama su 2 ne kawai a ckn dakin tace "bonky naji abunda kika fada Amma kinsan hakan bai dace ba koh..mijin ki ne fah, me a ciki don ya kama muku hotel haramun ne??, tun bayan aurenku kin taba kasancewa tare da shi?? Wllhi kiwa kanki fada ki cire wannan kunyar taki ki farantawa mijinki idan bahaka bah kina ji kina gani sadee xata rabaki dashi bar ganin cewa yana sonki wllhi sai kinyi da gaske don sadee bata da kunya xata iya yin komai don ta faranta masa, kuma kinsan halinta sarai ki xauna kina wani nokewa kada kiyi using opportunity ki saye xuciyar mijinki ki tsaya jin kunya a kwace miki shi" Ruhaimat tayi shiru tana saurararon meenah daga bisani tace "Allah ni kunya nake ji bansan ya xanyi bah" kwafa Ameena tayi tace "kunya koh?? Ki cigaba Allah ya baki sa'a kiyi ta kwashe xunubai daga karshe a kwace mijin ki huta" daga nan Ameena ta tada kabbara tana salla , Ruhaimat ta tashi tayi alwala ckn mutuwar jiki tayi sallah tana idarwa ta fada wanka bayan ta fito ta saka wata doguwar Riga Mara nauyi sannan ta dauko man shafawa brush toothpaste da duk wani abunda xata bukata ta saka ckn wani handbag , wayarsa ta kira baya dagawa tasan fushi yake don haka ta kalli muneera tace "bonky munee..don Allah kiyi hakuri ki saukeni somwia pls" hararinta tayi tace "ina ne somwiA wajen bashi da suna ne..kawai kice min jarabarki ta tashi xaki fita Neman mijinki" duka ta kai mata ta kauce suna dariya daga nan Muneerah ta dauko makullin motarta suka fice bayan Ruhaimat ta xumbula hijabinta har kasa.

A kofar hotel din Muneerah tayi parking tana tsokanar Ruhaimat wai taxo kwanan gida a haka suka rabu ta wuce ckn hotel din. Yana kwance bisa gado ransa a jagule ya rasa me ke masa dadi yaji yana buga kofa, ya tashi ya bude nan suka hada ido cike da mamaki yake kallonta "maini"! Murmushi tayi tabi gefensa ta wuce ya rufe kofar ya harde hannu a kirji yana kallonta.ta ajiye jaka tare da cire hijabi nan gashin kanta ya xube a gadon baya gown din ya amshi jikinta sosai kamshin turarenta ya gauraye dakin gaba daya. Sadeeq yayi galala yana kallonta yace "wow..u r too hot my pretty" ya karasa bakin gadon ya xauna suna fuskantar juna tare da sakar wa juna murmushi mai kayatarwa "I Lov u maini..I Lov u so much" ?? ya sumbaci hannunta tace "I Lov u more mai sona" ya jawota ya rungumeta yana shakar dadaddan kamshin turarenta mai birkita kwakwalwA.daga nan ya fara Neman bakinta babu bata lokaci ya fara aika mata da sakonnin kiss masu xafi, tun tana nokewa har ta fara maida masa da martani sun Dade suna ckn wannan halin dakyar ta kwace kanta tana maida numfashi. Murmushi yayi yace "u are so sweet Dil..I Lov u more n more" ckn jin kunya ta rufe fuska????????..daga baya kenan..



ya ja mata hanci yace "wannan kunyar taki sai na cireta ai" dariya tayi ta boye fuskarta bisa faffadar kirjinsa.nan yasa hannu ya rungumeta yana shafa gashin kanta yace "kin ci abinci?" Kai ta girgiza masa alamar a'a, ya jawo wata bakar Leda bisa dirowa gasashiyar kaza ce tare da soyeyyen doya da kwai sai kuma maltina guda 2 da coca cola.. Ya gyara xama nan ya fara bata a baki tNa taunawa ckn Jan hankali yana faman lallabata sai xuba masa shagwaba take yi, nan ta tashi tace lallai dole sai ta basa a baki babu gardama ya amince daga nan ta fara bashi suna ci suna xuba soyayyarsu. Bayan sun kammala shi da kansa ya gyara gado yace taxo ta kwanta tace ba ynxu bah, game yakeyi da iPad nasa ta kwantar da kanta bisa kirjinsa yana shan maltina tana kallon yanda yake buga game din.kiran sallan isha akayi nan suka tashi tare sukayi jam'i, daga nan sadeeq ya fada wanka bayan ya fito sun Dan taba hira kadan Ruhaimat ta fara Hamma tace barci xatayi nan ya mata matashi da kirjinsa ya jawo bargo ya rufa mata.a hankali yake bubbuga bayanta dayan hannunsa na bisa kanta yana shafa suman kanta tare da hura mata iska a fuska, ckn kankanin lokaci bacci yayi gaba da ita yana kallon kyakkyawar fuskar tata??????...gauraye go n marry..lolx??????



*yaune da gobe da Jibi kawai gata war haka na my day*????????

*Reefat ce*??????

[3:17PM, 15/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*63*

BY *Reefat yahya*



Da safe ta shirya bayan sun gama brkfast sadeeq ya sauketa a makaranta ta wuce gun lectures daga nan ya koma gidan sadee, a falo ya sameta kwance idanunta a kumbure suke da alama tasha kuka har ta gaji.yayi sallama bata amsa bah a hnkli ya karasa kusa da ita yasa hannu xai tabata tayi saurin fusge hannunta tana hararinsa , murmushi yayi tare da cewa "am sorry pls ki saurareni" kuka ne ya kubce mata tace "babu abunda xaka gayamin sadeeq dama ka shirya aurenta ne don kaci amanata ..shikenan ai burinka ya cika" "am sorry wllhi bahaka bane, baba ne ya hada auren namu" haka dai ya cigaba da lallabata daga karshe ta bada kai bori ya hau.ckn salon soyayyarsa yasa ta mance duk wani bakin ciki da take ciki, yinin ranar tare sukayi a manne da juna hankalin sadee ya kwanta ta kara tabbata cewa Ruhaimat bata gabansa don haka ta sake ranta ta cigaba da nuna masa kulawa. Ruhaimat ko ta yini tana jiran kiransa Amma bata samu bah ta cika tayi fam tace lallai namiji kenan dubi yanda ya nuna mata kulawa a daren jiya Amma sai gashi Yau ya manta da ita yana can tare da uwargidarsa, haka ta yini cike da jin haushinsa har xuwa dare sannan ya kirata taki dagawa har ya katse ya sake kira nan ma bata daga bah a takaice dai 10miss calls taki dagawa. _30 minutes leta_ Tana kwance bisa bonk nata wata yarinya ta shigo tace "ana Neman Ruhaimat a waje" "bata nan" kai tsaye Ruhaimat ta bada amsa, murmushi Ameena tayi tare da cewa "tana nan fitowa " yarinyar ta tafi Ameena ta juya tana kallon Ruhaimat tace "haba kawata har yaushe xaki biyewa son xuciya ki ringa fushi da mijin ki? Idan kina yawan fushi wllhi baxaki ci ribar xama da kishiya bah..tashi kije yana jiranki" jikinta yayi sanyi haka ta tashi ta xura hijabinta ta fice daga dakin. Yana tsaye ya harde hannu bisa kirji yana jingine a jikin motarsa yayi kyau sosai wutar lantarki ta haskaka wajen ga jama'a kowa na sabgarsa, a hnkli take tafiya har ta karasa kusa dashi tare da sallama ya amsa yana kallonta har ckn ido.motar ta bude ta shiga a gidan baya ta xauna ya biyota ya xauna tare da rufe kofar , kamshin turarensa ya mamaye motar ta lumshe ido tare da jingina jikinta bisa kujera .hannu yasa ya jawota ta fada jikinsa yace "fushin me kike yi pretty..am sorry" kukan shagwaba ta fara masa nan hankalinsa ya tashi ya fara rarrashinta a hakan ya samu ya shawo kanta ta daina kukan, harshensa ya xira ckn bakinta ya fara kissing nata nan ya birkita mata kwakwalwa sun sundama ckn kogin masoya.bayan wani tsawon lokaci suka dawo hayyacinsu daga nan suka fara hira irin tasu ta masoya a nan yake shaida mata cewa gobe xai koma yola, kudi masu dumbin yawa ya mika mata ta karba tare da yin godiya dakyar suka rabu tamkar xasu hadiye juna daga nan ya mata sallama ya tafi.washegarin sadeeq ya koma yola bayan ya lallaba sadee ya gargadeta da ta kame kanta kada ta shiga hurumin Ruhaimat, ckn sadee ya shiga wata 8 gashi exams nasu ya gabato cikin kato ne sosai dakyar take iya tafiya kowa na tausaya mata. Kowane weekend sadeeq yana xuwa duban matayen nasa kuma har Yau babu abunda ya shiga tsakaninsa da Ruhaimat, soyayya kam ba'a cewa komai sadee da Ruhaimat kuwa babu mai kula wani.

