Yar Lesbian Ce (complete)

Zaune take A Harabar makaran tar tasu Inda yanmata Masu ji dakansu kowacce keshiga tsalatsalan Motocin da Aka yiyyi parking dinsu daga dukkan Alamu Hutu Daluban makarantar suka Samu, Haba FEENAT yakamata kawai kizo mu'ajeyiki A kd tunda muma kan Hanyane Asalima Sai munhuce



Kaduna Zamu Huce Zaria Wannan direvern Naki bawani tawowa yayiba idan banda haka ina kaduna ina Abuja Hmmm Wacce Aka kira da feenat Tayi Ajiyar Zuciya tace kausar Kawai ku wuce nagode Zai karaso nan bada jumawaba Kausar Zata kara magana ta kusa da Ita Ta jata Suka bar wajen, Haba Khady Yazaki wani jani haka bakiga har yanzu direvern ta be karaso bane ba Ok don bekarasoba mukuma Saiki shanyamu tunda tace bataso ai ba'a dole naga Kausar bata kara tanka mataba taja mortar Sukabar Harabar makarantar, feenat tana Zaune Awajen har Wajen 10:30 na Safe bini bini taja tsaki mtswwwww daga kan da Zatayi Suka ido2 da besty dinta Leemah Atare Suka Zare Ido?? Leemah baki tafiba feenat baki tafiba Suka hada baki wajen fada A'tare kuma Suka Sakar ma junansu murmushi feenat ce tace wlh besty kinga har yanzu Haruna driver be karasoba Nakira daddy yace Yana Hanya Ina tunanin Ko Akwai abinda Ya tareshi Shikenan besty Ba wanan ba kinga Nima Yanzu brother na Ya karaso tashi mutafi Leemah tafadi tana murmushi Kai Anya karkuma yazo besameniba Aa basaiki kira daddy kice Ace ya komaba kawai Ouk muje toh Suka kama haryan inda brother din Leemah yayi Perking Suna Zuwa Leema ta buga uban tsalle wooo bro I miss you yawani yatsina fuska Shiga muje nidai ta tabe Baki dan idan da Sabo Ta saba da halin yayan Nata bude baya Tayi Tashiga tamai feenat Alama da Tashiga gaba ??murguda baki feenat Tayi itama Ta bude baya tashige Shikam cije Baki Yayi yaja fuuuuuuuuuu yabar Wajen Sunatafe babu Mai mgn Acikinsu Saichan feenat tajawo Hand back dinta taciro waya tafara kiran Nomber daddy Ringing......2 tayi yadaga Hello Ummina Haryanzu bekarasaba ne daddy bekarasaba Amma gani Ahanya Wata frind dita zata kaini Ummina kikula dakanki Toh Allah ya tsare Amin daddy Saika kirashi kada ya karasa Ok daughter Shikenan bye Ya Kashe wayan, Juyawa tayi Suka hada Ido da Leemah Ta kashe mata Ido Suka Kwashe da dry Kerr.......... Sukaji Mortar Ta tsaya yja tsaki dalla kufitoh kubani Waje malamai yafada ba Alamun Wasa????



Page......2

Bacewa nayi kusakkobane wai yafada yana kara tamke fuska?? Leemat ce tayi karfin halin cewa dan Allah my brother kayi Hakuri bamusan Bamusan lafinmuba So Sorry tsaki yaja nikke gayama bakusan laifinkuba kushigomun mota kowacce takama waje A baya ta zauna Sannan wacchan sai wani Magana take kasa kasa Tawani Cika ma mutane kunne Kamar Sakarya ya nuna Feenat dake baya tana Zare ido Sanan ma tukunnah Uban wa kuke ma dariya ne, bro Dan Allah dai kayi hakuri Wlh badakai muke ba Girgiza Kai yayi yakoma mazaunnshi Ya Zauna Still yaki Jan motan Leemat ce ta tabo feenat Alamar ta tashi takoma gaba nuke kafada feenat tayi Alamar taki, Leemat taga idan ta biye ma Feenat haka zasuyi tazama ta tashi Ita takoma gaban Dan tsaki yaja kadan Sanann ya figi motar yatafi.......Yanzu dan nashigo motar da batawa ba shine har wani yasamu Damar Yimun wannan wulakacin wai harni yake cema Sakarya Wlh ba laifinshi bane Laifin Haruna driver ne duk Wannann mgnr Feenat keyi cikin Ranta tadan jaaa tsaki mtswwww Karar wayan shice ta dawo da kowanne daga tunanin dayakeyi dagawa yayi yasa A has free HELLO! Yazeed yazeed Feenat takara nanatawa Aranta karo guda Kuma ta yatsina fuska Hello yazeed wai ko bakajine da Ker ya bude baki inajinka Yusuf Banza Sarkin miskilanci Kanaji kana wani shamun kamshi kamar mace yanzu dai ya'akaiyine Yusuf Yazeed yafadi yana mai Son kaudar wacchen maganar, Kaifa muke jira tun dazu ko kamance dacewa Yau Zamu cin Girkin Amarya gidan Dr Khalid ne Uhum Yazeed Ya fada ban mance ba Yanzu Ina Hanyar Kawo nakusa karasawa Leemat na dauko daga Ckul, Lana nufin yanzu daga Abuja Kake kenan Ummm Yazeed yace Toh yanzu Ina Leemat din take? Keyyyttttt Yazeed ya Kashe wayan Banza parrot kawai yafada yacigaba da Kallon hanya, Kanada Aiki Wannan murtuke fuska kamar wani Zaki ta fadi Aranta tana mai kara jin Haushin Shi, Leemat ce tace yawwa bro Zamu Aje Feenat A unguwar dosa Feenat yace Aranshi Afili kuma Ya kara hada Rai bece kala ba yawwa besty Saiki mishi kwatance ko? Kwatance faaaa kikace besty Ohhh Namance kefa baki iya komai ba Leemat ta fadi A tsokanance bayan 2mnt Karan text Taji tashigo wayanta duba Tayi taga Leemat Wallahi besty kisamo Mafita yanzu Abinda Sakon ya kunsa kenan tunani tayi kadan ganin yakusa Zuwa Unguwar tasu gashi batasan wajeba Kawai number mumy tayi dealing.......Hello Sweet daughter Kun karasone dadynki yace Kuna hanya Tare da friend dinki Eh mumy but turamun Location yanzu na gidanmu Ok daughter cikin minti 2 text din mumy yashigo take ta tura ma Leemat dubawa tayi Tasaki murmushi Aranta tace Kawata kenan wato Ita bazatamai magana ba Hmmmm Ajemai wayan tayi gabanshi bayan ta kunna mai location din bro kashinan kaduba hanya Kallo daya yayi ya kauda Kai Domin ya gano Wajen lokaci kadan baya yayi parking Akomar katafrn gidan su Feenat take G.R.A. yan majilisu Unguwar dosa fitowa tayi Leemat ma tafito Sukai hugging Juna Feenat tasakar ma Leemat kiss A kunatu I will miss you besty Ahhhh Besty Kada kidamu bro zai kawoni tunda yaga gidan, bye ok bye Sukai Sallama har takai bakin kofar Tajuyo Leemat cema Wannan nagode da driven dina dayayi Bye??ta nago mata Hannu itama ta Naga mata Afusace yaja motar yabar Wajen, Noking tayi Wani dan dattijo yafitoh ya bude Wayne nace wayane turus yayi Lokaci daya kuna ya washe baki Ahhh nafisa ce Sannu ya Hanya murmushi tayi Sannu Baba hanya Alhmdullah Toto Kawo Kayan Ashiga dasu Aa baba kabarsu Ba nauyi Toh Allah yamiki Albar Amin tafada tana mai Shigewa ciki. Mumy mumy! Naji tana kwala kira..... Wlh kinji nafada miki Leemat duk Sanda nakara zuwa daukoki Kika kara kwaso mun wata Sai jimiki ciwo nonsense Ji yarinyar Sam batada kunya Saikace wata yar'iska kurrrrrrr Cikin Leemat yayi kara Toh Kodai Bro yagabe Feenat YAR LESBIAN CE Kai Ina idan da yagane cewa zaiyi Nafita Harkarta, badake nake mgn bane Leemat firgirgit tayi Sorry brother insha Allah bazai kara faruwa ba Murmushi yayi yace that is my One and Only Sister ajiyar Zuciya tayi tayi murmushi itama Adaidainan Ya karasa Get din gidan nasu dake Unguwar Rimi.......... atare Suka fitoh duka Ur Wlcm Aunty Feenat wasu yaran su biyu suka fada atare daga gani twins ne Thanks twins din mumy kunkara wayo daddy ne yakaro ur wlcm my Ummi Rungumeshi tayi Tnx daddy nasameku lfy lafiya qalau Ummina Mumy ce tace Aisai kumukarasa tunda ba'asan daniba Sai tsabar kirana kuma Ake murmushi tayi takara tayi hugging din mummyn tata I miss You Mumy na me too my daughter Zomushiga ciki kihuta gjy kice Abinci Atare family din Suka shiga gaba dayansu dared Sama Feenat ta Haye tayi dakinta Cike da gajiya tsaffff dakin yake ko'ina Sai kamshi yake komai nacikin Dakin kuma pink ne samular da jakar Hannun ta tayi tacire kaya Ta daukko wani dan karamin towel ta daura tayi toilet.........





Page.......3

Mamy Wlh gaba daya banji dadin Abinda Bro yazeed yayi ma Feenat ba...... kinriga kinfi kowa Sanin halin brother dinki jinshi yake kamar Wani Sarki.........Mamy cewa Zaki kamar dai bake kika haife Shi ba.....Kinci gidanku Maza dai yaje yajiki Mamy tafada tana dariya....Rufe bakin Mamy kenan Saiga Shi yashigo Sum Sum Leemat ta tashi tabar wajen. Mamy ya gida lfy qalau Son ya gajiya Alhmdullah Mamy.....Son kwata kwata banji dadin Abinda ka mawa Su Leemah ba Mamy Ayi hakuri Hakan baze kara faruwa ba....Toh Allah yamaka Albarka Amin mamy ta. Ringing....wayanshi tafara Mamy bari nashiga daga Ciki, Afitoh lafiya my Son....... Hello Yusuf! Haba yazeed Kasan bazakaje ba meyasa kasa muka gaya ma Khalid Zamozo? ni Zani Kawai gajiya nayi gashi Wanka nake So Nashiga. Kawai Kace bazaka ba mana Basai Ka Rainamun wayo ba Yusuf yafada Rai Abace Toh Yusuf duk yanda kace hakane ya Kashe phone din yawurga kan gado Yayi hanyar Toilet.

Haba khady Tunda dai kinriga da kin biyo Nan kibari ki kwana da Sassfe Saiki tafi Kausar dama kinriga da kin Shirya Hakan Shiya kika hada mana kaya waje daya Murmushi kausar tayi tace Aa Kawata Bahaka bane Shikenan Bari nashiga Nagaida Hajiya khady ta fada tana bin Harya kofa.

Gaskiya kam khadija kibari gobe Saiki kama Hanya Amman yanzu idan kikace Zaki tafi dare Zai miki Sosai katsina nisa gareta Hajiyar Kausar ke magana Cikin kulawa Toh Shikenan Hjy Allah ya Kaimu, Amin Yata Kuci Abinci ni bari nashiga daga Ciki, Afitoh lafiya Suka mata Kausar ce ta Maida Hankalinta Kan khady Khadija gsky yakamata kesauke Abinda ke kanki, Kamar Name fa ta fada tana yastina face Haba khady ke kanki kinsan Feenat tawuce da Ajinki Amma kinbi kin tsane ta why khdy why? daga mata hannu khady tayi Alamar dakata? Malama Abinda ki keson gaya mun kenan yasa kika Ajeni gidanku Haba khady ke haryanzu gsky ce baki So......katseta khadija tayi Yayin da ta tashi tabi Hanyar dakin Kausar. Tabe baki Kausar tayi tace Allah ya kyauta. dealing...number Feenat tayi Hello my Kausar Hy Feenat I miss u! Me too Kausar bawani Feenat idan kinyi missing dina me ya hana ki kirani Sorry Kausar kina Raina Wlh gjyn Skul ce, hakane kuma Feenat mayi waya Anjuma Toh Allah ya kaimu Amin Kausar tafada takashe wayan.

Atare yaran Suka Turo kofar dakin Aunty Kausar mumy tace Zata wajen daddy muzo muyi miki fira Mubeen Yafadi Aranta tace Haka Suka iya kaikuma kanuna Kana Son Auren Anki Maka Ai duk Wani Hali danajefa Rayuwata Iyayena ne Sanadi Kinji Mubeena ce ta katse mata tunani.....kinji Aunty feenat Ajiyar Zuciya tayi tace twins din mumy kaina ciwo yake kubari gobe Sai muyi fira mai yawa yanzu kuje kuyi bacci gobe kunada Skul,,,,,,,Mubeen ya tsuke fuska ni Awajenki Zan zauna gobe bazani Skul ba mubeena tace nima haka dafe kai Feenat tayi tace kataba su Sumaka kwari. Waye keson Yazama Soja irin yaya Nazir Nine mubeen ya daga Hannu Sama? waye keson tazama doctor nice mubeena itama ta daga hannu yawwa twins dina duk mai so yaje ya Kwanta gobe muyi fira mai yawa  ??????da gudu Suka fita Suna kiran Ladi Mai Aikinsu........ Tashi itama Feenat tayi taje tayi brush Tayi Shirin bacci

Cikin bacci taji Kamar Ana tsikarinta lokaci daya kuma Taji Abin nakara damunta Tashi tayi ta Zauna Innalillahi tafada da karfi Dan ko ba'a fada Mata ba Tasan Sha'awar tace ta tashi wayarta ta lalubo tashiga kiran Leemah Hello! beaty baki bacci ba kenan Leemah I need your help pls. temako kuma name? Leemah kinsani Wlh Yanzu nakara missing dinku keda Kausar toh Sarkin Sha'Awa yanzu Itace ta tashi kenan Eh Leemah Dan Allah kitaimaka kizo Zare Ido Leemah tayi kamar tana ganinta kinsan cewa Mamy Bazata Bari ba dare nefa yanzu mekike tunanin Zan gaya mata Shikenan Leemah tunda baki iya dubaraba keeetttt ta Kashe phone dinta turo kofar Akai my daughter baki bacci "Ummm" mumy Tashi muje dadynki keson magana dake yunkurawa tayi zata tashi takasa "Subhanallah" Feenat bakida lfy ne? Eh mumy yanzu yafara, meke damun ki? MARATA. Ko period ne? Aa mumy nayi fa,,,,,, kallonta mumy tayi Sosai tace Sha'awar ce kenan ta tashi nace miki kirinka Azumi Kina karanta qur'an Akai Akai bari na kawo miki Lemon tsami kirinka lasa tafita. Hawaye Feenat tafarayi Wai Ace yanzu Wannan Uwata ce tasan matsalata Amma Akan wani kudirinsu na Karatu An tauyemun Hakkina???? dan tsaki taja mtswww wai lemon tsami.....

"Mamy" "Mamy" wannan kira Haka Leemah meye ya faru Mamy Shikenan yau na kade..... mai yafaru kuma? Mamy Uncle Adam yabamu Assignment Mamy Cewa yayi duk wanda beyi Ayau ba Allah ya'isa Mamy kuma kece maijan Hankalina Kan kada na Aikata Abunda Za Amun Allah ya'isa... Hakane daughter Amma dare yayi dakinyi bacci gobe Saikiyi, Mamy Allah ya'isa fa yace. Hakane kuma Jekiyi Toh Allah ya temaka Mamy tafada tana tafiya.....Mamy book dina na biology yana wajen feenat. Saiki bari Sai gobe kenan mamy dan Allah ketaimaka na Amso Ayau......Haba Halimatu Bakida Hankaline dare nefa Mamy pls Dan Allah bana Son Allah ya'isan Nan ne.........Saikije ki kira yayanki yakaiki Tsallen murna tayi tace nagode mamy. but Dan Allah kigaya mishi dakanki innice bazai yarda ba, jeki kice ni Nake nemanshi Toh tace takama Hanyar part dinshi Assalm. Wai kazo yanzu inji mamy, Uban me kuma kikace nayi bance komai bafa. tace Kazo Yanzu bin bayanta yayi Suka Fita. Mamy gani. "SON" Halima Halima Zaka kai gidan kawarta ido yazaro Mamy duba time fa.....Umarni nabaka fita yayi Afusace Leemat tafi bayanshi. Tayi mamakin da har Suka karasa gidan Su feenat be tanka mata ba mai gadi naganinta yabude mata tashiga feee yazeed yaja motarshi yabar wajen Assalm Alaikum. Wa'alakmssalm Mumy da tafito kitchen yanzu ta Amsa Sannu mumy, yawwa Halima Cikin dare? Murmushi Leemah tayi tace mumy inata kiran wayan Feenat bata dagawa Shine Mamy tace nazo Naga ko lfy.......Ayya batajin dadi ya mamayn taki? Tana Lfy tacema Agaida ki ina amsawa muje tana Sama feenat din tare Suka haura Sama.......Mumy tace Halima Shigar mata da lemon tsamin Nan Ni Zan Kwanta toh mumy Saida Safe yawwa daughter. kema ki Kwana dasafe driver ya kaiki Toh Mumy.