Haka rayuwa ta kasance har suka fara final year exams nasu karatu suka sa a gaba babu kama hannun yaro, a wannan lokacin ne aka sa ranar auren Ameena da Aliyu bayan ta kammala makaranta ne xaayi bikin nasu. Sun gama exam lafiya daga nan kowane department suka hada party sunyi hotuna kala2* daga karshe suka rabu suna mai kewan juna, ranar da xasu watse sadeeq ne yaxo daukarsu atafau Ruhaimat ta ki amincewa su tafi tare dole ya hakura ya kyaleta ya dauko sadee suka wuce yola Ruhaimat kuwa tare suka tafi da Ameena ckn motar muneerah.gidan anty xee ta kwana don xasu tafi Jada ganin gida, washe gari suka shirya suka tafi ckn xumudi Ruhaimat ta karasa ckn gidan tana kwalawa Hajja Dada kira "Hajja nah..kina ina" Hajja ta fito suka rungumi juna cike da farin cki .sati 2 ta share a gidan iyayenta daga nan ta fara shirye shiryen bikin Ameena, a yola aka daura aure daga nan suka kawota Jada a nan akayi fansa aka watse.Ruhaimat ta fara shirin komawa gyaran jiki aka sake mata ta kara kyau sosai gobe ne xata je yola daga can xata bi jirgi xuwa Abuja, tayi kwalliya da yamma tana xaune a falon Hajja Dada tana chat ..kamar a mafarki taji muryar sadeeq ckn sauri ta daga kanta carab! Idanunsa suka fada ckn nata, yusuf na gaba yana biye dashi a baya dakyar ta saita kanta ta amsa sallamar.ckn falon suka karasa nan ta tashi ta kira Hajja Dada tare suka fito Hajja na faman washe baki "Yau maigidan nawa ne a falona..lale maraba da xuwa" ya amsa yana murmushi Yusuf yace "ki kawo masa ruwa man Ruhaimat" ckn jin kunya ta tashi bangaren umma ta wuce ta debo lemuka da ruwa mai sanyi sannan ta koma bangaren Hajja.Yusuf ya tashi ya fice hira sosai sadeeq yake da Hajja tamkar sun Dade da sanin juna, Ruhaimat dai ta xauna tana kallonsu a takaice dai sadeeq ya kwana a gidan a yayinda Ruhaimat ta karasa shirinta don da safe xasu tafi.



*MAI SONA*????

*64*

BY *Reefat yahya*



Misalin 7am suka bar kofar gidan su Ruhaimat sadeeq ke tuki tana xaune a gefensa babu Wanda yayi magana har sunyi nisa ya juya yana kallonta "wato baki yi missing dina ba koh" kayataccen murmushi tayi tare da cewa "kalli hanya pls" nan ya sake siteri ya yana kallonta "pls mai sona ka daina wasa da mota don Allah concentrate pls" beyi magana bah hasali ma kwanciyarsa yayi a jikin kujera Ruhaimat kam tsoro ya kamata ta marairaice "don Allah ka daina irin wannan wasan pls.." "Oho ba sai mu mutu tare bah tunda baki sona" "haba yaushe yace bana son ka" "gashi kuwa bakiyi missing dina bah..wen last kika.." Bai karasa ba tayi ihu don ganin wani trailer ya doso hanya nan ta kulle ido, murmushi yake sannan ya Dora hannunsa bisa siterin ya cigaba da tuki yana dariya yace "matsoraciya kawai..sai shagwaba da rigima kika iya ga kuma kishin tsiya Amma tsoro kamar farar kura" a hnkli ta bude ido ganin yana tuki yasa ta murguda masa baki tace "ehh..din ina ruwan mutum dani" nan ko ya sake siterin tayi saurin kwantar da kanta bisa kafadarsa idanunta a kulle tace "kayi hakuri don Allah.. Wllhi na daina baxan kara bah" murmushi yayi sannan yasa hannu ya cigaba da tuki ya kara wuta sai gudu yake.har a wannan lokacin kanta na bisa kafadarsa haka suka cigaba da tafiya bata San lokacin da bacci yayi awon gaba da ita bah, dai2* welcome to yola ta bude ido tare da daga kanta tana mamakin baccin da tayi har na 2hrs haka "wai...Ashe nayi bacci fah" ta fada tare da yin mika "ba dole bah..yarinya kinyi kewar mijin ki ba sai kin bude baki kin fada bah" murguda baki take tana hararinsa tace " ni nace nayi kewarka ne" "no nid to say dat madam..gashi daga jin soft skin kawai sai bacci, c'mon just say it out ban son pretending" "anki a fada din" dariya yake mata daga nan suka dau hanyar airport sai kuma ya juya yana kallonta yace "my dil ko xamu je kiga gidana sannan Ku gaisa da sadee ne" fuskarta ta kawar tana kallon window tace "sai wani lokaci" murmushi yayi tare da cewa "dil kishi koh" guntun tsaki ta ja tana magana ciki2* tace "har ta isa nayi kishi da ita ne" "wat..me kike cewa " " ni bance komai bah" daga babu Wanda ya sake magana a cknsu har suka kai airport din.bayan sun gama duk abunda ya dace suyi suna xaune suna jiran lokacin da xaa kirasu, wani mutum ne ya karasa inda suke ya risina ckn girmamawa ya gaidasu sadeeq yace "malam idi ka karaso" "ehh ranka ya Dade kayi hakuri bansamu xuwa akan lokaci bah" "ahh babu komai wllhi nagode da ka zo ynxun ma" daga nan ya cire makullin mota tare da kudade ya mika masa yace "gashi nan idan na sauka xan kira" "toh..yallabai Allah ya tsare" "ameen nagode" daga nan mutumin ya juya ya tafi.Ruhaimat ta juya tana kallonsa cike da mamaki gira ya daga mata "yan mata yadai" "dama tare xamu tafi?" "Oh..so kike na bar ki ke kadai mutane suyi ta kallon wannan kyakkyawar fuskar taki" ckn gatse tace "da ka fada min da wuri ai ina da nikabi sai na sanya koh" wani kallo ya mata daga nan ya jawo hannunta suka wuce don fasinjoji sun fara shiga, a ckn jirgin ma tana kwance a kafadarsa sai xuba shagwaba take yana faman ririta ta.sun sauka lfy driver ne yaje daukarsu daga nan suka wuce gida a makale da juna.

Bayan kwana 2 da xuwansu Ruhaimat tana xaune a falon mami tana kallon cartoon din *the 99* sadeeq ya shigo ya xauna kusa da ita yana kallon TV yace "me wannan?..dallah ki cire wannan abun " baki ta tura tace "ba kallo xakayi ba ni ka kyaleni na kalli abunda raina ke so" tsaki yaja yace "ynxu me amfanin kallon wannan abun don Allah" "ehh ..din shi nake son kallo" "pls ki canza mana xuwa aljaxeera sport pls" "um..umm ni wannan nake so" "bani remote din toh" "akan wane dalili" nan suka fara guje2* a ckn falon sadeeq yana son kwace remote ita ko taki ta bayar , baba ya shigo da sallama murmushi yayi yace "toh kajin mami an fara kenan" Ruhaimat ta turo baki tace "baba kace masa ya kyaleni nayi kallo nah" "cartoon take kallo fah baba " murmushi yayi yace "ni baxan iya raba fadan naku bah Ku bari idan justice zainab ta fito sai ta raba gardama" "wai hayaniyar me nake ji haka "mami ce take wannan maganar a yayinda ta karasa ckn falon, Ruhaimat na ganinta ta koma kusa da ita cike da shagwaba tace "yawwa mami na gara da Allah yasa kika fito ynxu..kin ganshi nan ya hanani kallon cartoon" "waya isa ya hanaki dota.. Falon mami ne fah" hannunta mami ta ja suka koma bisa kujera tana kallon sadeeq ta galla masa harara tace "idan kana son kallon news ka tafi dakinka mana..kazo kana takurawa er mutane" ya shagwabe fuska yace "Allah mami kin daina sona" tabe baki tayi sannan ta maida hankali gun TV , Ruhaimat ko tana kwance ta Dora kanta bisa cinyar mami tana kallo.baba dai sai dariya yake Sam..baya gajiya da kallon dramar tasu , sadeeq yace "uhmm..dama ina da magana" gaba daya sun juya suna kallonsa ya tashi ya koma kusa da baba yace "baba nagode maka Allah ya saka maka da gidan aljanna..Allah ya kara maka lafiya da tsahon rai..Allah ya tsareka da sharrin mutum da aljan" "amin..Amma irin wannan adua haka son" murmushi yayi yace "ina alfaharin kasancewa 'da a gareku ..mami baba nagode muku da duk irin so da kulawar da kuke nuna min..nagode Allah nagode maka baba da ka auramin macen da na Dade ina mafarkin samu, nagode da ka auramin Ruhaimat maini" cike da mamaki suke kallonsa mami tace "ban fahimceka bah" murmushi yake nan yace mata "mami kin tuna maini da nake yawan Baku labarinta..Ruhaimat ce " baba yace "wancan matar da aura kuma wacece? Bayan kai kace mana itace yarinyar da kake nema" nan sadeeq ya fede musu daga biri har wutsiya sun jinjina lamarin sosai mami tace"lallai hakika Allah shine mai yin yanda yaso kuma matar mutum kabarinsa" baba ya amsa da cewa "wannan haka yake..nidai fatana Ku xauna lfy Allah ya muku albarka" "amin baba" sadeeq ya Sosa kai yace "mami yaushe xaki bani ita mu koma yola tare" dariya sukayi mami tace "dama bana son ka wulakanta ta Shiyasa na hana amma ynxu tunda na gane itace muradin ranka, na amince Ku tafi tare Amma baxata xauna da kishiya gida daya bah" godiya ya dinga mata fuskarsa dauke da murmushi Ruhaimat ko kunya ce ta kamata ta tashi da gudu tabar falon suna mata dariya babu kunya sadeeq ya Mara mata baya, mami ta tabe baki tace "oh..wannan yaron bashi da kunya" baba yace " haba ai yayi kokari man..tun yaushe yake fama dake kika ki amincewa" dariya mami tayi tace "Allah ya basu xaman lfy" "amin" ya amsa mata.



*MAI SONA*????