Tura dakin tayi tashiga kwance ta hango Feenat ta daka mata duka tashi Sarkin Sha'awa bude ido feenat tayi Tamayar ta lumshe leemah Ashe Zakizo eh kinsan bazan Iya barinki A'irn Halin Nan ba Hakane feenat tafada yayin da tajawo Leemah jikinta, bakinta tasaka cikin na leemah lokaci daya tafara tsotsan lips dinta ta kamo harshenta tarinka tsotsan shi kamar lollipop take leemah takamu tafara Mayar da martani ciremata yar karamar Rigar jikinta tayi Brest dinta Suka bayyana Tarinka Shafasu Tana murzawa tuni Feenat tafita hayyacinta Dan ko mayarwa bata iyawa,,,,,,, Hannu Leemah ta tura cikin pant dinta tarinka murzawa nishi Kawai Suke Ahhhhhh washhhh kusan minti 30 Sukayi Ahaka feenat ta kankame ta Alamar Tasamu tayi riles.



Page.....4

feenat ce daure da towel gawani karami A hannunta tana goge gashin kanta da Alama daga wanka tafitoh wajen makeken bed din dake tsakiyar Dakin ta nufa, Leemah Leemah tashi kishiga nafitoh. Haba Feenat kaina Sai yayi ciwo ni kibarni da Asuba Nayi Leemat tafada cikin muryar bacci Feenat bata Kara bi takanta ba ta dakko wata doguwar Riga tasaka tajawo darduma tafara gabatar da nafilfili Raka'a 4 tayi ta daga hannu Sama tana kwararo addu'oeh take! Abinda ta Aikata dazun ya bijiro mata Azuciya kuka mai tsanani tashiga Rairawa Tana, Ya Ubangiji ka gafarceni Kan Abin nan danake Aikatwa ya Allah Kasani Nauyina kan iyayena yake wajibine Su magancemun matsala ta Amma Suka banzatar Dani gashi nafada kan turbar Shedan Ina Aikata Abu mafi muni Agareka, ya Sarki mabuwayi mai Shiryar da bawaYayin da yaso ya Allah Kashiryar da Zuciya ta Nasani nidin mai girman Zunubice gareka Ubangiji ya Allah badan niba ka gafartamun Zunubaina kakuma ganar da Mahaifana,,,,, ya Allah narokeka Dan girmanka Dan Albarkacin fiyayyen Hallita Ka yaye mun yawan Sha'awar nan Ka Kara daurani kan Hanya maidaidaciya......wani Kuka ne ya kwace mata ????kuka take Sosai na nadama Abinda take Aikatawa,,,, Haba Feenat wan nan wani irin Abune kin Hanani bacci da ihun kukanki Leemat tafadi Rai Abace... Dan Allah Leemah kitaso Muyi magna feenat tafada cikin dashashshiyar murya Kinga ni ba'inda Zan Sakko kibarni nayi baccina tunda ke kika Jawoni, Abinda Zaki fada din yawuce kice kinyi Nadama Kuma Sau nawa kina Alkawarin kin bar lesbian,,,,,,wannan kukan naki dashi Gara babu ki tsaya idan Nadamar gsky Zaki kikai Zuciyarki nesa,,,,,,,,bare kuma Nasan ba nadamar bace Dan Wanda besan Halinki ba Shi Za'a ba labari. Toh nima dai NADEEYA ban San Halin Feenat ba kuma masu karatuma Zasuso Suji wacece feenat.......

SHIN WACECE FEENAT NE

Alhji Ibrahim dattijo mai dadtaku Tare da matarsa Nafisa Asalin fulanin yola ne Suna Rayuwarsu cikin jindadi da ganin girman Juna Sunada yawan Arziki SHANU RAKUMA da dai wani dabban kiwo na fulani Allah ya Azurtasu da haihuwar Yara 3 Nazir Shine babba Sai Aishatu Sai Sukai Auta Umar daga nan haihuwar ta tsaya musu, kusan kansu duk daya dan ita Nafisa Akai Akai take haihuwar ta, duk da cewa Fulanine Iyayen su basuyi kasa a quiwa wajen ganin yaran nasu Sunyi Karatun Islam dana Zamani ba, Sun taso da hazaka Nazir da Aishatu Aji daya Suke Inda suka wuce Umar da Aji daya,,,,,,, bayan Su Aishatu Sun Kammala Secondary dinsune Tasamu miji tayi Aure Anan yola inda yarage Nazir da umar wanda tun tasowarsu suke Son junansu Ahaka Nazir yaki ci gaba da karatunshi cewa Sai Umar ya Zana jarabawarshi ta Secondary Sucigaba tare,,,,,,,,,Masha Allah bayan lokuta Sun Samu addimetion Suka tafi makaranta a .A. B .U . Zariya,,,,, Hutu ke kaisu garin yola Suna matukar temakon iyayensu duk dacewa babu Abinda Suka nema Suka Rasa hutun Karshe dasukai Suka koma yola Anan ne Nazir yasamu mata yayi Aure yacigama da business Alokacin Aishatu tana da yara 4 duk Maza Anso Umar yafito da mata Ahadashi da Dan uwanshi yace Shifa Ina karatu mai Zurfi yake So yayi inda yasha banban da Sauran yan uwanshi kenan,,,,,,,Alhji Ibrahim bai cika takuraba indai wajen karatune Shiyasama ya Amince da Hakan, Umar kaduna yakoma don cigaba da karatunshi wanda da ker Nafisa ta Amince da Hakan yakanje ya dubasu Akai Akai, karatu yake Sosai wanda yasamu degree har biyu Anan ne ma ya yake Shawaran yafara business gun Wani Mahaifin Abokin Shi Alhji Aminu,,,,,,,,Suna gudanar da komai cikin Amana da gsky lura da Hakan ne watarana Alhji Aminu ya kirashi...... Umar badon komai na kiraka ba Nalurada irin Amanarka da Iliminka Da nagartarka Sannan Kwanakin baya dakuje yola da Sulaiman yabani labarin irin mutumcin iyayenka,,,,,,,,Don Haka na yake Shawaran Zan baka Auren Yata "Hafsat" Sai Asan nan Umar yadago Kai yace duk Abinda Ka yanke daidaine Baba Nasan bazaka taba cutar daniba Nayi matukar farin ciki duk dai Nasan cewa daman bazanji Kunya ba. Kaje Zanje yola muyi magana da Mahafinka Kafin nan Zaka fara Zance da Hafsa dan kufahimci Juna Yace toh Baba Alhji Aminu yaje yola Mahaifan Umar Sunyi farin ciki matuka Duk dacewa Sunso dan nasu yayi Aure a yola cikin yan uwanshi, Amma basu nunaba Sabida Alhji Aminu dattijon kwaraine bayan wata biyu Umar da Hafsa An fahimci juna inda Suke gudanar da Soyayya mai tsafta abinka da masu ilimi Acikin watan kuma Aka Saka Aurensu Ranar Wata juma'a misalin Karfe 10:00 dunbin mutane Suka Sheda Auren Umar Ibrahim da Amaryarshi Hafsat Aminu, Su Aishatu dasu Nazir duksunzo kaduna Kasancewar Agidan Alhji Aminu Ake gabatar da komai Hatta Su Hajiya Nafisa da Matar Nazir data haifa yara biyu mace da na miji duka suka dungumo Anci Ansha Anyi komai cikin Mutumci. Wani katafaren gida da Umar yagina A Unguwar Dosa Nan Aka kai Hafsa Gidane kato nagani nafada komai yayi??



Bayan Shekara daya

Hafsace Zaune da katon Cikinta Tana duba wasu takaddu Sai rintse ido take tana cije baki daga dukkan Alamu batajin dadi Abun taga Saici gaba yake tayanke Shawaran kiran Mijinta Awaya. tana Sanar dashi yatawo Dan dama banisa yake da gidaba Sabi da ita kasancewar Soyayya Suke Sosai danko Sharokan Sai Haka lol Hafsa machace yar boko Ga Kyau Kota'ina ta hadu Ga iya Zama da miji Shiyasa Suke cin karansu ba babbaka. Yana ganin Halin da take Ciki ya temaka mata Suka Shiga mota Sai Asibti Cikin mintuna da bazasu wuce5 ba Aka fito da jariri Kato farisol kyakyawa dashi. Wayyo zokaga murna wajen masoyan nan biyu dama duk Wasu masoya nasu. Ahaka Aka Sallmesu Suka wuce gida cikin farin ciki Aishatu Ita tazo ta Zauna da Hafsa har'akai Suna Ranar Suna yaro yaci Suna NAZIR Sunan yayan dadyn shi kenan. Bayan watsewar taron Suna da dare yana Zaune Suna fira Ga yaronsu sun rungume daga yau dai Hafsa kin koma "Mumy" murmushi tayi tace kai kuma "daddy" ba Ahaka Zamansu yacigaba da tafiya... yaron yanada wayo Sosai Dan haka yana Cika 3years Suka Sashi makaranta dama gaba dayansu Burinsu Kenan yana kokari kuwa matuka Bayan yacika Shekaru biyar ne Mumy ta tashi da wani Zazzabi mai tsanani Ai ba bata lokaci Suka wuce Asibiti gwajin farko ya nuna tana dauke da Ciki Wata 4 Murna Sukai Sosai dawowarsu kenan daga Asibiti Aka kirashi daddy A waya cewa Allah yama maihafinshi Rasuwa gaba daya Nima danake Typing Saida naji Ajikina Kasancewar tsowo mai Mutumci yarigamu gidan gsky?? Tuni Suka Shirya Suka dunguma yola Harda iyayen Hafsa watoh Alhji Aminu da Hajiya Amina mahaifiya gun Mumy Kenan. Sunje inda Achan wasu Sukayi dan koke kokensu bayan Kwana bakwai Kowa yadawo Akabar Inna Nafisa Achan Haka Suke kiranta. Sundawo gida lafiya inda mumy tacigaba da Rainon Cikinta daddy yana kula da ita.





Page......5

Bayan Rasuwar Alhji Ibrahim Kamin su daddy Sutawo bayanda basuyi da Inna Nafisa kan ta biyosu ba Amma firrrr taki, Acewarta inda Kasar mijinta take itama Nan Za'a Saka ta idan tasu tazo. bayan Wata Tara da Wani yamanci Mumy Suna Zaune Suna fira da Matar Sulaiman Aminin daddy kenan, Dan Su daddy Tare Suka taso Sunayin komai da Sulaiman da Wani Abokinsu Ahmad duk dacewa Ahmad ya Rigasu Aure Dan Saida yayi Aure ya haihu da Namiji Sannan daddy yayi nashi Auren Saikuma Sulaiman yaya Awajen Mumy kuma Aboki Awajen daddy Shima yayi Nashi Auren. Mumy Takasance irin matan nan ne masu tattalin miji wanda Ko Zumunci basucika yiba Sabida kula da mazan su dan Haka bata zuwa ko'ina daga gidansu Sai wajen Aikinta dan Cikakkiyar barrister ce, Tana dan Zuwa YOLA wani lokacin idan daddy Zaije, ba kasafe tacika Ziyartar Maryam Matar Sulaiman ba Saidai Ita maryam din ke yawan Zuwa mata, ko Sau daya Kuma bata taba tunanin Zuwa gidan Fatima matar Ahmad ba itama Kuwa fatiman tace bazatazoba harsai mumy taje mata,,,,,kullum cikin Sa Rana take Amma ina,,,,,,,,hakan ce takasance Ayau ma tare Suke da Maryam Wacce Nazir yarada ma UMMA Tana ma mumy korafi Wlh kedai Hafsa bazaki chanza haliba kullum kina gida Kamar daddawa da Anyi magana kice daddyn Nazir na Gari Kamar dan ke kadai Akai miji, Kai Maryam kedai kullum maganar ki kenan idan ban Kula da Shiba waye Zai kula dashi beda kowa Anan garin wanda ya wuce ni da Nazir Sai wannan Cikin Nawa Uhum Toh dan Allah badole na Zamemai gata gaba da baya ba? Kizama Shi yazama ke Kawai karshen magana kenan Maryam tafada tana gyara Zamanta,,,,,,,,, Bari Nakawo miki Abinci kici Amma maganar nazama Shi yazama ni na nawa kuma Ai munzama tsoka daya mumy tafada tana bin Hanyar kitchen,,,,,,,Kayattacen Abincin da ta dafa ma daddy Aciki ta iba ma Maryam, tanaci Suna fira, Umma ce tace wai kuwa kinsan Fatima ta Haihu yau kwana hudu kenan, Kai Haba mai Aka Samu? Tahaifi diya mace, kai tubarakallah Allah ya Raya.Amin Umma tace Sannan Takara dacewa Saiki kishirya Kije Barka, Kai Maryam bakida tausayi wan nan Cikin Nawa Haihuwa ko yau ko gobe Zakice naje barka, Uhum haka kawai ma Anki Ziyara bare yanzu da Akeda Hujja mai Karfi. Kyadai ji dashi Ai Zan kirata namata barka. Allah yasa. Ni Zan tafi, haba Maryam tun Yanzu? Eh Ai nafi Mara Zumunci, ki kwantar da Hankalinki nima Zanzo. Muna jiran Ranar da babu. dahaka ta tashi Mumy taimata Rakiya.

Cikin daran Ranar Nakuda tazo ma mumy, tun tana daurewa Har takasa ta tashi daddy dake bacci cikin Rudu ya dau key din mota ya temaka mata Suka fita yasata Amota yadawo ya dau Nazir dake bacci Sai SULTANA HOSPITAL dake nan Unguwar Dosa KADUNA Mumy tasha wuya A wannan haihuwan dan saida Aka kwashi Awanni tana Abu daya daddy Zufa kawai yake yana kaiwa da komowa, daker ya'iya daukan waya ya kira Sulaiman ya Sheda mishi daga bisani ya kira Ahmad, Kusan atare Suka karaso Sulaiman da Maryam, Sai Ahmad wanda matarshi ta Haihu badaman tazo, Zuwan Su Kuma yayi daidai da fitowar wata nurses tasheda musu Anhaihu diya Mace, Atare Suka Shiga dakin Suna ma mumy Sannu yayin da daddy ya dau yarinyar, SUBHANALLAH tsarki ya tabbata ga Allah wanda da ikonshi yake Samar da Abu mai Kyau da Mara Kyau, daddy ne yafada yana nunama Ahmad (Abba) dake kusa dashi babyn, Sunyaba da kyan babyn Dan Ajin farkoce wajen Kyau. Ahakadai washe gari Aka Sallamesu Sukayi gida, Kai Alhmdullah duk dacewa Mumy bamai Son Zumunci bace mutane Sai zuwa barka Ake, Sabida kyan jariryar ke rudan wasu yarinyar tun tana jaririya da farin jininta. RANAR SUNA yan YOLA duk Sun Hallara Mutane kota'Ina kowa farin ciki yake Anci Ansha taron Suna yatshi lfy inda Yarinya taci Sunan Kakarta mahaifiyar babanta wato NAFISA Zasuna cemataa (Feenat) Haka Rayuwa tacigaba Mumy na kokari wajen faranta Ran mijinta yara kuwa Tasamu wata dattijuwa Ladi ita ke kula dasu.

Lokacin da Feenat tacika Shekaru Uku Alokacin Aka Sata makaranta nursery "iman Academy" dake Unguwar Dosa, makarntar hade take da Islamiyya, Idan Sun tashi 12am Sai suke Shiga Islamiyya 5pm driver ke daukosu lokacin Nazir yana primary6 Mamah LADI itaa ke kula da komai nasu, Feenat tana Maida Hankali yarinayace mai hazaka aduka bangare biyu, Bawanda feenah ke Kulawa Dan ita din yarinyace marason Hayaniya, Kawarta daya Halima Itama Sabida kokarinta Yasa Abotarsu tazo daya da Feenat, BAYAN WANI LOKACI Abubuwa da dama Sun faru, Feenat Sun Zana jarabawar fita daga Secondary. Ayayin da Suka kara Shakuwa da Kawarta leemah Sosai, daddy ya tura Nazir Kasar Turkey Achan yake cigaba da Karatun inda yake Karatun Soja, Alokacin Feenat ta damu kan rabuwarsu da yayanta Sabida Shakuwar dake tsakaninsu, Leemah Itama tasanar da feenat cewa brother dinta yaje karatu America yana karatu Doctor, Mumy takara Haihuwa inda ta Haifa Twins, Mace da namiji namijin yaci Sunan kakanshi daya Rasu Ibrahim Suna kiranshi (Mubeen) inda macen taci Sunan Mahaifiyar Mumy Aminatu Suna kiranta (mubeena) Anyi Shagali Sosai. Haryanzu mumy batasamu taje gidan Fatima matar Ahmad ba............Feenat basu hada iyayensu Kawanceba ita da Leemah Acewarsu Koda Zasuyi Karyar fita yawo sarinka karya dazuwa dagidajen juna tunda kowacce Agidansu Ansan irin Shakuwar da kawayen biyu Sukayi

BAYAN SHEKARU.