*65*

BY *Reefat yahya*



?????????????? _hapy buffday to me in advance.. Fans gobe akwai cin rice???? ..shinkafa da dadi rengem?? rengemgem????_*Lov u all*



Kwance take bisa gado ta rufe fuska da tafin hannu sadeeq ya bude kofar a hnkli ya shigo kallonta yake yi nan ta kulle ido tana mai wani murmushi mai kayatarwa "kismat wai kunyata kike ji" batayi magana bah ya karasa xuwa gadon ya xauna kusa da ita tare da jawota jikinsa "I Lov u Ruhaimat.. I rily Lov u..son da nake miki ya wuce misali , pls ki bani hadin kai mu gudanar da rayuwarmu ckn so da kaunar juna..bana son wannan kunyan pls" a hnkli ta daga ido suna kallon juna nan ta fara masa wani irin kallo mai rikitarwa gaba daya ya rude ya rasa me xaiyi kawai ya rungumeta a jiki , kiran sallan magrib akayi don haka ya raba jikinsa da nata daga nan ya fada bayi yayi alwala ya fito ya wuce masallaci.da dare ta gagara fita cin abinci kunya take ji har daki mami ta kai mata abincin cike da kunya ta karba tare da yin godiya, a bakin kofa mami taci karo da sadeeq murmushi ya sakar mata daga nan tayi ficewarta sadeeq kuwa ya karasa ckn dakin "maini me ya hanaki fita cin abinci" ta tura baki ckn shagwaba tace "ba kai ne bah" "ni kuma?..me nayi toh" "kana Sani jin kunya pls ka daina" dariya yayi yace "ai kunya ynxu xa'a fara yarinya" ta fara bubbuga kafa cike da shagwaba ya ja kumatunta yace "wannan shagwabar taki idan kinxo labour bansan ya xamuyi bah" ?? ta xare ido tace "labour??.. Toh ni din a nawa nake da xan haihu? Gskiya am too young for dat" "aw..rily" "uhum..hakane mana" ta gyada kai dariyar mugunta yake mata yace "ok my pretty Allah ya rayamin ke" "amin kismat" daga nan ta xuba musu abinci a filet tare suka ci suna hira cike da nuna wa juna kulawa har suka kammalla daga nan Ruhaimat ta fada wanka.tana can kwance ckn bahon wanka Wanda kamshin bath tube ya cika toilet din ya mamaye ko ina idanunta a lumshe suke , a hnkli sadeeq ya tura kofar ya shigo daure da wani Dan karamin towel motsin da taji yasa ta saurin bude idanunta nan suka fada ckn nasa tayi saurin kullesu tace "don Allah kismat ka fita pls" dariya yayi ganin tana kare kirjinta da hannu yace "wanka zaki min Yau" ta marairaice fuska "pls ka bari mana kasan babu kyau mutum yana magana a ckn bayi" "oho..ni nace kiyi magana ne" bai jira amsar ta ba ya jefa towel nasa a gefe sannan ya fada ckn bahon, Ta sake kara nan yayi saurin tura bakinsa ckn nata wani shu'umin kiss yake mata gaba daya ta fita hayyacinta..sun share 10mins suna Abu guda daga karshe ya xare bakinsa yana sauke numfashi tare da lumshe ido, a hnkli ta fara masa kukan nata mai daga masa hnkli ya jawota a jiki ya fara rarrashi dakyar ta daina kukan daga nan ya dauko soson

Wankanta ya fara goga mata jiki.kulle ido tayi wani irin Abu take ji yana yawo har tsakiyar kwakwalwarta kai sadeeq shu'umi ne ckn wani salo yake goga jikin nata da yaxo dai2* kirjinta yayi jugum ya kura musu ido ???? ya kasa aiwatar da komai, jin shirun yayi yawa ne yasa ta bude idanunta ganin inda yake kallo tayi saurin karesu da hannu duka ta kai masa ya kauce yana dariya nan ta sake shower ruwa yana xuba a Kansu ta wanke jikinta sannan ta kashe shower din don sadeeq baya so.batabi ta kansa bah ta dauki towel tayi ficewarta yana nan tsaye tamkar an dasa shi wata kasala yake ji dakyar ya samu yayi wanakan sama2* Sannan ya fito, sanye take ckn wata nytee mai daukar hankali Rabin kirjinta duk a waje suke rigar iya cinya ta tsaya gata shara2* tana xaune gaban dressing mirror.turare take fesawa nan suka hada ido ckn mirror harara ta galla masa ya karasa tare da rungumarta ta baya suna kallon juna ta ckn madubin murmushi yake mata ta marairaice tace "dariya kake min koh..bayan ka gama kallon jikina" kwantar da kansa yayi bisa kafadarta yace "idan ban kalli jikin ki bah jikin wa xan kalla..um.. idan kina son ramawa ba shikenan bah" nan ya sake towel din dake daure bisa kugun sa Ruhaimat tayi saurin kulle ido tace "Mara kunya kawai.." "Ehh..na yarda, idan kin isa kiyi mu gani" dariya yake ya dauke towel dinsa ya fice daga dakin.ta gama shirinta tsab wani mint ta jefa a bakinta sai kamshi ke tashi gado ta fada bayan ta jera adu'ointa ta kwanta tare da rufawa da bargo, ya shigo dakin ckn shigar vest n boxers broad chest nasa sun bayyana yayi kyau sosai ga kamshin turarensa da ya gauraye dakin.Ruhaimat bata San ta kura masa ido bah sai da taji saukar hannunsa bisa fuskar ta yana shafa kumatunta..firgigit! ta dawo hayyacinta sun kurawa juna ido babu ko keftawa dakyar ta cire nata a hnkli ta furta "kayi kyau..let's sleep" murmushi yake mata yace "kin fini kyau my Dil..i Lov u so much" "Lov u more muah.." Peck ta masa a goshi yace "a'a saura nan" ya fada yana taba lebensa, ta rufe fuska ckn jin kunya ya marairaice yace "Allah sai kin min..baki taba kissing dina bah, ni nasan baki sona" "haba kismat ya kake irin wannan magana" ya tura baki yace "toh am waiting" haka ta Dora bakinta bisa nasa sannan ta xira harshenta , wani xaxxafan kiss ta aika masa har yayi mamakin kwarewarta..daga nan kuma labari ya canza sadeeq ya birkice gaba daya nan ya fara romancing nata.a takaice dai shi ya fara saninta a wannan Daren ya maidata cikakkiyar mace, tasha sambatu ba kadan bah sai kuka take bayan ya dawo ckn hayyacinsa ne ya fara aikin rarrashi..





*MAI SONA*????

*66*

BY *Reefat yahya*



_2moro is mah birthday insha Allah_??????????????????



Da safe ya taimaka mata ta gyara jikinta bayan tayi salla bacci suka koma yana rungume da ita har bacci yayi gaba dasu.misalin 10:30 ya bude ido nan ya wuce dakinsa yayi wanka ya shirya sannan ya dawo ya sameta har ta shirya tana xaune a gaban dressing mirror atamfa ce dinkin doguwar Riga matayi kwalliya bah mai take shafawa "my Dil kin tashi lfy" ta sunkuyar da kanta ckn jin kunya tace "morning" "morning pretty Nah ya gajiya" harara ta galla masa nan ya fashe da wani shu'umin dariya yace "u knw wat..u are so swt I rily enjoy ur company tnx a lot Allah ya miki albarka Allah ya barmin ke har karshen rayuwata..I Lov u maini" murmushi take bayan ta gama shafa man ta dauko turaruka daban2* ta fesa daga nan ta tashi xata wuce wani jiri ne ke debar ta ckn hanxari ta koma ta xauna "lfy pretty" tana kallonsa tamkar xatayi kuka tace "jiri nake ji" "eyya sorie my pretty taho nan ki kwanta bari na kawo miki abin da xaki ci" nan ya jawota ya kwantar bisa gado daga nan ya fice ya bar dakin.bayan kankanin lokaci ya shigo tare da mami ta karasa kusa da Ruhaimat "sorry dota ya jikin naki" a hnkli ta amsa "da sauki mami..ina kwana" "lfy alhmdllh ina ne ke miki ciwo" ckn jin kunya tace "babu" "ya xaki ce babu bayan ya gayamin kin kasa tafiya" "mami jiri ne fah babu wani Abu" ta fada a yayinda take hararin sadeeq yana xaune ya kura mata ido sai faman murmushi yake, mami ta hada mata tea ta bata ta shanye sannan ta ci abinci daga nan ta fice ta bar musu dakin don ta lura da halin da suke ciki.kamar jira take mami na fita ta fara masa bala'i wai akan me xe sanar da mami halin da take ciki, murmushi yake ya dawo kusa da ita.haka suka kasance ckn nunawa juna so da kulawa bayan kwana 2 Ruhaimat ta warke sumul a wannan ranar sadeeq ya dauketa suka fita yawo basu dawo gida ba har dare daga nan kuma ta shirya musu kayan su don jirgin safe xasu bi xuwa yola.



***** imran ne xaune a gaban iyayensa Alh sultan yace "kasan ina son farin ckn ka a ko wane lokaci don haka idan har kasan baka son wannan auren ka gaya min, zanyi magana dashi mahaifin yarinyar " shiru ya xiyarci falon imran yana tunani..yasan dai ba son yasmeen yake yi bah, Amma halayenta ne abun dubawa ..Sam bata ckn tsarin matan da yake so, Amma idan yaki amincewa ai bai musu adalci bah..kuma ai bashi da wata budurwa tun bayan auren Ruhaimat bai sake son wata mace a duniya bah.."kayi shiru boy" muryar mahaifinsa ne ya dawo dashi daga tunanin da yake "dady na amince " "alhmdllh Allah ya maka albarka nagode tashi kaje idan mun sanya rana xan sanar da kai" ckn sanyin jiki ya tashi ya koma bangaren sa, Momi ce ta bisa da ido tana matukar tausayawa Dan nata don tasan halin da yake ciki.dady yayi magana da mahaifin yasmeen nan suka sa rana wata 1 kacal, yasmeen kam murna take don burinta ya cika tana matukar kaunar imran ba karamin sonsa take bah a haka ta fara shirye shiryen biki. A can gidan su imran ma hakan ta kasance sai shiri suke yi dady ya gyara masa gida Momi kuwa tana fama da hada lefe da siyan anko na biki.



*** dankareren gida na gani na fada nan Ruhaimat ta tare a nan yola gidan ya hadu ba kadan bah..kayan more Rayuwa babu abunda babu a ciki har naurorin motsa jiki akwai su ga filin shakatawa ga kuma swimming pool gidan sai kace turai, masu gadi 3 tare da matansu an ware musu bangare daban matan ne ke share gidan a yayinda masu gadin su suke gadi ..wanke mota ..bawa flowers ruwa da kuma guga.anty maryam da anty Xee tare da meenah su suka taimaka mata suka kimtsa gidan ko ina yayi fes sai qamshi ke tashi..tare suka yini har dare driver ya sauke su gida.tayi wanka ta shirya ckn wata sleeveless gown mai shegen kyau ga adon stones a gaban rigar ta baxa gashinta a kafada ga yan kunne fashion sai daukar ido suke tayi kyau ba kadan bah, kunun Aya take sha a yaynda idanunta na kan TV tana kallon wani Indian film ..ya shigo falon tare da sallama bata ji shigowarsa bah ya karasa kusa da ita qamshin turarensa ne yasa ta dago kanta nan suka hada ido, ajiye cup din tayi ta rungumesa sai kuma ta tura baki tace "ba ka tafi gun matarka ka barni da kewarka bah" dariya yake mata yace "oh..mata kishi, dsame tin sadee take fada..wai ya kuke so nayi da rayuwata" "shikenan sai ka koma wajenta ai" daga nan ta raba jikinta da nasa wai fushi take "am sorry pretty u know I Lov u" hawayene ya cika idanunta yayi saurin jawota jikinsa yana shafa fuskarta a hnkli yana cewa "pls bana son ganin hawayen ki kiyi hakuri plss..haba maini kinsan duk duniya babu macen da nake so sama dake, kuma rashinki ne yasa na auro wata ckn rashin Sani da kuma kaddara daga ubangiji..so ki kwantar da hankalin ki ke kadai nake so ok..." Haka ya cigaba da lallaba ta dakyar ya shawo kanta daga nan ya wuce dakinsa ya fada wanka ta taimaka masa ya shirya daga nan suka wuce dinning ta xuba masa abinci yana ci tana masa hira, yaci abincin sosai yana shan kunun ayar yana xuba santi yace "aw..dazu ina son na fada miki cewa kinyi kyau Amma rigimar yasa na manta" ta shagwabe fuska tace "ni fah bana rigima" "hmm..ke koh..idan ina tare dake kullum sai kin birkita min lissafi da wannan rigimar taki" bayan ya gama daga nan suka koma falo yana kallon news tana kwance kanta bisa cinyarsa yana wasa da suman kanta " my Dil!" "Na'am kismat" "ina xa kiyi service" " duk inda suka tura ni" "a'a ba duka bah..ki xabi inda kike so xan nema miki" "ko ina ma matukar baxakayi nisa dani bah " murmushi yayi yace "daz my pretty" peck ya mata a goshi yace "I Lov u" ya kara wani saman hancinta yace "I want u" sai kuma Dora bakinsa saman nata nan suka fara kissing juna tamkar xasu cinye juna... Karar wayarsa ce ya katse Suda dakyar yasa hannu ya daga wayar sadee ce nan ya daga "hello sadiya" kuka ta fashe masa tana cewa "wayyo xan mutu don Allah kazo kada na mutu ban ganka bah..ina son ganinka kusa dani" duff ta kashe wayar hankalin sadeeq ya tashi ya juya yana kallon Ruhaimat "sadiya ce..ko haihuwar ce I don't knw cos wannan month nata ne" ya taashi ckn rawar jiki ya dauki makullin mota yace "sai na dawo" ckn sanyin murya tace " Allah ya bata lfy..takkia" daga nan sadeeq ya juya ya fita tabi bayansa da kallo can kasan xuciyarta kuwa wani zafin kishine ke addabarta gani take tamkar cin xarafi ne don tasan halin sadee tasan abunda xata iya aikata...



*MAI SONA*????

*67*

BY *Reefat yahya*



~an imaginary Lov story~



*godiya mai tarin yawa gareku masoyana tnx for d birthday wishes..Lov u all*???



Zaune ya tarar da ita bisa kujera ta dora kafa daya bisa daya tasha makeup tayi shiga ckn wata arniyar nyt wear se zabga kamshi take ..sadeeq ya ja turus ya tsaya yana kallonta cike da jin haushi yace "ynxu kin kyauta kenan?.. Kinsan halin rudani da na shiga?..meyasa xaki min haka sadiya" murmushi take ta tashi ta rungumesa iska take hura masa a kunne sannan ta fara magana ckn salon yaudara "sorry swt hrt na daga maka hankali koh..nayi missing naka Shiyasa nabi wannan hanyar don kasancewa tare da kai" tsaki yaja ya raba jikinsa da nata yace "amma de kinsan gun Ruhaimat xan kwana koh" ta hada rai tace "wannan wane irin wulakanci ne haka..tare kuka dawo fah, kwana nawa kuka yi a can" nan ta fara kukan ckn kissa sadeeq ya runtse ido yace "ohh..mata 2 wahala" daga nan ya fara rarrashinta ya jawota jikinsa ya rungumeta..

***da safe misalin 11 Ruhaimat ta chaba ado tana xaune a falon sama sai duba agogo take ta cika tayi fam ..gaba daya haushinsu take ji tun jiya tana kiran layinsa baya dagawa , yayi parking ya fito ckn kasaita yasha farar shadda galila yayi kyau sosai ya duba dayan falon bata ciki don haka ya haura xuwa dayan falon..ya shigo tare da sallama can cki2* ta amsa masa daga bisani tace "ina kwana" murmushi yayi ya karasa kusa da ita hannunta ya rike yana murxawa "ya kika tashi my Dil..u luk gorgeous" ckn xuciyarta tace "munafuki kawai..xaka ji dashi ai" harara take carab suka hada ido tayi saurin dauke kai "harara ta kike maini" ta kauda kai gefe bata ce komai bah "am sorry ok..nasan fushin da kike duk bai.." Hannu da daga masa tare da cewa "akan me xanyi fushi?..don ka kwana gidan matar ka?" Shiru yayi yana kallonta..Ruhaimat akwai xafin kishi koda yake ba laifinta bane duk masu suna Aisha haka suke????? amma fa ba kishin hauka bah..matured kishi????????a hnkli ta tashi ta fara tafiya "ina zaki je" "abinci xan dauko maka" "amm..da kin barshi xuwa anjima " hawaye ne suka taru a idanunta ckn hanxari ya karasa inda take "haba maini..meyasa kike da saurin kuka ne, kin Faye shagwaba wllhi Abu kadan sai ki fara kuka...nidai Hajja ta hadani da aiki wllhi, sorry toh muje ki bani a baki ok" yana wani lallabata sai tirjewa take daga karshe ya dagata cak! Bai direta ko ina bah sai bisa dinning table.sai ririta ta yake a haka suka ci abincin shi yake bata a baki har suka gama yace "my Dil xan wuce office, batun kwana kuma na raba muku 2- 2days is ok ryt?" ta marairaice tace "ynxu duk girman gidan nan ni kadai xan xauna a ciki" nan ya jawota ya Dora kanta bisa kirjinsa yace " sorry pretty Nah hakuri xakiyi..ni kaina bana son kiyi nisa dani kawai ya xama dole ne" ta turo baki tace " nikam tafiya xanyi gidan anty Xee sai ranar girki na sannan na dawo" dariya yayi yana kallonta yace " oh..pretty rigima, yi hakuri ki xauna gidan mijin ki ok" "um..um nikam.." Bata karasa ba ya tura bakinsa ckn nata suka fara kissing din juna dakyar suka rabu ya tafi office cike da kewar ta.

*** _5days leta_...sadiya ta haifi baby girl kyakkyawa mai kama da sadeeq Amma tasha drips kam taji jiki sosai dakyar ta samu sauki aka sallamesu suka koma gida, Ruhaimat taje dubata tare da mata barka kallon banxa suka mata taso daukar yarinya Amma Sam sadiya taki amincewa..abun ya mata xafi ba kadan bah haka ta tashi ta koma gida cike da bacin rai don Ruhaimat akwaita da son yara kanana.haka suka kasance sadeeq ya dawo gidanta gaba daya safe da yamma yake xuwa gidan sadiya don duba lafiyarsu, kullum yana makale da Ruhaimat suna xuba soyayya son ransu.ranar suna yarinya taci sunan mami wato zainab baba da mami sunzo daga Abuja, a gidan mami aka hada kayan suna su Ruhaimat ne a gaba ga kuma meenah amarya sai sauran dangi anty maryam da anty Xee ma duk sunzo.bayan azahar aka kawo motoci suka kwashe mutane xuwa gidan suna wato can gidan sadiya, maijego tayi kyau xagaye take da kawayenta en abi yarima asha kida sai hira suke suna ihu da shewa?????? aikuwa ganin kwalliyar Ruhaimat yasa kowacce ta raina kanta har da ita sadee tasha jinin jikinta, nan aka gabatar da kayan uba da na dangi..wata akwati mai Karen kyau aka budeta super wax 2Holland 2 swiss lace 1 sai kayan jarirai kala 10 da sauran tarkace irin su pant..bbypowder..bbysoap da sauransu kayan sun hadu kowa ya baxa ear don jin daga ina kayan suka fito , meenah tayi gyaran murya tace" ga kayan step mom nata wato Ruhaimat"???? ba sadee kadai bah duk jama'an dake wajen sunyi mamaki..jikin sadee yayi sanyi dakyar ta bude baki tayi godiya Ruhaimat dai ko kallonsu bata yi bah hasali ma chat take da masoyin nata kowa sai kallonta ake.



*Reefat ce*????????

[4:56PM, 18/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*68*

BY *Reefat yahya*



*an imaginary Lov story*



Bayan suna da sati 2 akayi bikin imran tare da amaryarsa yasmeen ango dai daurewa kawai yake Amma fuskarsa babu alamar walwala amaryar ce ke shige masa ita kam fuska kamar gonar auduga murna take Yau burinta ya cika, a wajen dinner ne suka hadu da Ruhaimat yayi saurin dauke kai da yake har Yau Ruhaimat bata San cewa ya fada sonta bah tare suke da sadeeq sunyi kyau sosai duk inda suka wuce sai kallonsu ake sun karasa gun ango da amarya don tayasu murna.fuskar Ruhaimat dauke da murmushi tayi wa yasmeen magana harara ta galla mata ba tare da ta amsa bah, bata damu bah don haka ta juya gun imran "dosti congrats Allah ya bada xaman lfy" dakyar ya amsa da "ameen " ba tare da ya daga ido ya kalleta bah taja bakinta tayi shiru a haka aka gama program kowa ya kama gabansa.