Wata tsaleliyar budurwace wadda Aqallah Zatai Shekaru 18 duguwace ba irin Sosai ba,farace mai matsakaitan idanu Samanshi dauke yake da dogayen gashin idanu, girarta Aciki take ta kwanta lufff, Tana da diri batada kiba Kuma ba Arame Take ba, kirjinta cike yake idan baka Zata ba Zaka Iya Cewa Wata mai yawan Shekaruce. fuskarta dauke take da dogon Hanci yayin da pink din bakinta y kasance karami, kwance take kan makeken gadon dake manne jikin ginin dakin tana danne dannen waya da Alama Chat take Ringing..... dayar wayar dake kusa da ita tafara. Hello besty daga dayan bangaren Aka amsa Hy feenat ina hanya zan zo gidanku fa, dagaske? Allah da gaske,Saikin karaso ok. Ba'afi Minti20 tsakaniba Saiga ta tashigo, turo Kofar tayi, dasauri Feenat ta Sakko Suka Rungume Juna, leemah Shine Baki gayamun Zakizoba, Sorry Kawata magana Zamuyi, Inajinki besty, Hawaye tafara Feenat yanzu Rabuwa Zamuyi, Zaro ido feenat tayi tace Akan me?muda muka Shirya yanda Rayuwarmu Zata kasance,kokinmance cewa komai namu iri dayane kinsan matsalata nasan taki,ke kikace Hatta Ranar aurenmu Rana daya zekasance, Leemah kin mance Ranar da kikacemun Mu Auri miji daya kokuma Mu Auri wa' da kani duk Dan mukasance Tare. Leemah duk kinmance yau kikemana Zancen Rabuwa. dan Allah Feenah ki kwantar da Hankalinki Ki Saurareni. INAJINKI besty Abba nane yasmamin Wata School Of Nursing A Abuja Shine yace Zai turani, Sabuwar Makarantace yanzu take tashe Akace. Hmmm Ajiyar Zuciya Feenat tayi tace Dan wan nan besty Shine kika dagamun hankli indan Wannan Zanmawa daddy magana Nima yasani Skul din Ai dani dake mai Rabamu Sai Allah.





Page....6

bayan tafiyar Leemah. fitowa tayi da niyar Samun daddy tafada mishi, mumy tasamu Zaune a parlor ga Twins gefenta bangare guda wasu takaddune birjik da Alama Akwai Abinda take nima cikinsu. tawowa tayi ta Zauna ta jingina da jikin Mumy, Mumy Sannu, yawwa my daughter Ai najiki da Halima Shine bata Shigo yau ta gaidaniba, mumy Tana cikin damuwa ne wai Acewarta yau Zamu Rabu, kinsan ma wai menene dalili?? "Aa"mumy tafada tana girgiza Kai, Mumy wai Akan Abbanta ya Sama mata Skul a Abuja,,,,,,,  ??Murmushi Mumy tayi tace Ai dole tace Za'a Rabaku tunda ganin Juna Zemuku wuya, da Sauri Feenat ta dago kanta, Mumy Zuwa nayi Nagayama daddy nima yakaini Skul din Ai, Ke dai kincika Son Rigima. daga.....koda yake aima kunfi kusa da dadyn naki mumy tafada tana daga kafada?? Yayin da tacigaba da dube dubenta. Feenat Maida kanta tayi kan tv dake manne jikin bango, wani American film Akeyi a Mbc Action, lokaci daya ta rintse idonta ganin Abinda turawan ke Aikatawa, mace ce Rungume jikin Wani Saurayi Sanye da wata yar riga wanda komai na jikin ta Abayyane yake, shafa jikinta yake Very Slowly, Yayin da bakinshi yake cikin nata yana tshotsa Kamar yasamu Sweet, itakuma Hannu daya tasakalo ta bayanshi tana Shafawa tanayi tana lumshe ido,,,,,,,,, take wani Abu ya Ziyarci Feenat wanda takan Dan jishi lokaci Zuwa lokaci, Kafafunta tahada ta matsesu waje daya Dan wani Abu takeji kamar yana yawo jikinta, Remote tajawo ta chanza tasha Zuwa Zee Aflam, Cikin Kasan Zuciyar ta kuwa cewa take Aure Zanyi Gaskiya tunda malan musa yagaya mana idan Kaji makamancin Haka Sha'awa ce kuma wajibine kanimi mijin Aure idan Kaji Zaka Cutu.

Sallamr dady ce ta dawo da Feenat daga tunanin da takeyi, Amsawa Sukai Yayin da mumy ta tashi tayi hugging dinshi barka da dawowa, ga bashi ba nima da Aure nayi duk lokacin da mijina yadawo Haka Zanmai maiyuwa bazanji Abun da naji dazun ba, Feenat ke fira da Zuciyar ta, Ummina yau ba magana, cikin inda inda tace Sannu da zuwa daddy, yawwa Ummina ko bakijin dadine? Jiranka take Shiyasa tayi wani kamar Mara gaskiya mumy ta fada tana ciremai takalamin kafarshi, my Kinji mai mamynki ta fada ko fira Zamuyi, daddy kaci Abinci ka huta Saina fada maka, wayaki ya Saurari Zancen Umminshi cikin Zumudi? fadamun kamin naci Abincin, Sunkuyar da Kai kasa tayi daddy dama Akwai Wata Skul Of nursing da Aka bude a Abuja Abban Su Leemah Chan Ze kaita pls daddy inason Skul din nima. Shiru nadan lokaci daga bisani daddy yace ban Amince ba, nace ban Amince ba Ita Leemah din dako iyayenta bamu Saniba Zakice komai Sai kinyi irin nata, indai nine na haifeki ban yarda ba inada burin nayimuku komai dakuke bukata Amma banda wannan, daga haka yatashi ya Haura Sama, tashi mumy tayi Zata Bishi Feenat ta Rukota mumy pls kisa baki yabarni kinfi kowa Sanin irin Shakuwata da Leemah, Mumy tun muna yara fa muke......kuka ne ya kwace mata, dafa kanta mumy tayi tace my daughter am sorry to said you kibi Umarnin mahafinki, Sabida kinfi kowa Sanin dadynki yafi kowa Son yaga kunyi karatu kunzama wani Abu, tunda kikaga bai Amince ba kiyi hakuri Kawai, daga Haka mumy ta tashi. da gudu itama feenat ta tashi ta Haura Saman daret dakinta tayi tafada kan bed tana kuka mai tsuma Zuciya, Saida taci kukanta Mai isarta tukun ta jawo phone dinta tafara dealing number Leemah, HELLO.... my besty dafatan daddy ya Amince Kinga harna Suyomana wasu kayayyakin Amfani kinsan Anko Zamu rinkayi yanda Zamu birge duk wata maijin kanta Askul din nan, Ke Kinga wani takalmi duk yanda Akai kwanan nan yafito yayi Kyau, Ke mayyar Abaya nasiyo Miki Su birjik, idan Kinga Akwai Abunda kikeso ki hanzarta gobe Kije kasuwa, Dan Wlh harna hangomu A Skul din nan, Skul dinfa ance sai Dan wane da wane Kinga yanzu Za'a kara Sanin muba yaran Kananan mutane bane. besty kinbarni inata Mgn kice wani Abu mana.

Ajiyar Zurciya feenat tayi yayinda taji Son Kawarta ta yakara dira mata A'zuciya, Cikin dashashiyar murya tace leemah daddy.......aitun kamin takarasa Leemah tace kada kice mun be Amince ba Yanayin muryanki ya nuna Hakan. Wlh Leemah yace "Aa" Itama mumy namata magana wai nabi umarnin Shi hakan Shine daidai. Innalillahi ni Yanzu Zan iya cigaba da Rayuwa batare dake bane, Ina nima Nahakura da tafiyan nan duk Skul din dazakishiga nima ita nakeso. Karki haka Leemah kamata yayi kisa Abba yazo yasamu daddy ya fahimtar tashi. Wow inasonki Feenat kin Iya hango Abu mai Kyau, Bari Anjuma Zan Samu Abba na da maganar Allah yasa idan yazo daddy ya Amince, Amin dai my Leemah Nima inasonki. Nariga na dade dasani ai kawata, besty bari nacigaba da hada mana kayanmu, kincika Zumudi. Keko Ai dole Muma Zamu Zama manyan yara, Atare Suka kwashe da dariya. Jeki karasa saimunyi waya Anjuma. ok.bye.

Tunani Kawai take Azuciyarta barkatai Shin Anya daddy ze'amince kuwa? Kodai nakira Leemah Nace tabari, Maiyuwuwa Karatuna A kaduna Shine yafi Alkairi Shiyasa daddy yaki Amincewa, Toh Amma ai karatun zaifi dadi Idan kana Tare da kawarka wacce kuke Shawara da ita tunda Ita mumy bata fiye Zama Ai fira da Itaba. Kai kada na takurama Zuciyata kan tunani bari nabari Leemah ta turo Abbanta Kawai. remote tajawo ta kunna t.v. take Abinda tagani dazun a Mbc Action ya fado mata Arai, Haka kurum taji tana Sha'awar cigaba da kallon film din, bari nagani ko basu gamaba tafada cikin Ranta tana chanza Tashar, Oh Wow basu gamaba,  ??Kai basu gama irin wannan wajenba kenan film din duk haka yake, dukufa tayi tana kallo Sosai har'inda wasu turawa Su biyu Suke fira da Harshen turanci, dukansu mata ne, dayar ke fada ma yar'uwarta irin Son da take mata, Kallmar So karara take Zayyanemata kamar irin Saurayi da budurwa din Nan, take kuma tajawo ta Suka koma Suna fuskantar juna tana cigaba da gaya mata tana Shafa fuskarta, dayar ce takara matsowa Sosai ta hade bakinsu waje daya tafara kissing dinta Sosai, Feenat lisp dinta ta kamo tafara lasa jitake kamar itace Akema hakan, turawan Nan Sun lula har takai ga Sun cirema juna kaya, Shafeshafe Kawai Suke Suna nishi, Wayyo Allah feenat tafada tana kankame jikinta, dama Ana irin haka mace da mace Toh koshine lesbian din da naji Ana fada Kai Subhanallah Ance ubangijimu Allahu yana fishi mai tsanani damasuyi irin Wannan harkan. Kashen TV tayi gaba daya tafara istigifari na kallon da tayi, bangare guda jikinta Sai Rawa yake Wani Abu takeji yana yawo A jikinta, kawai itama Sha'awan take takasance jikin namiji. turo kofar Akayi cikin Sallama, Kasa amsawa tayi Saidai yunkurin tashi da takeyi takasa, my feenah fushi kike haryanzu jifa idonki Yanda Suka kumbura Alamar kuka kikai Sosai, Mumy banjin dadi ne, Sannu daughter na kada kisa Abun Aranki Kinji, Allah yasa Hakan Shine Alkairi. Mumy jitayi Feenat bata amsaba take kuma ta lura da yanda jikin yar tata yake Bari taba jikinta tayi tace Zazzabi kike feenah, Ummm mumy. Ya Allah. Bari nakira dadynki muje Asibiti fita tayi Suka Shigo tare da daddy taba jikin yar tashi yayi yaji kamar wuta, maza Hafsa temaka mata mukaita Asibiti, Cikin kankanin lokaci Mumy tashiryata Suka nufi Asibiti dama Mubeen da mubeena LADI ke rainonsu.

Ruwa Aka Saka mata bayan bincike da doctor yayi Akanta, fitowa yayi yace daddy ya biyoshi Office. Alhji na tabbata din Kai mutum ne mai Hikima, Amma ya'Akai yarka ta Dade Abu nadamunta baka gaggauta Sama mata mafitaba, kodayake Kai namijine ba Lallai ka lura da Hakanba Amma mahaifiyarta tayi babban Sakaci. dacta meyake damun yata yimun bayani Menene matsalarta, Alhji yarka tana fama da Sha'awa me karfi wanda Ayanzu kamata yayi Asama mata Mijin Aure,  ?dakata dacta yar Tawa guda Nawa take, duka duka shekarunta 18 ne me tasani, A karatunma me tayi? dacta inaganin Akan maganar Barinta tayi karatu A Abuja dabanyi bane, Shiyasa tasaka damuwa Aranta, Amma yanzu na Amince mata taje tayi. daga Haka ya tashi Dr nakiranshi ya fahimtar dashi Amma inaaaa tuni yabar Office din, Zuwa yayi yace ma Su mumy Sutaso. Har bakin inda motarsu take dr ya biyosu daddy naganinshi yatada motar yabar wajen, Cikin mota daddy ke Sanar da mumy Abinda Dr yafada mishi........Shiru Mumy tayi nadan lokaci daga bisani tace Bana tsamanin Haka Feenat guda Nawa take, mganar jiyace tasata Zazzabi kawai. Atoh Nima Haka Nace Amma yanzu Na Amince kawai Zan Kaita makarantar, tunda Ajiya nayi Searching naga makarantar Mata Zalla ce nidama makarata da mazan nanne banaso. Aishikenan Hakan ma yafi mumy tafada. Feenat duk tanajin Abinda Suke fadi bangare daya taji dadin Amincewa da daddy yayi game da karatunta, Yayin da bangare guda kuma takejin bakin Cikin kin yarda da maganar Dr da daddy Yayi. Kamar tabude Baki tace ita tanason Auren Amma Ina bazata iyaba.



Suna isa gida ta dau wayarta ta kira Leemah tana dagawa tace besty kada kifada ma Abbab. Meyasa kikace Haka besty? Sabida daddy ya Amince,  ????Tsallen murna Leemah tayi tace Alhmdllh. Amma ya A'Kai ya Amince? feenat Sanar da leemah Komai tayi Abinda ya faru har kan kallon da tayi da zuwansu Asibiti da duk yanda daddy yama mumy Bayanin Abinda da Dr yace mishi bata moye Komai Acikiba, Hmmm Nifa dama Feenat nadade ina tunanin kinada Sha'awa Sosai, Sabida Na lura da Abubuwa da yawa game dake. Zan gaya Miki Wasu Abubuwa ne Amma saimun Hadu. Shikenan Saimun hadu din. Washegari daddy yaje Abuja Yayi ma Feenat komai kan karatunta zuwa kawai ya Rage mata, Sunje da Mumy kasuwa Sunyi Siyayya mai yawan gaske inda kusan Komai tare take dakko musu da Habibiyar tata Leemah. Bangaren Leemah ma Komai ya daidaita Rana daya Zasu fara zuwa Sun yanke Shawara kan cewa drivern Su feenah ne Zai kaisu domin Su tattauna game da matsalar feenah.



Page.....7

Feenah ce Sanye cikin wani material milk colour yana dauke da Ratsin Brown Ajikinshi, dinkin Riga da Siket ne yazauna tsam Ajikinta Mayafi ta daura Akai Brown colour Haka takalmi da jakarta duk Brown ne, Wani Dan Siririn Agogo ne manne A hand dinta Sai wani zobe makale da yatsanta, Kai daka ganta Kasan Akwai Hutu Atare da ita Dan fatar jikinta luwai take, bawani make-up tayima face dinta ba Amma hakan be hana kyawunta fitowaba. Mumy ce ta turo kofar tace my daughter baki gama Shiryawa bane Haruna tun tune yake jiranki A waje fa, nagama mumy kinsan nace miki Tare Zamu tafi da Leemah bata karaso bane sai yanzu, yakamata Kifitoh haka nan, "Alright" Mumy nafito. Toh daughter fadan da namiki dazun Allah yasa yashigeki Sannan kinji Abinda da dadynki ya fada miki, Allah ya bada Sa'a kikula da kanki kinji, Zuwa tayi tace thanks mumy ta yayinda kuka yakeson kwace mata, Haba feenat banace banason Yawan kukan Nan ba idan bakya Son tafiyar ne Saiki fasa, da Sauri tasaki mumy tafara Share Hawayenta,mumy Ina Twins? Suna wajen Baba Ladi jekiyi musu Sallama, Zuwa tayi tasamesu Baba Ladi namusu wasa Suna dariya, Kissing dinsu tayi A kumatu daya bayan daya taima baba ladi Sallama, kukan mubeen taji Alama Yanaso yabita tajuya ta daukeshi mubeena itama tamika Hannu, Ina Zan iya daukanku duka Baba Ladi Dan Allah daukota muje bakin gate. Suna karasawa Mumy ta Amshi mubeen daker ya yarda Feenat ta shiga mota. Suna fita ta hango motar su Leemah Haruna tsaya. Yana tsayawa Leemah tafito tashiga, Leemah tayi fes Don itama badaga baya ba wajen kyau. daret hanyar Abuja driver ya dauka.