****kwanci tashi ba wuya gun Allah..result din su Ruhaimat ya fito ta fita da sakamako mai kyau an fitar da list din nysc sunanta na ckn first batch tsabanin sadee , wani kishi ne ya turnuketa tana jin haushin Ruhaimat.. A nan yola ta fara serving ckn kwanciyar hankali tayi bulbul da ita ta kara kyau ba kadan bah a wannan lokacin ne anty maryam ta haifi danta namiji a jada akayi suna inda Ruhaimat ta taka muhimmiyar rawa kowa na alfahari da ita, bayan suna ta kara kwana 2 sannan sadeeq yaje ya dauketa suka dawo yola.sadiya tayi jiki sosai ga jaririyarta wacce suke kira da Mimi ita ma bulbul gwanin sha'awa yarinyar sai kara kyau take kamanninta da na sadeeq sai kara bayyanowa yake.ynxu wata 5 take dashi Amma tayi jiki xaka dauka cewa tayi shekara 1 da rabi , Ruhaimat na matukar kaunarta Amma Sam sadiya bata barinta ta rike yarinyar tun bayan suna kafa har 5 tana xuwa Amma ko sau daya bata samu damar daga ta bah.wata rana idan ta koma gida takanyi kuka Amma bata taba nunawa sadeeq komai bah gashi ita har ynxu shiru babu ciki ba alamarsa, idan tayi magana sadeeq ne ke nuna mata komai lokaci ne yana matukar kyautata mata yana bata kulawa fiye da komai a rayuwarsa.Yau weekend tana kitchen tana hada musu breakfast daga ita sai wata er Riga mai guntun hannu da kuma bone Short ta tufke gashin kanta a baya ta gama shirya komai tana yanka fruits ne don al'adar sadeeq kenan ko wace safiya sai ya sha fruit salad..rungumarta yayi ta baya yana shakar daddadan qamshin turarenta hannunsa xagaye da kugunta "morning my Dil..kina ta aiki ke kadai baxaki tasheni na tayaki bah" murmushi tayi tace "nasan ka gaji daz y na kyaleka ka huta..hw was ur nyt" "uhmm...it was splendid ,wit u by mah side I don't have any prblm" "daz grt"



ya fara shinshinata kamar wani tsohon maye???? tace "haba kismat..wuka ce a hannuna fah" "I need u Dil.." Ta turo baki ckn shagwaba tace "um..kana ganin aikin da nake" peck ya mata a wuya yace "gskiya ki bar aikin nan muje..am hungry" "toh ba ga abinci a nan bah" "ni ba wannan nake bukata bah..kingane me nake nufi ai" dariya tayi ta ajiye wukar ta karasa kusa da sink tana wanke hannunta cak! Ya dagata suka fita daga kitchen din tun a nana ya fara kissing nata dakyar yake tafiya yaga baxai iya xuwan daki da ita bah don haka ya shimfideta bisa kafet din falon , tamkar xasu hadiye junansu nan ya bude buttons din rigarta suka cigaba da abunda suke dai2* nan suka jiyo door bell tsaki sadeeq yaja dole ya tashi a wahale maballalan rigansa duk a bude ga kirjinsa nan a waje ya karasa bakin kofar yana cewa "waye " ya bude kofa suka hada ido da sadee tana tsaye ga Mimi nan rungume a da ita "lfy sadee dis early morning" harara ta galla masa tace " 10am kake cewa early..bani hanya dallah ni xiyara nazo" "da izinin wa" ta tabe baki tace "au..nan dinma sai na nemi ixini ne? Gani nayi da nan da can duk dayane" daga nan tasa kai tayi shigewarta ya kulle kofar tare da bin bayanta yana jin haushinta..turus! ta ja ta tsaya ganin kayan dake jikin Ruhaimat kuma ga nan kirjinta rabi duk a waje, ta maida dubanta gun sadeeq daga nan tsaki taja tace "jarababbu sai aje ayi wanka ai" murmushi Ruhaimat tayi tace "barka da xuwa maman Mimi..sorry bamuyi expecting bako a wannan lokacin bah Shiyasa kika samemu haka" nan ta tashi tana kallon sadeeq tace "kismat muje na ma wanka koh" "ok my Dil let's go" ta kwanta a jikinsa ya dagata tamkar karamar yarinya suka haura saman bene sadee ta bude baki da hanci tana kallonsu.bayan tafiyarsu ne ta dawo hankalinta tana bin gidan da ido tabbas ynxu ne ta yarda da abunda ake gaya mata na cewa gidan Ruhaimat yafi nata nesa ba kusa bah dama abunda taxo gani kenan... Lallai yarinyar nan irin wannan dankareren gida haka? Dole ta tashi tsaye tayi wani Abu idan bahaka bah Ruhaimat xata rabata da sadeeq..anya bokan nan yayi aikin da na sashi kenan?????? dole ta koma gun boka.haka dai ta cigaba da tunani har suka fito sunyi kyau sosai daga nan Ruhaimat ta shirya abinci bisa table, Mimi na hannun babanta yana mata wasa Ruhaimat ta xuba musu abinci sadee kam sai kallonta take..abinci kala 5 ne pancakes awara fish rolls chips da fried indomie da kwai sai tea da kuma fruit salad. Sadeeq yasa spoon ya deba fruit salad xai kai bakinsa Ruhaimat ta rike hannun tace "hot first" murmushi yayi daga nan ta tura masa filet din indomie da kwai, da zafinsa haka yake ci sadee na kallonsu tana mai jin haushi. Bayan azahar ta bar gidan Mimi tasha kyaututuka daga wajen Ruhaimat, gidansu ta nufa dama da motarta taxo bayan ta ajiye Mimi gun innarta tace xata je unguwa daga nan ta fita.gudu take sosai xuciyarta na tafarfasa cike take da haushin Ruhaimat burinta kawai taje gun boka a raba Ruhaimat da sadeeq rabuwa ta har abada..wata trailer ce sukayi karo ba tare da saninta bah don hankalinta baya kan hanya, motar sadee ta nausa ckn daji a nan driver yaja birki..jama'a sukayi caa..suna nanata "innalillah??????



*Reefat ce*????????

[11:38PM, 19/12/2016] ?+234 703 007 7024?: ???? *MAI SONA*????

*70*

BY *Reefat yahya*



~an imaginary Lov story~



*Lov u all ..happy reading*??? _Reefat tana sonku_??????



Bayan kwana 2 Ruhaimat ta nemi su koma asibiti duba lafiyar sadee amma firr sadeeq yaki amincewa haka nan bai shaida mata cewa ya saki sadiya bah..haka ta hakura ta cigaba da kula da Mimi tamkar ita ta haifeta yarinyar ta fara sabawa da Ruhaimat. Bayan wata daya aka sallami sadee daga asibiti suka koma gida daga nan kannenta sukaje gidan sadeeq suka kwashe kayan sadee a wannan ranar ne Ruhaimat taji labarin sakin tayi fada sosai haka ta sashi a gaba tana masa fada tamkar ita ta haifesa yayi jugum yana kallonta sai da ta gama fadan nata sannan ya dauki makulli ya fice ya bar mata gidan, kwana 3 sukayi suna fushi da juna gaisuwace kadai ke hadasu dukkan su suna ckn damuwa suna kewar juna ba kadan bah haka suke daurewa.xaune take a falo ta kwantar da Mimi bisa cinyarta tana wasa da suman kanta da ya fara fitowa sadeeq yana xaune a can gefe yana kallon news Amma jefi2* yana satar kallonta.wayarsa ce tayi ruri ya daga "hello mamina" shiru yayi yasha jinin jikinsa don fada take masa tamkar xata bi ta ckn wayar ta samesa..sun share 30mins tana fada sadeeq dai sai hakuri yake bata don fada take masa akan sakin sadee da yayi jiya ta samu labari gun masu aikin gidan daga karshe tayi hanging call din, shiru yayi ya juya carab! Suka hada ido da Ruhaimat ya bata tausayi don shima Dan uwan dayar ne akwai shagwaba kuma baya son fada..ya marairaice tamkar xeyi kuka "my Dil kina ganin mami tayi fushi dani koh" murmushi tayi ta kwantar da Mimi daga nan ta koma kusa dashi ta xauna "com hre" ta bude hannayenta nan ya fada jikinta ta rungumesa ya kankameta sosai tana shafa gashin kansa tace "kismat baka jin magana n wat u did is wrong dole mami ta nuna maka fushinta..sorry koh is ok" ajiyar xuciya yayi tare da cewa "bayan kema kina fushi dani kin daina kulani" "ohh..c'mon is ok" peck ta masa a goshi sun Dade a ckn wannan yanayin daga karshe suka fada wata duniya daban.

**** _ina labarin ango imran ne??_ zaman nasu babu canji imran baya shiga sabgar yasmeen ita ko tabi ta damu baya kulata ko kadan haushinta yake ji don babu abinda ta iya komai masu aiki ke mata abu yaki ci yaki cinyewa dole yasmeen ta tattara ta koma gidan momin imran ta kai kararsa tace lallai baxata koma gidansa bah sai ranar da ya canza hali, imran kam bai damu bah haka ya cigaba da harkokinsa Ibrahim ma suna xaune lfy da meenah ynxu haka tana fama da tsohon ciki haka nan Ameena Mrs Aliyu jada.haka Rayuwa ta kasance akwana a tashi Ruhaimat ta gama bautar kasar da take ranar da xasu gama mami da baba sunzo tayata murna haka nan mutanen gidansu babu Wanda bai zo bah..umma Abba ya Yusuf anty Xee anty maryam da sauransu babu Wanda Ruhaimat tayi murnar gani kamar Hajja Dada , ranar ta rasa inda xata sa kanta don murna gaba daya sun nuna farin cknsu mami da baba sun jajanta mata dangane da labarin abunda sadee ta mata haka nan suka bata hakuri da karfin guiwa.bayan an watse daga taron gida suka wuce gaba dayansu meenah da Ameena duk sunzo, sun yini tare a gidan Ruhaimat abinci kala2* suka ci har xuwa dare sauran suka koma gidajensu aka bar umma Abba Hajja Dada da kuma Ameena su a nan zasu kwana.dakyar su umma suka amince don tsabar kunya nan Ruhaimat ta gyara musu dakuna daga nan sukayi sallama sun wuce don yin bacci, dakinta ta gyara ma Ameena daga nan ta koma dakin sadeeq fitowarsa daga wanka kenan nan itama ta wuce ta fada wankan bayan ta fito ta shirya suka kwanta don Mimi tana gun mami.

Da safe ta shirya musu breakfast tare suka karya da sadeeq da Ameena, da wuri su Abba suka shirya don komawa ya Yusuf ne yaxo daukarsu don ba nan ya kwana bah a can gidan hajiya maryam ya kwana.duk yanda Ruhaimat taso Hajja Dada ta xauna da ita fafur sunki amincewa dole ta hakura sukayi sallama suka tafi tare da Ameena. Da yamma mami ta shirya tare da Ruhaimat driver ya kaisu gidan su sadee mami na bin gidan da ido lallai suna ckn talauci, ckn mutunci inna ta karbesu ynxu tayi hankali ta koyi darasin rayuwa tayi sanyi kamar ba ita bah...sadee na ganinsu ta fashe da kuka Ruhaimat ma kukan take mami ce ke basu hakuri sadee tana kallon Mimi ta kara fashewa da kuka, sun Dade a gidan daga bisani mami ta ajiye musu kudade masu yawa tana bada hakuri akan sakin da sadeeq ya mata sannan suka fice daga gidan. Maimakon su koma gida gani tayi sun dau wata hanya daban gidan Alhaji sultan sukayi parking Ruhaimat ta fito tabi bayan mami.



*MAI SONA*????

*71*

BY *Reefat yahya*



~an imaginary Lov story~



??? _Reefat tana sonku_??????



Sun shigo falon tare da sallama, imran ya fito zai wuce masallaci kenan ya daga kansa suka hada ido da Ruhaimat yayi saurin dauke kai yace "mami barka da xuwa Ku karasa suna ciki" yayi wucewarsa Ruhaimat de tana mamakin sauyin da yayi bahaka ta sanshi bah..Momi tayi farin ckn ganinsu a nan sukayi magrib sannan suka koma falo suna hira yasmeen ta shigo tare da sallama tana cewa "wash..Momi na gaji wllhi nayi rawa Yau ba kadan bah" tsaki Momi ta ja tare da cewa " Allah ya shirya.. Ki jira mijin naki don ya shigo yana tambayar ki, dama karya kika min da kika ce shiya baki izinin xuwa gidan bikin" dariya tayi sai ynxu ta kula da su mami tace "lah..Momi baki mukayi" "Mara kunya..wannan mahaifiyar sadeeq ce tare da matarsa" murmushi tayi "ina yinin Ku" mami ta amsa ckn sakin fuska , Ruhaimat ta juya kenan suka hada ido yasmeen ta bude baki cke da mamaki tace "ahh..wannan ce matar sadeeq?, amma ai ba ita bace wacce na Sani" "amaryar sa kenan sunanta Ruhaimat" tabbas yasmeen tasha ganin hotunan Ruhaimat ckn wayar imran kuma ta San cewa imran yana matukar kaunar Ruhaimat.. Amma mamakinta shine yanda ta canza ta kara kyau ga kuma dressing nata mai daukar hnkli ..sabanin da ta Santa da hijabi tana mata kallon bagidajiya, da wannan tunanin ta wuce dakin Momi "hajiya mami kina ganinta ai..haka nake fama kullum gani nan sai raba fada, wllhi nagaji abun nasu baya karewa" mami tace "meya kawota nan gidan bayan ga gidan mijinta" "wllhi bata da hankali ko kadan iyayenta sun sangartata..ni tausayin imran nake ji hakuri kawai yake ya xuba mata ido" "gskiya kiyi kokari ki wayar mata da kai don na lura tNa ckn duhu batasan ya ake rayuwar aure bah..kina cutar da danki a banxa ga mata nan birjik meyasa kuka xaba masa wannan fisararriyar" "uhmm kedai bari kawai..xanyi bakin kokarina" "Allah yasa mu dace" wayar Ruhaimat ya sake vibrating a karo na 5 murmushi mami tayi tace " chewing gum naki koh..nasan yana can yana jira tashi mu tafi" Momi tayi jugum tana kallon Ruhaimat.. Allah sarki imran da Ibrahim sunyi rashin mace ta gari .."toh Momi imran mun tafi" "nagode kawata Allah ya bar xumunci..dota nagode koh" daki ta wuce ta fito dauke da wata bakar Leda ta mikawa Ruhaimat dakyar ta karba tare da yin godiya daga nan suka wuce gida.

Sati 1 su mami sukayi daga nan suka koma Abuja tare da Mimi Ruhaimat tayi kewar yarinyar sosai don ita take kipin nata busy...wata sabuwar rayuwar soyayya suka shimfida tamkar xasu hadiye juna tare suke yin komai idan yana office ma suna makale da juna a waya haka Rayuwa ta cigaba suna rokon Allah akan samun haihuwa don har ynxu shiru kake ji kamar an shuka dusa.xaune yake bisa carpet grass a yayinda Ruhaimat tayi matashi da cinyarsa a garden din gidan suke suna shan iska tana karanta masa littafin *kissoshin annabawa* yana jin dadin tarihin annabi Yusuf da take karanta masa sai faman lumshe ido yake, Momi ce tare da yasmeen suka shigo masu gadi suka shaida musu inda masu gidan suke kai tsaye wajen garden suka nufa yasmeen na raba ido tana mamakin girma da kyawun gidan saboda bata taba xuwa bah gidan da sadee ta xauna ne taje sau 1.sadeeq ne ya hangosu yace "maini munyi baki tashi ki xauna" ckn sauri ta tashi ta sanya hijabinta don kananan kayane a jikinta "lah..Momi Yau kece a gidan namu..barka da xuwa" ckn tsananin kunya Ruhaimat ta musu maraba , sadeeq yace "mu je ciki koh" daga nan suka koma ckn gida a falo suka xauna Ruhaimat ta jera musu kayan motsa baki bayan sun gaisa sadeeq ya tashi ya fita Ruhaimat tabi bayansa a bakin motarsa ya tsaya nan suka rungumi juna ya manna mata peck a kumatu yace"ki kula kanki idan sun tafi ki kirani ok.." "Ok..u too takkia" "Lov u" "Lov u more..banda kallon mata" murmushi yayi tare da cewa "ni me xan kalla a jikin wata mace..I have u I have everything" murmushin jin dadi take daga nan ta daga masa hannu yaja motarsa ya tafi.duk abunda sukayi akan idon yasmeen mamaki ne karara a fuskarta..dama haka Ruhaimat ta iya soyayya? Yaushe ta waye haka? Xama tayi bisa kujera tana bin falon da ido har taji ta raina kanta..ikon Allah kenan wai Ruhaimat ce ckn wannan katafaren gida haka?, koda Ruhaimat ta shigo yasmeen bata daina kallonta bah..minti 50 sukayi a gidan sannan suka mata sallama.. Cake doughnut da kunun Aya ta xuba musu ckn bakar Leda sai kayan makeup da turarukan humra masu kamshi ta rakasu har bakin mota ta ajiye ledojin a gidan baya godiya sukayi yasmeen ta ja motar sika koma gida. Momi ta kula da halin da take ciki tun bayan dawowarsu daga gidan Ruhaimat "yasmeen meke damunki na ga kin xama wani iri" "Momi magana zamuyi" "ok go ahead"......



 *MAI SONA*????

*72*

By *Reefat yahya*



~an imaginary Lov story~



A hnkli yasmeen ta fara magana da cewa "Momi ina son komawa gidan ya imran Amma baya sona bansan ya zanyi bah..don Allah ki taimakeni wllhi ina matukar son ya imran , baya sona har ynxu yana bakin ckn rabuwa da Ruhaimat Shiyasa bana gabansa" "kiyi hakuri yasmeen.. Shi namiji tamkar jariri yake ke xaki koya masa komai tun da farko , amma rashin ilimin xamantakewar aure shiya jawo miki wannan matsalar...is not too late zaki iya gyarawa" ta gyara xama tace "Momi ya xanyi? Wllhi a shirye nake zan iya aikata komai don jawo hankalinsa" murmushi Momi tayi tace "Abu daya zaki yi" "menene wannan abun " "gidan Ruhaimat xaki koma ita xata koya miki duk abunda ya dace na tabbata xata wayar miki da kai" "Allah Momi kunyarta nake ji don naci xarafinta a da can baya " "kada ki samu damuwa..Ruhaimat yarinya ce mai hankali na tabbata xata taimaka miki" "shikenan Momi hakan xaayi " "kwantar da hankalinki gobe xan kirata a waya xan sanar da ita komai" "nagode Momi..wllhi baki ji yanda suka birgeni bah Yau da muka je gidan, gskiya Ruhaimat tayi dace a duniya " haka dai yasmeen ta cigaba da xancen Ruhaimat. Kamar yanda suka tsara hakan ta kasance da safe Momi ta kira Ruhaimat sun Dade suna magana daga karshe sukayi sallama nan ta kira driver ya sauke yasmeen gidan Ruhaimat don xata fita da motar saboda yasmeen bata taho da tata motar bah.