Karyar kika Zuba ma Mamy tayarda Zamu tafi tare ko? feenat tafada tana kare mata kallo, dariya Leemah tayi tace yau Kai tsaye nafada mata tadanyi fada daga bisani kuma tayarda........ Ai gara mumy bata So maybe wani Abun ya Sameki ne but Shifa daddy Kai tsaye yake nuna bayason wani da Namiji yakulani, Kinsan Wlh Leemah Ran nan da daddy yake waya da Inna Nafisa ta yola inaji tana cemai yakamata Aimun Aure tunda Shima da ya Auri matarshi bata kai yawan Shekaruna ba, Wai Sai ce mata yayi Yana tsoron mazan yanzu ko Anyi Alkawari Za'a cigaba da karatu Sai Anshiga Su hana, cemai tayi A hada ni Aure da babban yaron Uncle dina Nazir, Amma firrrr daddy ya kauce maganar da take mai, kuma Leemah Wlh kabeer yarone mai hankali da Addine Kuma dama addini Shine babban Abu mai taka Rawar gani wajen Niman Auren miji nagari, ke bama Haka ba babban Sojane wanda Kasar Najeria take Alfahari dashi, kuma Wlh Ga Kyau idan kika ganshi Kama da dadyna yayi Sak. Gaskiya feenah daddy yayi Nisa burinshi kawai yaga Ance yau ga yarshi tazama wani Abu toh baya lura da kedin macece? daya sani gaba daya burin nashi kan yaya Nazir dinku ya daura da yafi. Idan baki manta wani hadisi da muka taba yi muna Aji Shida A islamiyya ba, "Sahihul bukari ne" "Alkam ya Ruwaito hadisin" CEWA! "Watarana sayyidina Usman yasamu Abddullah bin Mas'ud (Abu Abdrrahman) Sai yace mishi ya Abu Abdurrahman Shin na Aura maka budurwa domin ta tuna maka da yarintarka" Awata Ruwayar kuma " Shin Na Aura Maka budurwa domin ta tunatar dakai Samartakarka" kinsan me wannan Hadisi yake nufi, wannan hadisin yana Gaya mana cewa Aure Shine kwanciyar Hankali kuma Aure Shi ke Samar da natsuwa. Ke Wlh duk Matar dakiga ko mijin dakikaga Suna korafe korafe Kan Cewa basu Samun natsuwa game da iyalansu Toh ki tabbata Soyayar da Suka Kullah Kamin Suyi Aure ba Soyayyar Gaskiya bace, idanma Ansamu wanda Suka kulla Soyayar Gaskiya din Toh tabbas Basu San Yaya Ake Sarrafa taba, Soyayya ba'Ita ke Haifar da natsuwa gidan Aure ba Sarrafa Soyayyar Shine Ke Haifar da natsuwa. Misali Atambayeki me kika fi So Arayuwanki Saikice Waina, Sai Akawo miki Waina har kashi biyu, dole wacce kikaci Kikaji tafi dadi ita Zaki yaba, Sanan Kuma idan kika gama Zakiso Kiji wacece ta Sarrafa wannan wainar. Toh Haka Abun yake idan Ma'aurata Suka iya Sarrafa Soyayya Zaman takewar Aurensu Zata daure Sosai. Kuma duk mace Ko Namiji da baya Samar ma dayanshi natsuwa Shine Zakiga Aure yana tabarbarewa. Bafa natsuwa ta kwanciyar Auratayya kadai ba natsuwa Zamn auren Gaba daya nake nufi. Manzon Allah S A W yace. Idan kuka Samu NamijI mai Addini da kakkyawar dabi'a Toh ku'aurar mishi da yar'uku ANNABIN ALLAH FA Akace, wanda duk wanda yabishi yashiga Aljannah, Haka kuma duk wanda ya kaucemai Wlh Saiya Koka. feenat kinga Addi da dabi'a mai Kyau Sone manyan Abu da Suke da Muhimanci game da Aure, Allah S.W.T yana cewa da Za'a kawo mahaifiyarka San'nan Akawo mazon Allah S A W Ace kazaba Allah yace Zaka Zaba Annabi ne. Yakamata ki fahimtar da daddy yagane Aure Shine darajar diya mace, ke kojiya Saida muka kara magana da Abba yace indai inada muradin Aure tare da tsayayen Saurayi namishi magana, feenat Kinsan mazan yanzu dole Sai Kana bincike Akansu Sosai. Kingani Anbani Zabi ballatana Ke dana fuskanci Sha'Awa gareki mai karfi, ina lura dake Sometimes Idan Muna Kallo ko Wani fira yanda kikeyi, Amma mucigaba da Addu'a Allah ze kawo mana Mafita. Feenat da tunda Leemah take magana ta mayar da Hanklinta duka Kanta tace besty kedin ta dabance wlh Shiyasa banida Abokin Shawara wanda ya huce ke, Allah yabarmu tare. Haruna dake driven duk yanajinsu yaran sun burgeshi kuma yadau Alkawarin idan yadawo Saiya ma Alhji magana gameda ya Aurar da feenah. AHAKA Suka karasa Abuja Cikin Makekeyar makaranta da Akayita domin mata Zallah. Sunyi komai cikin Lokacin Kankani hostile Suka nufa Ana ganinsu Aka duba sunansu kowacce Aka bata key din dakinta domin dama Anmusu komai kamin Su karaso, key daya Suka amsa Suka dire a wani makeken daki da gado ne kato a tsakiyarshi Sai wardrobe dake gefe, dauke Dakin yake da toilet dakin dai daidai irin yanda Su feenah kesonshi. Wanka duka Sukayi Sannan Sukay Searching Unguwar domin nemo wajen Abinci dadai wasu Abubuwan.

After 2 months

Su feenah Ankara Wayewa Suna kokari Wajen karatunsu domin yanzu gabaki daya makarantar Nan Ansan da Zaman NAFISA .U. IBRAHIM (feenah) da HALIMA .A. MUHD ( leemah) kowani Malami yana Alfahiri da Su da irin kokarinsu, Sun Samu wani malami wanda Suka ware lokaci yake koyardasu bangaren Islamiyya. Wanka kuwa babu wanda Ze nunamusu bare Uwa uba Kyau da tsafta, Komai Nasu Abun birgewane, gashi basa kula kowace Mace komunji dakanta, Lokaci Zuwa lokaci Kowacce Ana Zuwa mata daga gidansu. Shakuwa mai karfi takara Shiga tsakanin kawayen Nan biyu, matsalar dasuke Samu dayace yawan Sha'awa da feenat takeyi. Akwai wani Zuwa da Su daddy Sukayi Feenat tacire kunya Ta sanar dasu Mumy Amata Aure Amma Sukace Zancen Banza tafara karatu tayaya Zata yanke, data fahimtar da mumy Abinda ke damunta Cewa tayi Tarinka Azumi da Karatun qur'an Sannan duk lokacin da taji Tarinka Shan lepton da lemon tsami. Ahaka Rayuwa taci gabanmusu, Idan Leemah tace Zata gayama Mamy domin taje ta Samu mumy sai Feenat tace bataso Kunyar Mamy takeji haka Leemah ta hakura ta Rabu da Ita. Kowacce Tana Waya da brother dinta dake Kasar waje, duk Sanda Feenat ke waya da yaya Nazir saita bashi labarin Leemah, Shimakam yaya Nazir yaji Son ganin yarinyar, itakuwa Leemat da tafara ba Yayanta labari bayama Saurarenta Yake kashe wayar. Yauma kamar kullum Sunje wani Restaurant dake cikin garin Abuja Sunacin Abinci, Wasu yanmata Suka hango Su biyu Suna nufosu Suna karasowa dayar tayimusu Sallama. Amsawa Sukayi yayin Yayin Leemah tayi musu izini Su Zauna. Zama Sukayi dayar tafara magana Ni Sunana KAUSAR HAFIZ Wannan kuma ta nuna wata dake bata Rai Kamar bataso Zuwa wajen nasuba Sunanta KHADIJA AMINU. Leemah tace "Nice" yayin da itama ta gabatar musu dakanta da feenah. Kausar ce wow Ai na lura kuna Son junanku da Alama kundade tare domin tare nafara ganinku a Skul, Room dinmu Shibe No. 12 na yaba da Hankalinku Naga Ana kuyardaku Islam Shine Nida kawta mukeson Muyi joning dinku, da Sauri Khady tace kikeso kiyi dai Murmushi kausar tayi tace O.k. nakeson Nayi, feenah tace badamuwa mun Amince Amma Tunda ke kadai kikeso pls ke kadai muke bukata. Da Sauri Khady taja tsaki tabar wajen. ba Damuwa Ngd da karbata da kukayi Zanso nazo nakara muku gdy wajenku. Pls idan Zakizo kada kikawomana waccen Banzar dan Zan'iya marinta Leemah ta fada tana kara tamke face, Sannan Room dinmu 14 no ne, Sai kinzo dahaka Leemah taja hannun Feenah Sukabar wajen.





Page......8

Zaune Suke Suna fira Suna dariya daka gansu dama Kasan cikin farin Ciki Suke. Noking din kofar da Akeyi Shi yadawo dasu daga firar tasu. Open d door leemah. pls feenah open it. ni batashi Zanyiba dan naji dadin kwanciyar nan. Noking Aka kara akaro na biyu, tashi Leemah tayi ta nufi kofar Dan tasan ko kwana Za'ayi Ana buga kofar Kawarta ba budewa Zatai ba. ganin wacce Suka hadu da ita jiyane yasa ta Murmushi tace Come in. Shigowa tayi tasamu waje ta Zauna, tashi feenah tayi lokaci daya Kuma tana mata Sannu. Yawwa Kausar ta amsa yayin da takara gabatar musu dakanta. Tace ni A Zariya Nake da Zama takara dacewa nazone ku nuna mun books din da kuke Amfadi dasu na Islamic. Idan bazaku damu ba kuma zanrinka Joining dinku muna Zuwa tare wajen Malamin. Ok Leemah tafada yayin data kwaso littafan gaba daya. Tace Mukuma muna Kaduna ne. Kausar nace "Wow" Sannan tafara duba takaddun. Oh dama wa'innan kukeyi Ashe? Su mukeyi feenah ta fada atakaice, Leemah kuma cewa tayi kinga Wanda ke bamu wuya nan ta nuna NAHAWU. Lallai ni gaba daya litattafan nan na haddacesu, atare Suka Zaro ido Sukace "Me kikace" eh na haddace su duka Kausar ta maimaita yayin da tarinka Zakalo wasu wuraren tana karanto musu. Kungani ko? Kawai yanzu Zan kara binku domin nakara tilawa. Take feenah taji Son Kausar ya Shigeta, yayin da leemah ta fada Afili, Wlh kinburgeni Kausar daga gani gidanku Sun baki tarbiyya Kuma Sun tsaya miki wajen neman Ilimin Addini. Feenah tace Gaskiya Kam. Kausar cewa tayi Hakane Amma kuma Abu daya ya gagare iyayen nawa ba. Yayin da ta tashi tana kokarin tafiya. Dan Allah ko zaki rinka zuwa muna koyan darasi Awajenki? Me Zai hana Feenah indai kunason Hakan. Leemah tace munaso. ba damuwa zan rinka Zuwa Sai Anjumanku, Toh mungode.

Feenah Gaskiya yarinyar ta burgeni Sosai, iyayenta Sun tsaya mata, Ashe Shiyasa tun farko yarinyar ta kwanta mana Arai, mukai Saurin Accepting dita as we frind. Eh gaskiya kam nima ta burgeni Amma komiye yasa take qawance da wannan Kawar tata Oho. Wlh nima bata Kwanta mun ba feenah Yarinyar kalar yan iska ce Sam bata dace da Rayuwar kausar ba. Allah ya kyauta bamusan me ya hadasu qawance ba koma yar'uwar tace Kinga be Kamata mushiga tsakaninsu ba. Hakane feenah Leemah ta fada yayin da Take kokarin dauko wayar ta dake Ringing cikin Handbag dinta. brother ke kirana Feenah. tabe Baki feenah tayi Azuciyarta tace Wanan brother din nata da ko Sunanshi ban saniba, daga gani yacika miskilanci daga yanayin yanda yake firar da Sister dinshi kamar wani yasa Shi ya kiranta, ni mema yashafi ni tunda bani yake mawaba Hasalima ban taba ganinshiba. Take ta chanza Tunani dan bataga Amfanin wanda takeyi yanzuba.

khady Wlh Sun hadu ko ta'Ina wa'inan babys din nisunma kara burgeni Sosai fiye da Ranar da nafara ganinsu A School din Nan, nayi mamakin dasuka saurin karbata A matsayin kawarsu, Amma ba Abun mamaki bane Ilimi na yajamun, ni wlh nakara Alfahari da Karatun Addini din nan nawa. Kefa daga gani khdy kinsan yaran manyan mutane ne, domin daga fatar jikinsuma ya isa kigane, Dan ma dayar naga batacika son yawan magana ba. Dan Allah Kausar dakata kin isheni Wlh, naga dai koma menene nice nasakaki A hanya, kuma kinfi kowa Sanin bana Son Ana Yaba wasu Agabana, Amma ba laifinki bane Son da nake miki Shi yajawo Hakan. Kausar taja wani Uban tsaki mtswww Toh Hanyar Arziki kika daurani kokuma Hanyar Halaka? kinfi kowa Sanin Abun da muke Aikatawa babban Zunubi ne, Atunaninki Zan tunkari Su Feenah da maganar nan ne? Abun Arziki dashi Ake tunkarar mutananin Arziki, bazan taba nuna musu Inada Hali irin Wannan ba. Yanayin tarbiyarsu ma ba irin taki bace da Alkairin nakeson friendships dasu bada mummunan Abu ba. Yakamata kigane......Haba Kausar miye na tada Hankli haka nazata da irin Harkar Kike nemansu Shiyasa nake kishi,Amma yanzu Na fahimceki, Dan Allah kada Hakan ya taba Kawancenmu. Me yajawo Hakan. kawaii khady dama kece kika fahimcini ba daidaiba. Ai yanzu Na Gane Kausar tashi Kije ki Shirya. Tashi Kausar tayi. Khady ta girgiza kanta Cikin Ranta tasha Alwashin Saita tona Asirin Abunda takeyi da Kausar A gaban qakawayen nata domin ta Hakane Zasu Rabu da Ita cikin Sauki.

AFTER TWO WEEKS

Su feenah Ankara Wayewa malmansu Kullum kara Alfahari Suke dasu Sabida kokarinsu da Hazakarsu, bangaren Addinima ba baya ba Suna matukar maida Hankali, yayin da qawarsu Kausar ke kara fahimtar dasu Abun da basu ganeba. Hakan yaqara ma qawancensu karfi Sosai yanzu duk inda Suke tare Suke Su Ukun Nan wajen cin Abinci, da dai Sauransu. Yanzu har lectures tare Suke Shiga. Hakan ba karamin kara bata Ran khady yakeba, Ayaune kuma tasha Alwashin Saita tona ma Kausar Asiri wajen su feenah. Kausar wai Ina Zakijene haka? Wajen Su Leemah Zani yau Sunce fira Zamuyi, kai Aiko baza'a barni Abaya ba, nima yau Zuwa Zanyi. Sakin baki ??Kausar tayi tana kallon khady So take ta gano Wani Abu a idonta Amma ta kasa. Kikai Shiru ko bakison najene Kausar? Ah wace ni nicema maison Kije, domin kisauke Girman kan dake kanki, dan duk yanda kikeji da kanki Sun fiki. Yatsina fuska khady tayi tace Naji muje Ga 7up Nan kisha nazuba miki. bani nasha kadan dan naji Sanyinta yayi yawa.

........tashi ki bude kofa feenah inaganin Kausar ce. Tashi feenah tayi tanufi kofa tana budewa ta gimtse face tace yau kuma wakika jawo mana Kausar. bani waje kedai khady ce tace tana Son Zuwa yau. Tabe baki feenah tayi tashiga Suka biyo bayanta. A'uzubillah keda waye Haka kuma yau Kausar? Khady jitayi kamar ta juya tafita Amma Ina taci Alwashin yau Saitayi Abunda tasaka kanta.. .. Murmushin karfin Halin ta kakalo tace Nice nazone muyi firar tare.. kokuma kinzo gulma ba Leemat tafada Aranta. Fira Suke Sosai feenah, leemah, da kausar. Khady gajiya tayi gakuma wani takaici da takeji Aranta, yawwa Leemah ga wani American film kisaka mana ance yanada kyau pls. Wow inason American films Leemah tafada tana kokarin Sakawa. Kausar Aranta tace Anya ba wani Abun khady ke kokarin Shiryawaba, kai noo Zato Zunubi ne koda ya kasance gaskiya. Kallo Suke Sosai Leemah tace Kausar wannan tana kama dake Sosai. Shirun da tajine yasa ta waigawa, ganin idon Kausar tayi yayi jaaa gashi ta Susuce kamar me bukatar wani Abu. Subhanallh Kausar bakida lfy ne? Atare Feenah da khady Suka juyo dama khady tun dazun take Satar kallon Kausar, Kaina kedan ciwo tafada jikinta na Rawa, kallon T.v. tayi daidai inda wasu turawa biyu Mace danamiji ke Soyewarsu bako kunya, take hankalin Kausar yakara tashi nishi take Sama Sam tana cije lisp dinta. Juyawa feenah tayi ta kalli t.v. din Abunda taganine yasata Saurin rintse ido. dubanta ta dawo dashi wajen su Leemah. Khadija ce ta matso kusa da Kausar tace Sannu Kausar kamar feelings Kike, jawota Kausar tayi da karfi lokaci guda tafara tsotsar bakinta kamar ta cire mata. Zaro ido Leemah tayi tace Uzubillah dama Kausar YAR LESBIAN CE? Juyawa tayi da niyyar yima Feenah magana taga ta kankame jikinta waje daya tana fitar da numfashi Sama Sama, take tausayin Kawar tata yakamata Dan tasan Sha'awar tace ta tashi. Leemah magana takema Su Kausar subari Amma ina basuma San tanayiba. Juyawa tayi ta kashe TV din tahaye kan bed tajuya baya don idan tacigaba da kallon su Kausar zasu cutar da itane. Feenah fellow tajawo ta kankamishi Sosai domin Ita kadai tasan meke damunta. Sukam manyan Matan Akalla Sundau minti40 Suna Abu daya. Suna gamawa Khady tafita tayi Room dinsu. Kausar kuwa Anan bacci yayi gaba da ita.

Karfi 4 na dare Kausar tafarka ganin a inda take yasa ta tuno Abunda yafaru jiya, gabatane yafadi Rasss , Shikenan yaune Rabuwana dasu Leemah na karshe, Anya Zargin danakema Khady ba gaskiya bane kuwa? Komadai Menene nice nafara jawota Dan haka nice mai Laifi. Tashi tayi da Ker tashiga toilet dinsu feenah tayi wanka ta dauro Alwala. Nafila tayi Sannan tayi addu'Oeh ta Shafa. Tuno a yanayin da taga feenah jiya tayi Allah Sarki Maybe Sha'awa Take. Najamata. Kiran Sallahn Asuba ne yatashi feenah daga baccin wahalar datayi jiya tashi tayi taniyar Shiga toilet taga Kausar kan Abun Sallah kintashi feenah? "Ummm" kawai feenah tace tashiga ta dauro Alwala. Leemah tashi kishiga kiyi Alwala. Kausar din ta tafine? da Alama da Abun ta Kwana Aranta. Feenah bata bata amsaba Saima tada Sallah da tayi. Kausar ce tace kintashi Leemah? Bata kulataba tayi Hanyar toilet. Tana idar da Sallah yau ko addu'a bataiba bare Azkar tajuyo Kan Kausar. dama kedin yar Iskace Kausar Shine kika bari kika Shiga Rayuwarmu? Why kika Aikata Abun jiya Kausar? Kukane ya kwace ma Kausar Yitake Sosai wanda harfeenah tafara tayata don itadin Haka take da Karyewar Zuciya da wuri. Saida tayi mai isarta tukun ta fara basu labarin yanda Suka hadu da Khady dakuma yanda khady ta daurata Akan wannan mummunar Hanya. Takara da Cewa lefin iyayenta ne dasuka ki yimata Aure wai Saita Ga Karshen biro. Sun tausaya mata matuka Sunsha Kuma kuka. Kausar tace nasan yau Shine karshen Rabuwata daku Don Allah kuyafeni. Leemah tace bazamu Rabuba Sabida matsalarki kusan dayace data feenah, zance miki ne dai Kawai kirabu da Khady kidawo muzauna Anan tare. Dadi Kausar taji Sosai ta kalli feenah tace kema kin Amince da Hakan? Murmushi Feenah tayi tace Abinda ke Zuciyar Leemah Shine yake a Zuciya ta. Rungume junansu Sukai gaba dayansu Cikin farin ciki.





Page....9

Atare Suka jero Su Uku daga babban wani Restaurant dake nesa da School din tasu, tafiya Suke Suna fira Cikin farin ciki. Kausar yakamata da munkoma mushiga ki kwaso kayanki ko? Toh Leemah Saimu Shiga daku kutayini iban wasu, nidai ba kayan dazan Iba Kushiga ni nawuce Room dinmu, kefa feenah dama bawani kwari garekiba ballatana musa Ran Zaki iya daukan wasu kaya. duka feenah takai ma Kausar tace Naji kuje ku karata. Suna karasa Shiga cikin School din feenah tayi dakinsu yayin da Su Leemah Sukai room din su Kausar. bani key din na bude tunda bakida kwari Leemah tafada tana kwace key din hanun kausar. Suna Shiga Leemah ta ballama Khady dake kwance tana waya Harara, take gaban khady yabuga Rasss, ganin kausar tare da Leemah. Karfin Halin kauda kai khady tayi tana yatsina fuska. daret Kausar kan kayanta ta nufa tarinka hadasu waje daya leemah na tayata. Saida Suka gama tsafff Suka iba Sukai hanyar fita. Kausar kinshigo ko magana, Sannan kuma kin kwasa kaya Zaki fita bakimun bayani ba. Eh Hakane kuma khady Hankalina ya tafi Nakoma Dakin Su feenah ne, daga Haka Suka fita Suka bar dakin. Hannu ta daura Akai Wayyo?? ni khadija garin neman gira An Rasa ta ido. Ina neman Rabasu Ashe kara hadasu Nayi, Wlh Saina Samu Mafita, dama ni nabiyota nan Dakin gashi kuma tabar min Shi.

Bayan Wasu lokuta

Abubuwa da dama Sun faru,Ciki harda Zuwan su feenah Hutu Kaduna, wannan karon Kausar har Zaria takaisu, Shakuwa mai karfi takara Shiga tsakanin feenah, leemah nd Kausar. Yauma tare Suke gaba dayansu Suna hirar Duniya. Kausar tace yakamata mufara Shirin fita practical din nan, naji Suna cewa Zuwa nan da Sati biyu Za'a fara fita. Hakane Kam feenah ta fadi, yayin da Leemah tace Nifa dama nariga dana shirya, kallanku kawai nakeyi. Muguwa Ai kinriga kin Saba mugunta.??Murmushi tayi tace Ai ko ina mugunta bazan ma feenah ta ba. yawwa ku tsaya wani novel Zan karanta mana Kausar ta fada tana daga musu hannu. munajinki Novel din tafara karanta musu "miswasmiti" Na AISHA ALI KARKUWA?? Tunda Naga haka nace nima bari naje Muyi fira da khady kamun Su gama Sabi da yanzu ita kadai take Rayuwarta. Lekowa nayi da niyar Naga kosun gama, Abun da nahango Shi yakara Angizani nashiga room din na Rakube bayan kofa. Feenah pls kifada mana meke damunki mana lokaci daya jifa yanda Kika koma. hannun Kausar ta kamo tace Kausar Ban saniba nima. daidai ina kikejin ciwon? Hmmm kila Sha'awarce ko feenah leemah ta fada cikin Damuwa. Kausar tace Sha'Awa kuma saiya Sata haka? Eh haka takeyi Bare inaga wannan book din dakike karantawa ne. Yanzu miyene Mafita Leemah naga tana jin wuya? Kawai Bari na hada mata lepton da lemon tsami. hada da Sauri pls. hannu Kausar dakai Kan maran feenah tace daidai nan Zakiji kamar wani Abu na miki yawo ko? daga Kai kawai feenah tayi. Bari nashafa miki naji Ance idan kana Sha'Awa Ana Shafamaka Mara kana samun relief. feenah dai bata tanka ba, cigaba da Shafa mata Mara Kausar tayi ganin tana lumshe ido yasa ta gane cewa Lallai tana jin dadi, Cije lisp tayi. Adadai Nan Leemah tashigo da Cup A hand dinta. Zaro ido tayi ganin Abunda Kausar kema feenah, cewa tayi kimata hakan? gani nayi kin Dade kuma hakan Shine Mafita mafi Sauki. Ai gashi na kawo, feenah tashi kisha, runtse ido feenah tayi yayin data kara kankame hannun Kausar dake kan mararta tacigaba da Shafawa. Kingani ko Leemah tana jin dadin hakan Bari tadan Samun relief Saiki bata lepton din. gefe Leemah takoma tayi tagumi tana tausaya ma kawarta cikin Ranta kuma Sake Saken Wasu Abubuwa take, gefe guda kuma tana jin haushin yanda Kausar ke Shafa Marar feenah. Nishin dataji Shi yadawo da ita daga tunaninta.

Haba Kausar Menene Hakane? Leemah tafada Rai Abace. Leemah Itace Fa keso baniba. My besty Dan Allah Kibari tamun Wlh inajin dadin hakan, feenah tafada cikin rawar murya. Amma feenah bakya ganin hanunta har Cikin Rigarki yake kaiwa? Pls Leemah barta hakan Shine ze Sama min lfy. Komawa Leemah tayi gefen bed din ta Zuba musu ido. Kausar kuwa jikin feenah take murzawa Tun daga saman Brest dinta har zuwa Cikin pant dinta. Farar daya feenah tajawo Kausar jikinta,Kausar na ganin haka tasa bakinta cikin na feenah tafara tsotsa. Leemah na ganin Haka tajuya da gudu tayi Hanyar toilet, Saura kadan ta bangajeni ma. "ganin haka nima Nafita nabar dakin ina Kiran SUNAN ALLAH ina Hawaye. Ganin cewa Wai Yau feenah mai ilimi addini dana boko ita Ke Aikata Wannan mummunan Abu. Sosai Suke Romancing junansu Ahaka kausar tayi relies, ganin har yanzu Kawar tata bata dawo normal ba, tacigaba dayi mata. yatsa take kokarin Saka ma Feenah Amma Sam taki yarda. Hakan ne yasa Kausar ta kyaleta tacigaba da kissing dita, Saida tasamu relies tukun Kausar ta kyaleta. Shashshekar kuka dasuka ji a toilet yasa Feenah mikewa da ker tayi hanyar toilet din. Shiga ciki tayi taga Leemah Zaune ta hade kai da quiwa tana kuka Sosai. Jawota feenah tayi Suka Rungume juna Suna kukan Tare. Feenah meyasaka kika aikata wannan mum munan Abun? Leemah Sharrin Shedan ne dakuma Zuciyata datafi karfina Ayau. Ni Nasan Allah bazai yafemun ba tunda yau Na Aikata Son Zuciyata, Wayyo Allah ni Nafisat naga takaina, wai Yau nice na Aikata Wannan Abun da yafi komai Zunubi Wajen Ubangijina. Ya'isa feenah kiyita istigifari Allah mai yawan yafiyane ga bayinsa, Ammafa Sai Idan kinyi "taubatan nasuwa" Kuma kiyi Alkwarin bazaki Kara Aikata Wannan Zunubin ba. Nayi Alkawarin insha Allah bazan karaba. Yawwa my besty bari nafita Sai kiyi Wanka, Ok besty. fitowa Leemah tayi tasamu kausar tace. dafatan kinji yanda mukai da feenah? Naji Leemah kuma nima wannan ne nakarshe insha Allah. Toh Allah yasa. Ameen halumcy.

Yanzu fa Abun nasu Feenah yakara daga Hankalin Leemah. Dan Alkawarin dasuka dauka kan bazasu karaba, basu Rukeshiba. dan yanzu Abun Kamar ma yazame musu jiki. Gashi duk lokacin dasukagama Aikatawa Sai feenah tazo tasameta tayita kuka tana nadama. Hakan ba karamun kara daga Hankalin Leemah yakeba. Gashi duk Yanda takai ga Son tayi fishi da feenah bata'iyawa. Yaudai gaba daya da haushinsu ta tashi domin jiya Saida Suka Sakata ciwon Mara na dole. dayake Agabanta Sukai.......gashi kuma yaune Ranar tafiyar Su practical inda Aka turasu garin Katsina. Su hudu ne Aka hada wajen tafiyar Leemah, Kausar, Feenah da Khady, inda gaba dayansu Asibiti daya Aka turasu. Saidai tafiyar takama kowani mutum biyu daki daya a wani katon hotel dake birnin "kt" feenah da kausar Aka hada yayin da leemah kuma Aka hadata da khady. Sun isa lafiya garin Katsina, kuma kowa Dakin da Aka kaishi ya nufa. Leemah ko Kadan bataji takaicin Rabasu da feenah da Akayiba don dama haushinsu take ji. Feenah kam tashiga damuwa ganin yau Anrabata da kawarta tun ta yarinta. Safiyar yau Sunyi kwana uku garin Katsina, da Safe Su leemah Suke fita Zuwa Asibitin da Aka turosu, idan Suka dawo karfe 2 Sai su feenah su tafi Sai dare. dan haka yanzu basu Wani Cika haduwa ba. Khady ce tazo kusa da Leemah dan Allah Leemah kizo Ki Rakani gidanmu dake "bata garawa" locals mana. Tunani Tayi kadan Sai tace Ouk Shirya muje. A zuciyarta tace kema na tsaneki Amma kodan nabata ma Feenat rai Ai nabiki......katse mata tunani khady tayi tace "thanks" Kada kidamu Amma nimafa Zakimun Abu daya, menene Shi din? Inaso Idan muka koma Abuja kidawo dakinmu muzauna dukanmu. dariya khady tayi tace Abu mai Sauki ne wannan. Ahaka Suka tafi gidan su Khady Suna fira. Wlh Kausar basa ciki toh Ina khady takaimun Leemah ne? Kidaina daga Hankalinki feenah ina ganin gidan Su khady Sukaje kuma Ai zasu dawo. dan Allah idan kinsan gidan kizo ki kaini. Wlh Feenah namance domin gidan nisa gareshi. Leemah yanzu komai tare da khady takeyinshi da biyu kuma take hakan. Ita kuwa khady hakan ba karamin dadi yakemata ba, Acewarta tunda Kausar ta Rabu da ita Ai yanzu tasamu Leemah, dama ita bason waccen feenar takeba. Ahakadai Suka karasa 2weeks din da'aka dibar musu.

Tafkekiyar makarantar tasu Suka dawo kai tsaye Office din principal Sukai. Cike yake da dalubai wanda kowanne yadawo daga garin da Aka turasu. Malaman Sun jinjina ma Wasu daga daluban ciki hardasu feenah. Saida Suka gama komai kowanne yakama gabanshi. Kai tsaye Leemah Dakin khady ta nufa Suka kwaso kayanta. Ido feenah da Kausar Suka zuba musu. Feenah tayi karfin Halin Zuwa takama hannun Leemah kuka tafara besty Dan Allah kidaina horani haka kiyi hakuri kidawo yanda muke ada kokin mance Alkawarin dakikaimun nacewa......katseta Leemah tayi tace besty kidaina kuka bakimun komaiba, idan ma kinmun na huce. Saidai Abinda kikeyine banaso dan Haka nadawo da khady Nan dakin domin yanzu bana ganin laifinta. Sabida mutum baya Saka mutum Abinda Zuciyarshi bata da Ra'Ayi. Zamansu yacigaba Cikin dadi Amma Sam feenah da Khady jininsu be haduba. Yanzu indai jarabarsu ta tashi Leemah turasu take Chan dakinsu Suyi Abunsu Achan. Bata barin Abu ko kadan wanda yadangaci Abun tada Sha'awa feenah ta kalla kota Saurara. Ayaune kuma Aka aiko ma Kausar Sakon Rasuwar kakarta ???? kuka Sosai Sukasha, Sunje Zaria gaisuwa Achan Sukabar Kausar. Yau Zaune Suke Su uku Suna fira. Wanda Rabin firar Leemah da feenah keyinta. Feenah bari naje dakin Su Kausar Akwai Wani Abu datace naduba mata kinsan yau Zata dawo, toh Shikenan besty jeki duba ni bari Na kwanta. Leemah nafita khady tayi Sauri ta chanza tvn dake gabanta Zuwa Mbc2 dan Akwai wani film da takeson kallo. toh fa film din gaba dayanshi Sai Ahankali Ita kanta data kunnah tayi nadama ballantana feenah dake kankame jikinta jikin gado. Feenah Lafiya? Ke nibakomai feenah tafada tana murguda Mata baki, tasowa khady tayi ta dawo kusa da feenah Hanunta takamo Haba feenat Ai koba'a gayamunba nasan da Abunda Ke damunki. Lumshe ido feenah tayi. Kofa Leemah ta turo besty kinyi baccin ko..... Turus ta tsaya ganin khady rike da Hanun feenah, tv ta kalla tana ganin film din itama Saida Taji wani Abu ya Ratsata. Khady don Allah miye yasa kika kunnah wannan Abun? Am...ehmm...wlh Nice nakesonshi tafada tana inda inda. Mtsww aida Saikije dakinku, kuma rike mata Hanun namiye? Gani Nayi Kamar batajin dadi, ba matsalarki bace Ai pls tashi Kije chan Ki karasa kallonki. Tashi tayi tabar dakin Kamar munafuka. Feenah miye yasa bakice ta chanza chanel ba? besty kinsan ba Son nayi mata magana nakeba, Hakane bari Na hadamiki lepton, Aa besty I no need, kawai Yanzu kishafamun Marata pls. Zaro ido Leemah tayi tace Haba feenat nifa ke muku fada kan Hakan Sannan Yanzu na Aikata, bazeyuwaba. Shikenan barni na mutu Leemah Ai laifin iyayena ne Nasani, bazaki mutuba besty kisha Lipton din, banaso dan banga amfaninshi ba lokaci daya tafara kuka. Leemah jikinta yayi Sanyi haka tashiga cirema Feenah kaya tafara mata yanda taga Kausar nayi mata. Tanayi tana kuka nishin da Feenah keyi Shi yasakata tashiga cire natan kayan Suka Shiga Aikata Aikin...... Ganin Haka Nafita nabar musu dakin domin Oum Mahbub ta hanani kallon kwakwaf.