Sadeeq ya tafi office don haka Ruhaimat ta gyara gidan ko ina fes tayi wanka ta fito ckn ado na alfarma tamkar mai shirin xuwa gidan biki, yasmeen ta shigo tare da sallama cike da kunya Ruhaimat ta karbeta hannu bibbiyu bayan sun gaisa ta kawo mata kayan marmari bata ci bah nan Ruhaimat ta gane cewa yasmeen na jin kunyarta bisa abubuwan da suka faru tsakaninsu, murmushi tayi tace "haba yasmeen ki daina jin kunyata ki daukeni tamkar kanwarki uwa daya uba daya sannan kuma aminiyarki mai fatan ganin farin cknki, ina so ki mance da duk abubuwan da suka faru a da can baya" yasmeen ta sunkuyar da kai tace " kiyi hakuri nayi hakan ne bisa kuskure da zafin kishi saboda ina matukar kaunar imran Amma har Yau na kasa samun soyayyarsa, xuciyarsa na can wani waje yana dawainiya da son wacce bata San yana yi bah" "kina nufin ya imran wata yake so ba ke bah" cike da mamaki yasmeen ta daga kanta tana kallon Ruhaimat tace "tabbas..imran baya kaunata imran yana fama da ciwon sonki Wanda har abada baxai iya cirewa a ckn xuciyarsa" shiru sukayi suna kallon juna..rayuwar da sukayi tare da imran ya fara dawo mata a kwakwalwa..tabbas imran mai kaunarta ne Amma meyasa bai taba furta mata bah?? Take taji tausayinsa ya kama ta..Allah sarki dosti..Ashe haka yake fama da ciwon so kamar yanda ta fama lokacin da ta rasa sadeeq, lallai dole ta fidda shi ckn wannan halin ..hawayene suka cika idanunta tace "yasmeen ki min alkawari xaki dasa kaunar ki a ckn xuciyarsa xaki mantar dashi sunana a ckn rayuwarsa..xaki sa ya manta da duk wata alakar da ta taba faruwa tsakanina dashi, idan kinyi alkawari ni kuma a shirye nake da taimaka miki" "na miki alkawari insha Allah xan saye xuciyarsa ya fara sona Amma baxan miki alkawarin cewa imran xai manta dake a ckn xuciyarsa bah..don nasan hakan baxai taba faruwa bah" numfashi ta ja sannan ta fara magana " yasmeen ina son ki Sani cewa xuciyar Dan Adam kamar miyace wadda akayi mata shiri na musamman don tayi dadi ko abarta haka taki yin dadi, kamar yadda tsiro yake nuna abunda aka shuka shi xaa girba..haka rayuwa take don haka ya xama dole mu kula da addininmu da lafiyarmu da kuma mazajen mu..idan har kina Neman soyayyar mijinki dole ne ki San wadannan abubuwan: da farko ki kasance mai tsafta... mai gaskiya..ladabi da biyayya..iya kwalliya..iya girki ..girmama iyayensa da karrama danginsa...iya magana..ki kasance mai hakuri..kibi umarninsa..iya tafiya, murmushi, shagwaba da sauransu" a takaice dai yasmeen ta yini a gidan Ruhaimat har yamma sannan driver yaxo ya dauketa suka koma gida.

Ta gama tsara kwalliya tana jiran dawowarsa bayan wasu yan dakika taji tsayuwar motarsa nan ta tashi xata fita sukayi arba a bakin kofa ya dagata sama tamkar baby yana juyata dakinsa ya wuce da ita bai direta ko ina bah sai saman gado sannan ya fada gefe "washh..nagaji my Dil " sumbatar goshinsa tayi tare da cewa "sorry mai sona..muje kayi wanka ka ci abinci ka huta sannan na maka tausa" ya tashi xaune yace "da gaske ??..oh my pretty kinsan I Lov ur massage ai" gira ya daga mata murmushi take ta gane meyake nufi daga nan ta bude fridge ta dauko masa exotic mai sanyi ya karba yayi sipping kadan ya mika mata ta ajiye yace "Allah ya miki albarka maini..I Lov u so much" "Lov u more my Dil" ya jawota ta fada jikinsa yace "akwai albishir da xan miki Amma sai kin min wanka xan gaya miki" dariya tayi tace "toh muje mana...wannan dai baxai hada fada bah" daga nan suka wuce toilet tare.

_40mins leta_...yana kwance rub da ciki tana masa tausa " pretty kinsa nayi overfeeding gashi ynxu kasala nake ji" murmushi tayi "shine mai kyau kenan.. Kullum haka xaka yi dama baka son cin abinci ynxu dura xan maka every day" dariya yake sosai "aw..wayo koh! Ban manta ba ai ..albishir da kace xaka min" "ohh..hakane har na manta wllhi, sorry dawo nan kusa dani" babu gardama ta kwanta dab dashi tare da kura masa ido "ihmm..ki shirya goron da zaki bani" "a shirye nake sir!" Dariya ta basa , hannu yakai yana shafa Dan karamin bakinta yace "na fadawa baba dream naki na xama international scholar , dazu ina office ya kirani yace ya sama miki admission a garin madina tare xamu tafi ni xanyi PhD Nah a king Abdullahi university of science n technology jeddah" wani irin ihun da Ruhaimat tayi ta kankame shi tamkar xata shiga ckn jikinsa.dariya kawai yake mata "nagode..nagode..nagode *mai sona* Allah yabar kauna Allah ya kara budi da bunkasar arxiki, tnx I Lov u so much" godiya take masa daga karshe ta fashe da kukan farin ciki nan ya fara share mata hawaye, wani killer kiss ta masa tace "wannan shine goron " dariya yake yace Sam bai amince bah haka ta kira baba da mami ta xuba godiya daga nan ta fara kiran yan uwa da abokan arxiki tana sanar dasu.har Abbanta saida ya kira baba ya nuna godiyarsa a wannan Daren ta farantawa sadeeq rai ba kadan bah, washe gari suka hau shirye shiryen tafiya.



*MAI SONA*????

*73*

BY *Reefat yahya*



~an imaginary Lov story~



Baba ya kira ya sanar dasu akan cewa visa dinsu ya fito daga nan Ruhaimat ta xaga danginta na ckn yola da jimeta sannan suka wuce jada a nan tayi kwana 3 tayo sallama da iyaye da en uwanta suka dawo yola washe gari jirginsu ya daga xuwa Abuja, mami tayi murna kwarai da gaske meenah tana can ta koma sai bayan ta haihu xata dawo gidan minjinta.mimi ta girma tayi wayo ga jiki bulbul gwanin sha'awa tana ganin Ruhaimat ta fara dariya Ruhaimat ta dauketa tana mata wasa, bayan kwana 2 da xuwansu suka cigaba da shirin tafiya don saura kwana 3 tafiyar tasu.Ruhaimat dauke da Mimi tana mata wasa sai dariya take kyalkyalewa a falon mami suke mamin na xaune a gefe tana kallonsu a can kasar xuciyarta kuwa tausayin Ruhaimat ne ya kamata ..tana mata adua Allah ya bata haihuwa Allah ya axurtata da ya'ya masu albarka, sadeeq ya shigo da sallama ckn shigar kananan kaya yayi kyau sosai Ruhaimat na satar kallonsa.kusa da ita ya xauna yasa hannu xai dauki Mimi yarinyar taki amincewa ta kara makalewa Ruhaimat, dariya mami da Ruhaimat sukayi sadeeq ya marairaice yace "mami kina ganin yarinyar nan..tun shekaran jiya fah taki amincewa na daga ta" "toh ba sai ka hakura bah malam" ya bata fuska kamar xeyi kuka Ruhaimat ta fakaici idon mami ta masa gwalo nan ya kara harzuka "mami kina gani tana min gwalo" "wa kenan?" Haushi yasa ya bar musu falon suna masa dariya. Ruhaimat tace " Allah mami kin shagwaba ya sadeeq dayawa" murmushi mami tayi tace "wato kin koma team din su meenah koh" dariya tayi tace "aa mami's team nake" meenah ta shigo rike da pancakes a plate murmushi Ruhaimat tayi tare da cewa "acici's" tsaki meenah taja tace "sanin kanki wllhi larura ce don da bahaka nake bah" dariya mami take musu "haba mami dariya kke xaki min " " meenah me xan miki" ta bata fuska tace "dama ai anty Ruhaimat bata laifi" mami ta tashi tsaye tace "kinga tafiyata don nasan wasu abubuwan kuna yine don ganin idona" daga nan ta fice tana dariya, Ruhaimat ta matso kusa da ita tace "haba mutuniyar kinsan nida ke mutu ka raba..wasa nake miki my meenah" murmushi meenah tayi tare da cewa "lokacine yarinya.. Ai naki na nan tafe" hira suke sosai meenah na jajanta batun sadee , sadeeq ya shigo yace " lallai maini..kina ganin mijinki yayi fushi ya tafi Amma kin kasa xuwa ki bashi hakuri kin xauna kina biyewa wannan mai surutun tsiya koh" "hmm..su miji manya" meenah ta fada tana dariya nan Ruhaimat ta sauke Mimi bisa cinyar meenah tace "xauna a nan my bby kinsan baban naki Dan rigima ne" murmushi yayi ya jawota suka jera suna shirin barin falon meenah tace "oh..antyna babu ko kunya" "babu harkar kunya yarinya..ke waya San me kike yi a gidan naki" dariya sukayi gaba dayansu nan suka wuce bangaren su. Da yamma suka shirya sadeeq ya daukesu a mota suka fita yawo tare da Mimi da kuma meenah basu dawo gida bah sai xuwa dare, haka suka kasance ckn kwanciyar hnkli har xuwa ranar da xasu tafi gaba daya familyn suka dugunxuma xuwa airport dakyar aka raba Mimi da Ruhaimat ta makalkale a jikinta da aka rabasu kuwa ta fara kuka nan hawaye suka cika idanun Ruhaimat a haka suka shiga jirgi tana xubda hawaye, sadeeq ne ya daura mata belt ya kwantar da kanta a kafadarsa yana faman rarrashinta dakyar ya samu ta daina kukan daga nan jirginsu ya daga????don xuwa Saudi arabia d most wonderful country.

******* sun sauka lfy hotel ya kama musu kafin ya nema musu inda xasu xauna permanent, bayan sunyi sallah sun huta ne ya kira iyayensu ya sanar dasu sun iso lfy daga nan suka fada wanka.tare suka shirya nan suka hau gado kanta na bisa kirjinsa haka sukayi bacci mai dadi.