Page.....10

Akalla Sunkai wajen 1h Suna Abu daya.....atake bacci mai nauyi ya Kwashe Leemah. feenah na hawaye ta tashi tashiga toilet domin ta watsa Ruwa, Alwala ta dauro Tazo Tarinka Jero Sallahr Nafila, daga bisani addu'oeh tashiga jerowa tana kuka mai cin Rai, me yasa wannan Abun be tsaya Akaina kadai ba? Meyasa nasa Leemah ta taimaka mun ta wannan Hanyar? Meyasa.....meyasa...why dafe kanta tayi ganin yana barazanar cirewa ta Sarara kukan. Allah Sarki my Leemah nice nasaki Abunda baki Niyya ba Saida kikace bazaki ba nasaki wlh nayi nadama.....muryan Leemah tajiyo Akanta tana cewa Kinyi nadama na nawa kuma? Idan da Zakiyi nadama da tun kafin Abun ya Zama jikinki Zakiyi nadama, Amma tunda kin sama yanda kikeso ya'isa kukan. Komai kika gani mukaddarine daga Ubangiji maiyuwa mudin wannan Itace tamu kaddarar. Leemah Hakiqa nasan nashiga hakkin ki......katseta Leemah tayi naji kinshiga Hakkina Amma matsalarki matsalata ce feenah, Kawai yanzu addu'a Itace Mafita. Kuma yazama wajibi murinka Kai Zukatanmu nesa, domin Wlh bazamu taba Samon yanda mukesoba matukar muna Sabama Ubangijinmu, kada mubari Shedan ya Zama Abokinmu na kut da kut, domin Abokin Shedan jahannama Itace makomarshi, Kuma wlh Hutar Allah ba Abun wasa bace. Yanzu tabbas bazamu iya Aikata Wannan Abun gaban iyayenmu ba, Menene yasa muke jin kunyar Aikatwa A gabansu bayan ga Wanda yakamata Kaji kunya ubangijin da ya Hallicesu ya haliccemu. Shine Abun tsoro kuma Abun jin kunya, kada mubari mushiga Cikin tawagar Shedan, Allah Acikin littafinsa mai tsarki yana cewa "kada ku Aikata Zina" Cikakken Mumini mai imani da wadatar Zuciya Shine wanda da Ancemai Allah yace manzon Allah yace yake barin Abun Cikin gaggawa. Amma Dan Adam Mai karyayyiyar Zuciya daga Sanda Shedan yazo yamai hudubarshi Saikiga yamance dacewa Zamu koma gaban mahallicinmu inda Za'a Sakama kowa da makamancin Abun da ya Aikata. Wajibine muji tsoron Allah murufa ma kanmu Asiri tunkan Asirin namu ya tonu A idon duniya. Tabbas maganarki haka take Leemah dama Ai iyayen namu sune suka Aikata mana laifin, Asalima gabansu yakamata muje mu Aikata Wannan Abun, tunda hakan Abun kunyane A garemu toh kuwa wajibine mujitsoron Allah daya Haliccemu kuma ya Azurtamu da ni'imominsa. Ya Rabbi ya Allah Kazama gatanmu Anan duniya da lahira, Allah yasa mufi karfin zuciyanmu, ubangiji Allah ya Rufamana Asiri Duniya da lahira.Allah Allah yasa wannan Shine karshen Aikata sabo a Rayuwarmu. Alhumma Amin my besty.



Feenah Yau brother na ya gayamun Zai dawo 9ja, ya tsantsara wani Katon Asibiti a "N D C" gaban kawo. Kinga mun huta da neman Aiki, tunda Kinga damunje hutun nan mun dawo Sauranmu 1yr mukarasa. Wlh Leemah kinbani dariya ke bakya ta Aure Saita Aiki yama gaya miki cewa Zai daukemu Aiki A Asibitin Shine? Aa kawai nasan Zaima daukemu, nifa har mantawa nake da Zancen Aure. Aifa tunda baki da matsala ba, kokuma ince tunda bakida mashinshini, duka Leemah takaima Feenah tace Aini Masoyina Yana nan Zuwa Shiyasa bana daga Hankalina, Kuma naga Dani dake Ai duk jirgi daya ya kwaso mu. Aa Leemah Nifa kinsan adadin Samarin da nayi kawai daddy ne yake bani matsala, kuma ni Mijin da Zan Aura kamar Sihirtaccen Abu ne me ganinshi Sai ya Shirya. dariya Leemah tayi Sosai, wayaga feenah Anyi Aure Ai inaga Saikin kori Mijin naki A daren Ranar Sabida jaraba, Saidai idan Anci Sa'a Shima Jarababn ne irin ki. duka Feenah takaima leemah tayi Sauri ta Matsa tana dariya. Ai Gaskiya nafada miki Malama. Magana feenah Zatai Sukaji Ana Noking..... budewa Leemah tayi Oyoyo my Kausar Suka Rungume juna. Nayi missing dinku fa kausar tafada tana Ajiye jakar hanunta, we miss you too. ya karin hakuri? Alhmdullah. Feenah tace Allah ya mata Rahma. Amin ya gajiyanku, tabi jiki Suka hada baki. Leemah tace nimafa mamy na taje Zaria gaisuwa mamar kawarta ta Rasu. Ayya yanzu Anata Rasuwa Allah yajikan musulmi Amin dai. Feenah ya mumy fa? Kausar dazun ma munyi waya tana lfy qalau. Alhmdllh. Kunshirya ma Exam kuwa? Umm Ashirye muke, dan dazun har Leemah ta hangomu munkarasa brother dinta yabamu Aiki A sabon hospital dinshi daya bude. Gaba daya Suka kwashe da dariya, kausar tace Ai gara ta tashi daga wannan mafarkin yanda nake jin Yanayin maganarshi becika yawan son magana ba. Ai ingaya miki marabarshi da feenah kadan ne Leemah tafada tana dariya?? daza'a hadasu Aure dasun dace. tsaki feenat taja mtsww Ai wannan brother din naki Sai mace mai juriya Dan Idan irina ce Saidai Surinka Zaman kulle Kai A daki. dariya Sukai gaba dayansu Kausar takara dacewa Um'um Feenah karfa yaje yazama mijinki, Dan Allah kibari ni inama Zai ganni. Ke nima bazan baki brother Na kikarasamun Shi ba Ana ganinki yar karamar nan Amma jarabarki tafi ta Katuwar mace mai Aure daga Haka Leemah tayi waje gudun Abun da zebiyo baya. dariya Sosai Kausar keyi harda yar kwallarta, feenah tace kekuma kyaji dashi tajuya ta kwanta.

Yau gaba dayansu Agajiye Suke dan haka Suna Shigowa Suka Zube Akasa. Watoh na dade bansha wuya irin ta yauba gsky exam din yau duk tafi Sauran wahala. Kedai Bari Leemah Aini kadan ya Rage Kwakwal wata ta buga. Kausar aini inaga tawa tariga ma ta buga. Kudai Wlh kuncika Surutu tunda kundai Riga kunmika pepper menene kuma na damun mutane? Naga dai Saura 2peppers Agama ba Shi kenan ba. Kitoshe kunanki mana Leemah ta fada tana kashe mata ido daya. Feenah Leemah kudai kuncika Abun dariya. Tunda nadawo nakeson na tambayeku khady exam ya tafinmun da tunani. "Ummm feenah tace" kikace ummm. Leemah ce ta kwashe labari taba Kausar tsafff. Ah lallaai khady da biyu Dama tayi hakan nasan Halinta. Taso Dama Ki Aikata Hakan Ammafa Aniyarta daga baya kibiye mata tun da taga kina janta Ajiki. Lallai tayi kuskure nifa dama lokacin danake kulata kawai Dan kuji haushine Shiyasa har naje gidansu if Not Wlh bata isheni kalloba. Allah dai ya kyauta, Amin. Kuzo kuji Wani audio Akan Zaman takewar Auratayya. Kai bamu muji Leemah tafada Cikin kosawa. Nidai bazanjiba, feenah kefa keson Aure yakamata kizo muji. Toh kunna muji. Leemah Dan Allah Ki kashe wannan Ai matan Aure kadai yakamata Su Saurara, nikam bazan kasheba Sadai kidaina ji. Jeki karata daji domin ke bakida matsala. Eh naji. Kausar Ahaka kikaji wannan Abun? Eh Leemah tare da khady ma mukajishi, Ahhhh dole kun Ragema juna. Kinji yanda nakeji kuwa duk na jike. Murmushi Kausar tayi tace Nidai bari naje naga khady yanzu Zan dawo, toh idan kika dade ki kwana Achan. Toh madam. Leemah yau Ankasa tsaye Ankasa Zaune dama haka feenah kejin wuya idan tana Sha'awa? Wayyo nice naja danaki kashewa. bari nasha Lipton kozai bari. Ita kadai take Surutanta. Feenah tana kallonta Sai dariya take kasasa idan taga ta nufota Saita Rufe ido kamar mai bacci. Ni Wlh banji wani Sauki ba Ashe lemon tsamin ma Aikin Banza ne, Shiyasa feenah keson Aure yazama dole wannan karan nima nafitar da miji. Kan bed ta dawo ta kwanta Sai faman juye juye take, juyawa tayi ta daka ma Feenah duka, wai kekam lafiyarki Zaki tasheni haka? Ke mutum nashan wuya kina bacci, wuyar me? Cikina Ke ciwo, inada magani bari nabaki, keni ba wannan ba am feeling, Oh Saikicemun lemon tsami kikeso, Feenah banason iskanci Wlh,me Nayi kuma besty? Kawai banson lemon tsami Ai nasha banji wani Sauki ba. Toh tashi kikaranta Qur'an, bazan iyaba Feenah. Ya Salam yanzu miye Mafita? Kidan Shafamun marata Tunda Ana Samon Sauki. Haba Leemah last 10days fa mukai dake bazamu kara Aikata Wannan Abun ba. Hakane Feenah but Wlh bazan iya jurewa ba. Ina Kausar Toh danni kinsan indai Zanmiki bazan jureba, Kausar tana wajen khadija "pls help me before u lose me" Lumshe ido feenah tayi cikin Ranta tace dama mutum saidai idan befara ba dukni najamata Wlh, Allah kayafemun kakuma fito mana da mazajen Aure nagari.

Shafa Jikin Leemah take tana kissing dinta, daidai kan nipples dinta ta daura bakinta tana Zagayewa tana dan tsotsa, Nishi kawai Sukeyi duk Sun fita hayyacinsu Kamar su cinye juna. Kausar ce tashigo ganin Su Ahaka yasata Murmushi takoma gefin bed ta Zauna batada bakin magana domin itama Abin da tagama yi kenan. Wa'iyazubillah?? nishin Su leemah ba karamin daga ma Kausar hankali yakeba, matse cinyoyinta Kawai take. Saikace ba Leemah me mana wa'azeeba dama wannan harkar kada ka kuskura Kawai ka fara domin hatsarinta da yawa. Ga naci ga dubin Zunubi A'uzubillah. Ahaka dai harsuka gama Sannan Suka fara kukan nadama da neman gafara. Yaune suka zana peper din Karshe. Kuma Yau wasu Suka fara tafiya gida hutu Wasukuma Sai gobe. Su feenah ma bari Sukai Sai gobe, Kausar tasa drivern Su yakawo mata mota tun yau domin Ita dama Sometimes tafison tayi driven da kanta, Leemah brother dinta Zaizo ya dauketa, Feenah kuwa Haruna drivern Su Shine zaizo ya dauketa. Yau fira Suke Sosai Acewarsu Zasuyi missing juna dan haka yau ko bacci bazasuyiba. Ringing.....wayar Kausar tafara, tace khadija ce Ke kira, Leemah tace daga kisa hands-free muji mai Zatace. Hello khady! Kausar pls gobe Zamu tafi tarenefa dan bansa Azo daukata ba, Sanan kidanzo Naji duminki pls. No problem Sai goben. Ok Zanzo. Takashe wayar. Saikije taji duminki Kamar Yanda tace Leemah tafada tana yastina face. Zanje yanzu Kuwa don Nima ina muradi. Kundai ji Haushi Saikace Zaman mata da miji kuke Feenah tafada. Mundai Ji haushi gaba dayanmu Zakice Tunda Anzama daya. Aini da feenah mun daina. Mtswww jiya da dare wacece naga har Wani ihu take kamar tana tare da mijinta Kausar ta fada tana dariy. Leemah tace Ya'isa toh ai tsautsayine ya dan Sameni. Ainaso namuku video kuga yanda kuke kamar.........ya isheki Kausar Idan Abu ya huce ya huce Feenah ta fada. Haka dai Suka cigaba da firarsu Suna Raha.



Page....11

CIGABAN LABARI

Zaune Suke gaba dayansu kan "dining table" Suna breakfast, Wow mumy wannan Abincin naki So Yummy, Allah ko Mubeen, eh mumy Allah kuwa, Toh kaci da yawa Saina kara maka, ok mumy. Hafsa Ina feenah ne bata fito tayi break ba? Tana ciki jiya da Rashin lfy ta kwana yanzu Suna tare da Halima Shiyasa ban kirata ba, mubeena ce tace eh mumy dazun naje naganta tana Sallah tana kuka Aunty Leemah kuma tana Mata magana, daddy kaga Aunty feenah kullum idan tazo gida Sai tayi kuka, eh mana Mubeen Ainima Ina gani ko? Eh kina gani Amma nafiki gani ke wataran kina bacci. daddy Ajiye Spoon din hanunshi yayi ya kara fuskatar mumy Hafsa kina tambayarta damuwar ta kuwa? Ina tamyanta mana Sai tace bakomai, kokuma tace Cikinta Ke ciwo, Toh ita ciwon cikin nata yayi yawa, Alhji harda fa iskanci irin nata So kawai take tabar karatun nan, gaba daya yanzu wasa tasaka idan ba haka ba tayaya Zaai Ace mutum kullum cikin Sha'awa yake, ni inagama bata San me'ake nufi da Hakan ba Shiyasa take fadamun Rashin kunya Son Ranta. Tunani daddy Yayi nadan lokaci Sanan yace jeki kirasu Suyi brek, Nice Zanje daddy, Toh mubeena maza kije. Zaune Suke Leemah na waya da Alama da Mamy take waya, Wlh Mamy yanzu Zan tawo, Toh my Mamy Sorry. Aunty feenah daddy yace kuzo kuyi breakfast, Mubeena ba magana Ina Mubeen? Aunty Leemah "morning" mubeen Abinci yake ci, Morning my Mubeena ke kinci naki? Yes Naci! Abincin dadi Saura naku keda Aunty feenah. La'la'laaaa Ashe Abincin yayi dadi Bari naje Naci kada Mubeen ya Cinye. dariya mubeena tayi tafita da gudu. Saiki tashi muje idan Kingama kukan daga Haka tafita tabar feenah. Gud Morning daddy nd mumy. Morning Halimatu kun tashi lfy Alhmdllh daddy.Toh Masha Allah. Mumy tace my daughter insha Allah Zuwa gobe dai Zanje Naga mamyn ki, toh mumy Allah ya Kaimu. Amin Yata. Ya Zakice zuwa gobe kimance da Cewa gobe Nazir ze dawo? Oh Hakane fa Amma Ranar Sunday ko Zuwa yamma ne Basai ka kainiba, Hakane kuma. feenah ce ta fito Sanye da Pink din vest da dogon wando na Jon's. Morning mum nd dad. Morning daughter Ya jikin? Sunkuyar da kai kasa tayi tace Alhmdllh daddy. Kicire duk wata Damuwa Aranki feenah kinga Saura 1yr ki karasa Basai Amiki Auren ba idan yaso kya fara Aiki gidan mijinki, Kinga yanzu idan Aka tsayar da karatun bakida wanda yafito. daddy Naga....daga mata hannu mumy tayi tace Ya isa kawai kice Allah ya Kaimu. Kicin kicin feenah tayi da Rai tana Cin Abincin kadan kadan. Mubeen yace Aunty feenah gobe yaya Nazir Zai dawo kuma Zamuje gidan Su Aunty Leemah tare da Mumy. Zaro ido tayi tace Mumy wai gobe yaya Nazir ze dawo? daddy yace waya gaya miki Mubeen dina na Karya, dariya Sukai gaba dayansu feenah tasaki Ranta jin cewa yayanta wanda take Alfahari dashi Zai dawo gobe. Leemah idan kinje ki gaida Abbanki, Toh daddy Zaiji insha Allah. tashi daddy Yayi mumy ta Rufa mai baya Sukabar wajen. Kingani ko? dafa yatashi Saita Bishi, kaikuma Ace bazakai Aureba, gyaran murya Leemah tayi Um'um tana nuna ma Feenat Su Mubeen ta gefen ido Sabida Tasan yaran da wayo yanzu sa haddace maganarta Akai. feenah Bari nazo na tafi Kinga yanzu Mamy ta kirani, hakane kam ya kamata nima Zanzo goben tare dasu mumy, Shikenan Sai kinzo, Mumy ce tafito Rike da laida turarukane Aciki da kayan kwalliya ta mika ma Leemah gashi my daughter Sai nazo jibin Ki fada ma mamynki, Amsa tayi tace Ngd mumy Sai kunzo.

Yusuf Zuwa gobe Saika Shirya muje gidan Dr Khalid din ko? Mtsww yazeed da Cewa nayi bazan jeba kabani Haushi Ran nan Wlh, Ai dan bakasan Yanda nagajiba Shi yasa kace nashirya muje, Kokuma kacemun Ranar yan Miskilancin Sun tashi ba. Kai ba Haka bane Ai nayi da nasanin kin Zuwa danayi Kasan mai Mamy tamun ko nace wannan young Sister din tawa? Aa sai kafada. Wai Kai bazaka daina cema Leemah yarinya ba yanzufa ba da bane, ta girma yanzu Idan tayi Aure Zata baka mamaki. Wani dogon tsaki Yazeed yaja, Tunda mudin bamuda hankali basai Mu mata auren ba, Kokuma Angaya Maka Akwai wawan Namijin dazai Auri Karamar yarinyar nan. Kai wai wannan ce yarinya Amma ka Raina ta kokuma nace Son girmanka yayi yawa, Ni Zan Aureta. Kai Malan kazo fira waje nane kokuma yarinta kazo Nunamun? Kabarni nafada maka Abun da Mamy tamun jiya Mana, dariya Yusuf yayi yace fadamun. Waifa jiyan Nan ga wani bacci inaji Mamy tasani nakai Leemah gidan wata yarinya Kawarta, yara Kanana Sai yawon jaraba dama Shekaran jiya danaje dakko Leemah kadan ya Rage nahadata da kawar Tata Na Zane. Lallai Aboki daka kira Ruwa yanmata fa Kace Zaka Zane Toh ma miye dan An Ankeka Ai An isa dakaine dama mamy tasani ni takira nakai Sweetheart dina. Tashi kafita mun adaki Banza karamin yaro Kawai. dariya Yusuf yayi yace naji Sai mun hadu goben, Yazeed ko kallonshi be karayiba. Yusuf na fita yaci karo da Leemah tana Shigowa. Ina kauna brother Yusuf, lfy qalau Sister Leemah kindawo ya School? Alhmdllh. Allah yakara temakawa. Amin bro. Akwai maganar dazan gaya miki Amma Sai Mun kara haduwa, toh bro Sai mun hadu din, Ok Sister Sai Anjuma, bye bro.

Wayyo waye Zai katsemun baccina jiya ban Samu nayiba Feenah tafada yayin da take kokarin lalubo wayar ta, bata ko duba waye ba tace Hello. Hy feenah bacci kike? Kausar Wlh nadai dan fara, ke gobe Zanzo kd ku rakani gaidan wata friend dina ban Samu Zuwa Aurenta ba Shine nake so naje gidan ta gobe, Ok my Kausar Sai kinzo but kira Leemah ki Sanar da Ita Toh ba damuwa Asha bacci lfy, Ok bye...hi Waite baki tambayini Ina khady ba, toh Kausar nasan dai ba kanwarki bace khdy tayaya Zan tambayeki ita? Sanan kinfi kowa Sanin yarinyar ba Sa'a ta bace. dariya Kausar tayi tace Hakane Jekiyi baccinki Sai nazo. Kiran Mumy feenah tayi ta Sanar da Ita Zuwan Kausar daga bisani takoma baccin ta.

Washe gari misalin 12am kausar ta karaso gidan Su feenah ta Sauka. Cikin farin Ciki Suka tari juna, ke Nidai kada Ki ballani, Ai dama Abinka da mara kwarin jiki, eh naji, Bari na gaida mumy kamin Nashiga, toh bari Nakira miki ita. Sannuki da Zuwa yata, durkusawa Kausar tayi har kasa tace yawwa mumy ya gida? Lfy qalau yata yasu Mamanki? Suna lfy mumy tace Agaida Ki, ina Amsawa Allah yamuku Albarka, Amin mumy. Feenah kaita tayi wanka taci Abinci Saiku Shirya. toh mumy. Tashi Sukai Suka Haura Sama, Wow Gaskiya feenah Ashe shiyasa kike da Kyau wajen mumy kika gado, ummm Kincika Sa ido, ba Haka bane Mumy tayi Gata yar gayu Masha Allah. Toh idan Kingama Surutan Saiki tashi kishiga wankan ko, dariya kausar tayi tace Miskila Kawai tayi Hanyar toilet. Kiran Leemah Feenah tayi tasanar da Ita Zuwan Kausar, murna Sosai Leemah keyi tace Bari nashirya nazo daga nan Saimu wuce, toh Sarkin yawo Saikinzo daga Sanda muka koma School Naga karshen yawo, eh Ai Shiyasa nakeyi yanzu kamin lokaci yayi. Wannan Ruwa haka mai Zafi Ai sai ya ciremun fata, Oh dama Shine naji kina kirana? Eh mana domin kikawo Agaji, Lallai Sannu. Sunshirya tsafff Kowacce tasha Kyau ba kamar Feenah da tayi Shiri cikin Wani material Sky blue colour dinkin Riga da Siket ba karamin kyau tayiba hatta Kausar Saida ta rikice kan kallonta. Haba Madam wannan kallon fa? Wlh kinyi kyau Sosai kamar Zakije ganin miskilin miji irin ki, ke kika Sani nidai ba miskila bace kawai yawan magana ne banaso, wow ji breast dinki Yanda Suka kara girma Kausar tafada tana kashe mata ido daya, ummm toh Sunsha wuya wajenku ba dole ba. dariya kausar tayi tace kawo ma nadan gani, Lallai ba tafiyar kikeso muyi ba, Sallamn Leemah Sukaji tashigo tana mai Za'a gani? Tashi Sukai gaba daya Suka Rungune Juna Suna dariya. Nace mai Za'a gani ke wai breast dina takeso tagani, toh kamin ku tsaya Shirirta gara kutaso mutafi dan ba karamin Aikin kubane ku Aikata sabo kudawo kuna kukan Muna furci, Hhh wannan Ai Sai Feenah. Ai da ita din nake, Kinga yanda kikai kyau besty? Dakika karemun Zagi ba, Ah Sorry my feenah Ai kedince. Wai bazaku fito bane kuje kudawo da wuri? Gamunan Mumy Leemah ta fada da Sauri. Wai ina Twins dinku ne feenah inajin labarinsu ban gansuba, kausar mutafi Tunda Nan Zaki Kwana Zaki gansu, yanzu Sa iya Cewa Zasuje. Sun fitoh Rassss Kowacce masha Allah. Mota Suka Shiga driven Su feenat zai kaisu. Yazeed karfe nawa kakeso mutafine kace Nabiyo na daukeka Sanan kaki tashi Ka Shirya, Yusuf kamar banida lfy nakeji, kadai tashi ka Shirya Yanzu Dr Khalid ya kirani Yace Zamuzo din dai ko Nace mishi muna Hanya, Nifa kamar nafasa Zuwa, Wlh baka isaba Tashi kashirya my friend, tashi Yazeed yayi yashirya Cikin wata Shadda Sky blue colour, Wow kayi Kyau Sai kamshi kake kamar Zakaje ganin budurwa, Malan tashi muje, natashi mutafi. Fita Sukai Suka Shiga mota Yusuf yajasu.



Page.....12

tafiya Suke Suna fira Suna dariya, Ammafa yakamata ki kirata ta kara gaya mai kwatance Kausar, Oh Leemah bakiji yace ya gane bane, Haruna Ai ka gane wajen ko? Eh kwarai na gane wajen Ai yanda ma mijin nata Yamun kwatance kamar Ina zuwa wajen, toh kinji dai mai yace Saiki kwantar da Hankalinki,eh Naji fa. Leemah ina brother dinki ne dama Shi kikasa ya kawo mu, Lallai ma Kausar din nan na barshi A gida yana Shan kamshi Amma naji yace ma mamy zasuje gidan Abokinshi, Kice yawo Shima Zashi, Chan Zakishi har yana Wani cewa bazan fitoba nacika yawo, Kai wannan yacika Son girma, kedai Bari kawai. besty kikai Shiru, toh Leemah mai Zance ni duk ma banjin dadi kamar na koma, Lallai ma kika isa, har nayi yawa ma. "toh madallah Ga gidan nan na kawo ku" Sai ku sakko muje, Sauka Sukayi gaba dayansu feenah ta Leko tace ma Haruna pls Haruna kadawo Anjuma ka daukemu, kamar karfe nawa kenan "Nafisatu" dafe kai tayi taci ban saniba Amma Zan kiraka idan Zamu fito, to madallah Sai kun tawo. Shiga Sukai Suna Sallama mai gidan Naga tafito da Sauri Kai tsaye wajen Kausar ta nufa Suka Rungumi juna, Kausar nayi kewarki, Nima nayi kewarki Minal, kushigo bayin Allah. Shiga Sukayi gaba dayansu Suka baje Suna hira.

Yusuf tunda nace maka Ka biya muje Ai Kasan Abu mai muhimmanci Zan karbo ko? Haba Yazeed Wlh kana bani matsala tayaya mun kusa zuwa waje Sanan Kace mujuya ni Wlh dana Sani kowa tafiyarshi yayi daban, kai nifa banason Halin yara jifa Yanda kakeyi kamar wani yaro Dan Shekara 8, ba Ruwanka koma Shekara 3 na koma Ahakane matata Zataji dadi, Eh tunda Kace yarinya Zaka aura ba, Sosai ma Ai Saurin nan dakaga inayi So nake muyi mu koma Naje wajen Leemah Mu Zanta, mtsww Wlh Malan kada ka lalatamun kanwa, Zanga ma waye Zai Barta ta fito, Mamy Zan gaya mawa ta Barta, eh tunda Angaya Maka Mamy din kamar kaine ba, koma dai Menene Zakasha mamaki Yazeed, Kai inagama yar Shekara 15 Zuwa 17 Zaka Aura, pls Yusuf budemun nafita idan motar Kace bakaso nahau Ai Saikamun bayani da wuri, Ah Haba Nawa b Hakane bane muje Zuwa Yazeed Sai yar 30yrs bashi kenan ba? Ohon maka.

Kina ta Aiki yakamata mutayaki Feenah ta fada Cikin natsuwa, Aa Kawata kubarshi Abokan Khalid ne Zasu zo yanzu Shiyasa Amma Ai nagama komai ma, Kinji baki Zatayi Kausar yakamata muzo muyi mutafi, toh mu Ina Ruwanmu dasu feenah daga Zuwanmu kice mutafi, Aikuwa dai Ai kwama Bari Ku gaisa da Khalid din yace Zai Shigo tare dasu ne. Ai bama matsala may be ma Cikin Feenah ko Kausar daya tayi Saurayi Acikinsu Leemah tafada tana dariya ciki ciki, MINAL tace koke ba. dariya Leemah tayi tace Ai Sunfini bukatar Hakan. Umm Madam Rabu da Ita inaga Itace Zatai Saurayin Ackikinsu kawo na hada miki lemon, Ayya kekam feenah kina son Aiki gashi ki hada Toh. Suna Tayata Aiki Suna hira Sun Shirya Abincin kan dining table komai yayi tsaff gidan Sai kamshi yake, kwalliya Suka kara Zuwa Sukayi feenah tace kudai Aiki yaganku Wlh kuyita Shafe Shafe A face naku kamar wanda Zasuje gasar Sarauniyar Kyau. Haka Zakice Tunda ke ko baki kwalliya ba da kyan ki, Kuma dai Saidai kuso kanku da yawa. Kausar dan miko mun phone dina mana. Ok gashi wai "my Only One" Halan Dr Khalid ne? Shine miko inaga Sun karaso ne. Eh Sune yace Gashinan Zasu Shigo, hakanan feenah taji gabanta ya fadi tarasa dalilin Hakan.

Shigowa Sukai da Sallama yazeed Sai wani bata fuska yake kamar wanda Akamawa dole, Zama Sukai kan kujerun dake Zagaye A parlon , Kausar ce tafara daga kanta "wow" ta fada Aranta ta tabo Leemah dake kusa da ita, Leemah daga kanki kadan kiga wani guy ya hadu, daga Kai Leemah tayi ta Sauke kan yazeed, gaba daya idonta Suka fito waje lokaci daya Kuma tafada da karfi bro Yazeed " da Sauri ya dago ya kalleta ya wani kara Cin magani ya Sukunyar da Kai, Yusuf kuwa dariya yafarayi,yace Dr Khalid Kanwata tazo baka Sanar da muba, Khalid yace wace kenan? Gata nan ya nuna Leemah Ai sister din yazeed ce bakaga Kama ba, Oh Sai yanzu na lura, Minal dama kinsanta Ashe? Eh Sabida Kausar nasansu ita da feenah, ji Sunan da Aka kira yasa yazeed saurin daga ido ya kalleta Aikuwa Suka hada ido Atre wata faduwar gaba ta Ziyarcesu, Wlh ita dince waini meyasa nake haduwa da ita ne tambayar da yayi ma Zuciyarshi kenan. Nikan wanan mutum min na tsaneshi Shegen iyayi kamar wani mace feenah ta fada Aranta. Kausar ce ta katse Shirun da Cewa my Leemah Ashe Shine yazeed din wani banzan kallo ya watsa Ma Kausar, Cikin Ranta tace Toh daga tambaya matarka kaikam ta bani, Minal ce tayi magana toh Tunda dai Yayyen mu ne Ai Saimu basu waje suci Abinci. tashi Sukai Suka Shiga ciki Su Yazzed Sukai kan dining.

Wlh Khalid Kaji kunya Ashe duk girmanka din Nan Sa'ar Kanwata ka Aura? Shine kake ta wani Rawar Kai kadamu mutane Suzo gidanka mtsww, Murmushi Khalid yayi yace Haba Dr yazeed Kasan kananan yaran Nan wace baiwa Allah ya musu kuwa? toh wace baiwa kuwa banda tsabar yarinta da Rashin kunya da Zasu nuna Maka, Lallai yazeed Zanso ka Auri mace Sa'ar Minal kaga yanda Ake Soyayya, Dr Khalid Shifa yazeed yafison mace yar Shekara talatin, ido Khalid ya Zaro yace Kwanko kenan yake So ko kuma nace yar bariki, ko waye yagaya muku Hakan Wlh kananan yaran Nan da kuke kallo idan Sukai wata Rashin kunyar Sai kunyi mamaki, Haka dai kake gani. Khalid ka Rabu dashi Ni Tunda ma nasan bazai bani kanwar Shiba Ai Nasamu Sabuwa wannan danaji Ankira da feenah. Wani Dogon tsaki yazeed yaja cikin Rashin ya Rasa mai yarinyar tamishi yake jin haushin ta Haka. Afili yace Kuci Abinci, Ah Kai bazaka ciba? Allah ya kyauta mun Naci jagwalgwalon yara, Gara ma wannan lemon yabani Sha'awa, lemon ya dauka yana Sha yana lumshe ido yace Amma inaga Wannan lemon Siyowa Sukai Dan yayi dadi, kadai ji dashi wlh. Kai Kai kai. Gaskiya yakamata yazeed muzo mutafi Ina Abokina "Captain Nazir" danake fada maka yaufa ze dawo, Ah haba nima inason ganinshi yanayin labarinshi Dakake bani, Atoh bari muzo mu tafi domin nine zan dakkoshi A airport. Kubari Akirasu Ku kara gaisawa, kai dan Allah miye haka kada yara Su Raina mana hankali. Ai dole ka tsaya A kirasu wlh.

Atare Suka fito gaba dayansu, yazeed cikin Ranshi yace "kallifa yanda take tafiya kamar Mara jini duk tsabar Rashin Kunya ne cike da Cikinta" katse mai tunani Khalid yayi yace wai miye Haka Ina magana kayi Shiru? Cikin Ranta tace "duk tsabar Iyayi ne da girman Kai kowa Zai mawa Oho" Yusuf taso mu tafi ko, tsaya mana nayi magana, wai don Allah Matar Dr Khalid Siyo lemon nan kikai ko hadawa kikai? Murmushi Minal tayi tace feenah ce ta hadashi dazun, "kai Amma nacuci kaina danasha Abin yarinyar nan" Abokina ne yake ta Santi Kinga duk shi kadai yashanye jog dinchan, "Wlh da Nasan Shi zesha da banyiba Aikin banza" kai yusuf cemaka nayi yayi dadi Abun da beda wani testing kawai nasha ne Don Khalid, yazeed ya fada yana Kara tamke fuska, Ammafa harcewa kayi Afada Maka Inda Ake Siyarwa. Malan ya'isa tashi mutafi. Bro yazeed Dan Allah ka'ajemu gidan Su feenah. Bani nazo da mota ba Sister, Eh Ai ba damuwa Zamu Ajesu, Nan kafi Auki Banza. Tare Suka fita inda Shakuwa tashiga tsakanin minal d kawayen Kausar. Khalid kiran Yusuf yayi yace Abokina waccen yarinyar ta dace da yazeed fa ba kaga har Anko Sukai ba? Ai Wlh na lura ba karamin dacewa Sukai ba Bari dai Zamuyi waya. Tare Suka fita Suka hau motar Yusuf, cikin mota kowa da Abin da yake Sakawa Aranshi. Suna Ajesu Suka wuce Airport domin dauko Abokin Yusuf.



Page....13

Gaba daya gidan Ya gauraye da Kamshin girki Ga kuma kamshin turarukan wuta daban daban. Sannu da Aiki Mumy, yawwa Halimatu kun kyauta danace kudawo da huri Shine sai yanzu, Kausar ce tace Mumy kiyi hakuri Wajen ne yake da nisa Sosai, toh Ai Shikenan saikuje ku Shirya da wuri Kamin bako ya karaso, Aini tafiya Zanyi Mumy, Aa Halimatu kibari kiga yayan Naku mana..... Feenah ce ta Saurin Amsan maganan Rabu da ita mumy tasanfa duk Sanda muke waya Saiyace Ina Leemah Shine take kokarin guduwa, Ya kamata ki tsaya dai Halimatu kinji, Toh mumy. gaba dayansu Suka tashi Suka Haura Sama dakin feenah Suka wuce. Shiryawa Sukai tsaff ko wacce ta Sha kwaliyya ba laifi gaba dayansu Sunsha Kyau yanda kasan Ranar Aurensu ce tazo lol. Kausar ce kamar Wacce Aka mintsileta tace gsky Leemah brother dinki Sai Aslow mutum Kamar baya dariya jifa yanda yake Wani Shan kamshi kamar wanda Aka ma dole Yaje gidan, feenah ce tai Saurin Cewa ke kamar dai Zaki Zakice ita kanta sister din tashi bakiga yanda ta tsorata da ganin Shiba. Ya'isheku Tunda dai dayaje be kula daya daga Cikun ba Ai kwa Sarara mishi, eh dama waye tazama Sa'arshi Acikinmu? Akallah wannan Zaiyi Shekaru 29 Kinga Ai ba Sa'anmu bane, mudin Sai yara yan 25, Kawai Haushina daya dashi da yasha lemon dana hada. dariya kausar tayi tace kinsan ko har Anko kukayi dashi, mtww Ai nayi nadaman Saka kayan nan. Dan Allah kun isheni Kuje Ku karata nidai babu mai Chanza mun yayana, kuma Ai Halinki daya dashi Feenah Kawai Son kanki kike nunawa. Ni daina hadani dashi pls, Kausar tace Ai wannan Matarshi dashiga Tara. Kokuma dari ba Leemah tafada tana daure face, kubarbi da Abin dake damuna kunki, meke damunki Leemah, Wlh nima ban saniba gabana Sai faduwa yake, Toh Alkairi insha Allah.