Haka Rayuwa ta kasance Ruhaimat ta fara xuwan makaranta fannin addini take karantawa haka nan sadeeq ya fara xuwa PhD classes nasa a garin jeddah, rayuwar so da kula tare da mutunta juna sukayi duk Wanda ya kallesu dole yaji sun burgeshi kowannensu ya maida hankali sosai gun karatun da suke..a kwana a tashi ba wuya gun Allah Yau sun share shekara 2 a kasar saudiya nan suka fara shirin xuwa ganin gida.Ruhaimat tayi kyau tamkar a saceta a gudu har Yau babu labarin ciki kuma daga shi sadeeq har iyayensa babu Wanda yasa damuwa a ransa basu fidda tsammani bah a ganinsu komai lokaci ne Mimi ta girma sai shegen surutu,yaran meenah 2 duk mata haka nan yasmeen ta haifi danta namiji Ameena Aliyu na da yara 2mace da namiji.sati 2 Ruhaimat tayi a jada tayi mamakin ganin sabon ginin da aka musu Hajja Dada tsohuwa mai ran karfe ita ta fada mata cewa baba ne ya bada kwangilar gidan tsakaninta da surukan nata sai godiya taje xiyara a can yola yasmeen ta karbeta da hannu biyu, haka nan taje gidansu sadee Allah sarki Rayuwa tana kwance sai abunda aka mata ta xama abar tausayi..duniya kenan ( mohulai Allah semti????).



*3 years leta* xaune take bisa gadonta mai alfarma a can madinatul munawwara katon ciki ne da ita sai marairaice cewa take sadeeq yana xaune yana faman ririta ta "haba maini ina xaa samo saki a nan garin" kamar xatayi kuka tace "ni nasan bara'a rasa bah kawai ni faten saki xanci???? " ta karashe maganar tana kuka gaba daya ya rikice haka yake fama da ita tunda ta samo ckn bata son yayi nisa da ita ga kuma kwadayin tsiya..ynxu ckn Nada wata 6 .ya gama PhD dinsa ita kuma tana final year nata tana hada masters don tayi degree ta gama ynxu tana kan masters, tayi xurfi ckn karatu sosai addini ya shigeta ba kadan bah don tana da kwazo sosai ynxu haka ana inviting nata conference ko seminar a garuruwa daban2* ckn fadin kasar.haka sadeeq yake fama da shagwaba sai lallabata yake kamar kwai har Allah yasa ta sauka lfy ta haifi danta kamar Dan larabawa, baba mami umma Abba Hajja Dada meenah Ibrahim imran yasmeen da kuma momin imran su suka zo suna yaro yaci sunan Abba wato Abubakar????.. Abubakar Dan Abubakar jikan Abubakar???????? bayan suna sukayi aikin hajji gaba dayansu sannan suka dawo 9ja..



*MAI SONA*????

*74*

BY *Reefat yahya*



*an imaginary Lov story*



Bayan wata 4 Ruhaimat ta kammala karatunta suka dawo Nigeria tare da kyakkyawan little sadeeq mai kama da Ruhaimat sak babu inda ya barota sai hasken mahaifinshi da ya dauka yaron yana kyau mai firgitarwa ga uwa uba farin jini Abba suke kiransa gashi da girman jiki, tunda suka dawo mami ke rawar jiki da jikan nata ta daina kula Mimi ba kamar da bah wannan ne yasa Mimi ta fara jin haushin kanin nata. WatA 1 da dawowarsu Ruhaimat ta fara rashin lfy bata iya cin abinci tea kadai take sha sadeeq yayi ta rokonta suje asibiti taki amincewa mami dai dariya take musu don ta gane ciki da ita abunka da manya kenan. Dole ya hakura yana lallabata dakyar take iya cin abinci idan taci kuma amai ne zai biyo baya ta share sati 2 ckn wannan halin wata rana meenah taxo ganin gida bayan sun kadaita a daki tace "ke anty Nah kice mu fara shirin xuwa suna man" ta xare ido " bangane bah" murmushi meenah tayi tace "u min baki San kina dauke da juna biyu bah"???? wat?..juna biyu?, watannin Abba 6 fah" "oho..ke kika San wannan " Ruhaimat tayi rau2* tamkar mai shirin kuka "na shiga uku meenah ya xnyi" "ya xakiyi kuma sai hakuri Allah ya raba lfy" wayarta ya hau ruri Ibrahim ke kira don haka ta gyara kwanciya suka fara waya da mijin nata Ruhaimat tayi jugum tana tunani daga karshe ta tashi ta koma dakinta kwanciya tayi ta fada duniyar tunani, sadeeq ya Dade da shigowa bata Sani bah har ya karasa kusa da ita ya shafa gefen fuskarta nan ta tashi a firgice.."wats wrong maman sadeeq" nan ta fashe da kuka " kismat na shiga uku..Ashe duk rashin lfyn da nake yi ciki ne " murmushi yayi ya kwantar da ita a jikinsa yana bubbuga bayanta" toh me abun kuka a ciki..keda xakiyi murna Allah ya amsa mana rokon mu" "Abba Nah is only 6months old fah" "don't worry my pretty ki kwantar da hankalin ki ok..Allah ne ke rayawa notin will hpn to him am sure" haka ya cigaba da kwantar mata da hankali tare da dadadan kalamai.babu yanda ta iya dole ta cire Abba a nono saboda xai iya masa illah..madara ake basa mami ta samu wata dattijuwa tana kula dashi yanda ya kamata , Ruhaimat na matukar jin tausayin yaron Amma shiko bai damu bah dama can bashi da rigima.wata 2 tayi a Abuja sannan suka shirya suka je yola daga nan ta wuce jada tare da Mimi da kuma nannyn Abba babah larai dattijuwar arxiki, kwanci tashi ckn Ruhaimat ya kai wata 9 da kwana 14 ta sankato danta fari Sol mai kama da ubansa sak! A jada ta dawo ta haihu a wannan karon ranar suna yaro yaci sunan baban sadeeq.batayi wani taron azo a gani bah saboda wani dalili kamar haka ( * wata mata ta haihu a wani gari ..anyi taron suna ta samu kaya masu dumbin yawa bayan suna da sati 1 Allah ya mata rasuwa, aka je binneta abun yaci tura idan aka kwantar da ita sai kasa ya jefata waje..anyi hakan yakai sau 3 sai aka nemo wani malami yaxo yace matar aure ce? Aka amsa mishi nan ya nemi ganin mijin ya tambayesa "shin ko akwai laifin da matarka take aikatawa Wanda ya sabawa Allah? Mijin yace aa..ta kasance mace mai yawan ibada tana matukar kyautata min", a takaice dai mijin matar nan ya bada kyakkyawar shaida akanta haka nan iyayenta sun yaba da halayenta..sai malamin yace "shin akwai Wanda yake Binta bashi? Aka ce "a'ah daga karshe dai basu gano laifinta bah,malamin ya tamabaya ko rashin lfy tayi nan aka sanar dashi ta haihu har anyi suna angama lfy..malam yace "wannan kayan sunan su suka hanata kwanciyar kabari" jama'a suna mamaki , malam ya cigaba da cewa "wasu matan suna bayar da kaya ne tamkar bashi suna sa ran cewa idan sun haihu xaa biyasu ko fiye da Wanda suka kai..donhaka a maidawa kowacce kayan da ta kawo a bar na iyayenta da kuma na mijinta, saboda wannan kayan tamkar bashine a gareta idan bata biya bah xata hadu da axaba..bishara ce Allah ya nuna musu" hakan kuwa akayi aka maidowa kowacce kayanta wasu sun karba wasu ko sunce sun yafe daga nan aka binne matar ba tare da fuskantar matsala bah .. *true life story*..Allah yasa mugane..wllhi daya wa mata basa yin Abu don Allah suna yi ne don idon jama'a ko don a maida musu makamancin Wanda suka bayar ko fiye da haka.hakan ya taba faruwa a unguwar mu inda wata mata ta kaiwa makociyarta turmin xani, ita kuwa makociyar ta kai mata zani 2 nan aka fara kananan maganganu..Allah yasa mu dace ..amin )

Ruhaimat bata gayyaci jama'a bah duk Wanda yaxo don kansa shikenan, haka suka gama taro lfy bayan ta gama wanka ta shirya ta koma Abuja don sadeeq ya koma can da aikinsa imran da Ibrahim su suke kula da *amz* na yola.



*Reefat ce*????????



???? *MAI SONA*????

*75*

By *Reefat yahya*



*an imaginary Lov story*

 ??????



_Alhamdulillah..godiya ta tabbata ga Allah ( s.w.t ) da ya bani ikon kammala wannan labarin Allah yasa mu dace amin_ *godiya gareku masoyana Allah yabar mu tare Lov u all*??????



Ruhaimat ta koma Abuja lfy haka suka cigaba da rayuwarsu ckn jin dadi da kwanciyar hankali suna matukar nuna wa juna so, basu rabuwa sai idan sadeeq ya tafi wajen aiki kullum suna makale da juna ga yaransu gwanin sha'awa Mimi an girma tana matukar kama da baba karami tamkar an tsaga kara.

****Xaune suke a falon mami gaba dayansu Mimi Ya'r shekara 7 ta juya gun mami tace "mami nafi Abba kyau koh" dariya suke Ruhaimat ta juya tana kallon Abban nata Dan shekara 2 tace "don't mind her Abba Nah..duk gidan nan ka fisu kyau" murmushn jin dadi yake dama basa shiri da Mimi ko kadan suna matukar kishin juna , sadeeq yace "mmi Nah tafi kyau don tana kama da ni" Mimi tayi carab tace "yawwa dad Shiyasa aka ce kuma kama da little baba koh" kai ya gyada mata cike da jin dadi ta juya tana yiwa Abba gwalo nan ya fashe da kuka sadeeq ya jawosa "sorry sadeeq Dan sadeeq jikan sadeeq kafi kowa kyau duk duniya babu Wanda yafi ka kyau ok" haka ya fara rarrashinsa mami tace "oh..shi wannan babu inda yabar mahaifiyarsa wato har wannan shagwaba saida ya dauka" dariya Ruhaimat take dai2*

Comments