Babban Airport din dake garin kd Suka nufa daidai Sanda Jirgin ya Sauka. Yusuf wace unguwa Zamu kaishi ne? Toh Nidai Kasan nace maka danaje kasar Turkey muka hadu Shine muke Zumunci, be taba dawowa 9ja ba Sai wannan lokacin,Amma yataba Cemun gidansu yana Unguwar Dosa ne, Oh dama kawai bece kazo ka daukeshiba Kaine Kasa kanka? Kwarai nine namai Alkawarin kada ya kira kowa nine Zanzo na daukeshi, kalan dangi kawai,eh naji Shi na'iya. Kai yazeed Gashi Chan ma ya fito. Wani tsalelen Saurayine wanda tsayawa bayaninshi ma bata tym ne, dogo ne dai fari tas dashi, Ina tunanin Zaiyi Shekara 27 Zuwa da takwas da Alama yanajin dadin kasancewar Shi Cikin Kasarshi ta haihu daga yanayin fuskanshi, Sanye yake da wandon Sojo Sai wata waite din tshet, rike yake da jacket A hanunsa Face dinshi Smile kawai take Zubawa. Karasowa yayi Suka Rungume juna Shida Yusuf you are wlcm my friend, Tnx friend Ya bayan Rabuwa? Wlh Alhmdllh,juyawa Nazir yayi Yamika ma yazeed Hannu Suka gaisa, "I am Captain Nazir .U. ibrahim" UW wlcm yazeed yace mishi Sanan yace "I am Dacter yazeed Ahmad muhd" Rungume juna Sukayi yayin da gaba dayansu Son junansu ya dirar musu Azuciya, Yusuf ne yace kuzo mukarasa. A Mota yazeed da Nazeer Sai fira Suke Kamar dama Sun dade da Sanin juna, wayan Nazeer ce tafara Ring yadaga. Hello my little Sister! eh Ina Hanya kada kidamu, Ah Noo Surprise ne, O.k. Saina karaso. Yazeed ya yamutsa fuska Amma karamace Sister din nan taka ko? Eh yanzu tana 19yrs ne, tabe Baki yayi yace She's young Shiyasa take damunka, Nazeer bece komaiba Sai murmushin dayake tayi, friend Ina Zamuyi ne? Unguwar Dosa, yeah Ai nan itace, kaje yan majilisu. Kai dazunfa daga wajen mukaje daukkoka mun Aje kanwar yazeed gidan kawarta. toh kadaiyi driven dinmu Tunda be tambayekaba. Cikin layin Suka nufa mamaki yacika Yusuf da Yazeed, ganin kofar gidan da Nazeer ya nuna Yusuf yakasa hakuri yace, kana nufin nan ne gidanku kokuma mancewa kayi? Waye Zai mance da gidansu banda Abinka yusuf. Ai Wlh nake gaya maka Nan gidan mukazo dazun, Yazeed yace Banza parrot kasani ko Karyar Sister dinace tace mana nan ne gidan Su wannan bagidajiyar Kawar Tata, Kai yazeed kaimafa kace kataba Sauke yarinyar Ranar daka daukosu A Abuja, baga Halin yara Kanana ba Yau Ka gani bayan Rashin kunya har Karya Sun iya. Lallai kuwa Allah ya Shiryasu Mushiga.

Shiga yayi Suna biye dashi Abaya mumy ce tafara fitowa, da Sauri Nazeer yakarasa wajenta yayi Hugging dita,I miss you my mumy, Murmushi dauke A face dinta ta Shafa Kanshi tace me too my Son,daddy ne ya fito dama kinsan time din dayace Zai Shigo Shine kika fara fitowa, dariya Sukayi gaba daya Nazir ya Rungume daddyn Shi Ahaka Su yazeed Suka gaida iyayen Nazeer Cikin girma mawa. Kai Sai durkusar da kai kake Yi kamun Kama da wani yarona daddy ya Nuna yazeed yana magana, kara durkusawa Yazeed yayi Haka Nan yakejin Nauyin daddy ya Rasa dalilin Hakan. Mumy ce tace wani Dan Naka kuma? Dana Dan gidan Ahmad mana Rabona dashi tun yana karami, Ai bamu Kyauta ba yakamata dai Zuwa yanzu muje musu, kishirya gobe Na Kaiki, Allah ya Kaimu. Gaba daya Yazeed jiyayi family din nan Sun burgeshi. Ku karaso kuhuta kuci Abinci. Zuwa Sukai Suka Zauna. Mubeen ne ya fito Mumy har yanzu yaya Nazir bezo ba ne? gani lil bro da gudu Mubeen ya juya ya koma Ciki, hakan ba karamin dariya yaba Su yazeed ba mumy tace mubeena Zai kira kasan komai tare Suke....Aiko Rufe bakinta keda wuya Su Mubeen Suka karaso A tare. yaya Nazir Oyoyo Suka fada jikinshi, mumy batai mamaki ba don dama Suna ganin pic dinshi A waya. Rugunmesu yayi, yace Oyoyo Twins din Mumy kun girma. Eh mun girma, Zamushiga primary1, Mubeen yace yaya Nazir Abokinka mai Kyau ko mubeena? Eh mana tafada tana kallon yazeed, Murmushi yazeed ya musu yace kuzo mu gaisa. Zuwa Sukai yana tambayarsu Suna bashi Amsa, Mumy tace Suncika Surutufa,Mubeena kira Aunt's dinki kice yayansu Ya dawo da gudu ta tafi.

Aunty feenah yaya Nazir ya dawo Shida Abokin Shi mai Kyau. daga haka tajuya ta fita, Kausar ce ta kallesu tace menene Haka kuma? Anzo Angaya muku Abun Murna duk kun dafe kirji, ke Leemah Saikace Kinga dodun yayanki, kekuma kamar Ance miki Abokin fadanki ne yazo. Ke Kausar gabana ne ya fadi feenah tafada tana kokarin tashi, kekumafa Leemah? Bansaniba uwar Sa ido.dariya Kausar tayi tace yayan feenah dai Nasan ba irin naki yayan bane, Tabe baki Leemah tayi tace Ina Ruwana ni. Daga haka Suka fita. Tun kafin Su karasa feenah tafara Oyoyo my big yaya trus ta tsaya a tsakiyar parlon yayin dasu Kausar Suka karaso Suma Suka tsaya Suna Zaro ido, toh lafiyarku kuwa? Mumy tafada, Leemah ce tai karfin Halin cewa lfy mumy, dago Kai yayi jin muryan Kanwarshi ido cikin ido Sukayi da feenah Atare jininsu yakusan hawa?? murguda baki tayi takarasa wajen Nazeer Oyoyo yaya Nazir ta Rungumeshi. Yusuf dariya ce ta kwacemai ganin Ankara haduwa Akaro na biyu. Kausar kuwa Zuwa tayi ta Zauna tana tunani Cikin Ranta dama Abokaine yayan feenah da brother din Leemah? Ga Kuma wanchan Sarkin dariya. Mumy ce ta katse Shiru Feenah bakya girma Ko? Mumy nayi missing dinshi, Ah Lallai ni Bari mashiga ciki. Sister kinfa girma yanzu daga ni, toh yaya Nazeer har ankoya maka ne? Me Aka koyamun Sister? Aa ba komai. Ina yini yaya Yusuf, lfy qalau feenah Ashe yayanki ne Nazir? Eh yaya nane Wlh. Ah da Kyau nikuma Abokina ne Shi, yayi!Ashe wani iyayine ya kawo Shi. Yazeed cikin Ranshi yace kada dai yarinyar nan dani take Shiyasa batama gaisheniba Wlh Zata gane kuranta, mtswww mema Zekara hadani da Ita daga yau, yauma tsautsayine ya hadani da Ita. Yaya Nazeer yau dai Ga Leemah Kawata Kullum Cikin Sakin fuska take, sai Asan nan Leemah ta dago Sukai ido biyu da Nazir dumm gabanta yafadi Shima dai Anashi bangarin Hakane. Ina....Ina...inayini yaya Nazir andawo lfy? Lfy qalau Halima yau gani Ga Leeman feenah, yeah Yusuf ne yace friend kanwar yazeed cefa, ido Nazeer ya fiddo waje yace yanzu kam na lura da Hakan. Feenah ta gabatar mishi da Kausar nan dai Sukadanyi fira inda Yusuf keta Jan kausar da hira. Shikuwa gogan fuskan nan tashi adaure Acewarshi bazai Saki jiki cikin kananshiba. Su feenah Sun tashi sun basu waje domin cin Abinsu, Saida Suka gama tsafffff tukun Mumy tazo su yazeed sukamata Sallama yayin da leemah ta fito domin Su Sauketa gida. Kausarce tace gobe Kamun na tafi Zan biyu su feenah nazo Na gaida mamy, Saikunzo. Nazeer yacema Leemah Zanba feenah tsarabanki ta kawo miki, durkusar da kai tayi tace ngd. daga haka Suka tafi. Su feenah Suka koma ciki, Nazeer yayi nashi dakin.



Page.....14

Leemah ce kwance bisa cinyar Mamy tana bata labarin haduwar dasukai har biyu da brother dinta. "Mamy gidansu feenah ma haka ya zauna bawani fara'a wlh mamy Shidai wanan brother din yakamata ya janza halinshi" karma ya janza mana idan yayi aure matarshi Saita chanza Shi ai. Mamy taf Allah yasa Toh, Amin daughter, tashi Zakiyi muyi Aiki dazun Abbanki ke gayamun yau mumynki marason Zumunci Zatazo "laaa Matar Uncle Umar?" Eh itafa. toh Mamy kinsan yau mum dinsu feenah itama tace Zatazo, Ahhh nikam yau Ina da manyan baki, tashi mufara Aikin Dan mugama da wuri. Toh Mamy I'm ready.

Kwance yake kan bed dinshi dake manne Ajikin bangon dakin, gaba daya yau ya Rasa maike mishi dadi. Chan Kasan Ranshi tunanin yarinyar nan yake Kawar sister dinshi, waini take gaya ma Magana Afakaice cije baki yayi gsky yarinyar nan Saina dau mataki Akanta, duka duka nawa take Amma Zata Rainani, kodayake Ai duk Yusuf ne yajamun dayake kula su nasha gaya mai kananan yara ba kunya garesuba be yarda ba, Amma ba komai shima Zanfita harkanshi tunda yakoma karamin yaro. Karamin tsaki yaja tunowa da jiya yaji wannan Kausar din nace ma Leemah "Sai munzo tare da Feenah kamin natafi gobe" mtswww ba inda Zan fita yau karma Naga yaran Nan, Don wannan mai ido kamar na mujiya din Zan iya Marinta idan tamun maganar Banza Ayau, ka Aikata Hakan kuma mamy taga laifinka.

Mumy kecefa kikace yau Zakije gidan Su feenah yanzukuma Saiki chanza magana? Ba Haka bane daughter gidan "mamynki fatima" nakeson Zuwa kinsan yanda Suke da daddy Ki da Uncle dinki kuwa? Kamar yaya da kani haka Suke, tun yaushe nakecewa Zani Shekaru da dama muna gari daya ba Zumunci gashi itama har fishi tayi tace idan banjeba bazatazo mun ba. Ai Kinga da gaskiyar ta. Mumy Shikenan Kije nida Kausar Saimu wuce gidan Su Leemah Tunda yau Zata tafi. Hakan yayi nima idan banyi dare ba Sai nasa dadaynku yakaini. Mumy Toh yaran ita Matar Uncle Ahmad din nawane? Su biyu ne tana da yaro namiji ya girmi yayanku da "Shekara daya" Sai takara Kawo mace ita kwana hudu kawai ta baki. Ya Sunanta mumy? Nifa banje Suna ba, lokacin da nahaifi Twins bata kasar tana Saudiyya Shiyasa batazo ba. Gsky mumy baku kyauta ma juna ba Amma duk da Haka daddy da uncle Ahmad Suke Zumunci, kwarai Ai nice babban mai laifi Feenah Amma yau Zanje na wanke kaina. Bakiga itama Ummanku matar Uncle Sulaiman Sai korafi take Akan bana Zuwa ba, yanzu itama tabar Zuwa Amma insha Allah Zan ware mata nata lokacin. toh Mumy Allah yasa ni Bari naje mushirya mutafi, Ki gaishemun da Matar Uncle Ahmad din. toh feenah Zasuji. tashi feenah tayi tashiga ciki tana Murna Aranta yau mumy ta Zauna Sunyi fira, yanzune yakamata nakara tunatar da ita Kan Aurena, toh Auren ma dawa? Oho baridai mugani.daga haka tashiga dakinsu.

Dr Khalid Ai kawai musan yanda Zamuyi Mu kullah Soyayya tsakaninsu Wlh, Gaskiya ne Yusuf Sunyi bala'in dacewa, Amma Kai Ka hakura da itane Naji kana cewa Kasamu Sabuwa. Kawai Dr dama dabiyu nayi ba kaga har wani tsaki yaja ba Alokacin. Halin Dr yazeed Saishi Amma Zamuyi kokarin hada yarinyar da yazeed Sabida Halinsu daya, "Feenah Kace Sunanta ko"? Eh Dr feenah Sunanta Ai Naji dadi data kasance Sister din frind dina Abun Zaizo mana da Sauki. Nima Naji dadin hakan, kaga Kai yanzu Saina hadaka da Leemah. Kai Wlh Dr Khalid Leemah dinma nabar ba Abokina Kai jiya kaga wani kallo dayake mata daga gani Kasan Akwai magana, itama kaga yanda take wani Sunkuyar da Kai kasa! ni idan ta ganni batamun haka. toh fa kenan Kai haka Zakayi tazama ba Aure? Sosai Kai Yusuf yayi yace Ainima Ina ganin Nasamu mata. Wake Nan? Kausar Kawar matarka,??Murmushi Dr Khalid yayi yace Amma naji dadin Hakan kwarai, Saidai yakamata Ku fahimce Juna domin naji Minal nacewa yau Kausar zata koma, kaga ba Lallai takara dawowa Nan ba tunda School Zasu koma Nan da 5days, Ah Haba Abokina? da gaske "kaje ko number dinta Kasamu daga baya Sai kabita Zaria din" haka Za'ayi Bari natashi, toh nawan "Allah yabada Sa'a" Amin Yusuf yace yafita.

Kofar gidan Su Leemah Haruna driver ya Saukesu. Kausar ce tace Allah yasa Kada muga mai tsukakkiyar face! Feenah tace Ina Ruwanmu dashi idan yamana muma muyi mushi. Kinjiki kamar Zaki iya, "Shi gayen ya hadu Sosai Ga kwarjini gareshi! kawai tsabar miskilancine ke dawainiya dashi" miskilanci ko girman Kai dai, kece ma kika Ga wani kyau Shi Abu kamar kumurci Ina wani kyau Agun. "dariya kausar tayi tace Kyau Ahadaku Aure Dan kema wani lokacin tsoron Halinki nakeji" mtswww Allah ya kiyaye Wlh. Parlon Suka karasa Mamy ce Zaune tana waya, gabanta Sukaje Suka durkusa har ta Kashe phone din. Sannuku yarana! Mamy Sannu da gida, yawwa kuna lfy dai ko? muna lfy qalau Mamy. "Allah ya muku Albarka" Amin mamy Suka hada baki. Feenah yau mumynki Zatazo mun ko? Eh Mamy Amma yanzu nabarta Zataje gidan kawarta tace idan batai dareba Zata biyo, "madallah Allah ya kawota lfy" Ameen. Kushiga Haliman na ciki. Tashi Sukai Suka nufi dakin Leemah Zaune take ta kunnah Speaker Tana jin waka India. "toh fa Leemah in feeling love" Kausar tafada tana dariya?? dago Kai tayi tace daga mutum najin wakan love Shine me? uwar yan Saka ido kawai. dariya Sukayi gaba dayansu Suka hau fira. besty yau yan Ji dakanne Sukazo? Babu wani kawai Dan bataga Abokin fadan ta bane! Wlh Kausar Sometimes kinada matsala kicigaba da hadani da dan'uwan Leemah Zan baki mamaki. Wollah idan kina magana bakinki burgeni yake, Kai Kausar ke Mayya ce Leemah tafada. tasowa Kausar tayi ta matso gaf da feenah tasaka Bakinta Cikin na feenah, lumshe ido feenah tayi. Leemat tace kunji haushi a gidan mutane dinma Sai kunyi......kiran Mamy ne ya katseta "Leemah nace kizo kiga Matar Uncle dinku tazo" toh mumy gani nan. Tashi tayi taja kofar dakin ganin kawayen nata Sun lolaaaa.





*GODIYA*

*Hakika Ina gdy ga duk Readers din dasuka bini prvd Sukamun gyara Akan Abunda Suke gani nayi wanda bedaceba. Thanks thanks nd thanks Allah yabar kwana. Sakon Zagi da yawa ya iso gareni??Ana tare kuma. Amma inason kusani Abinda feenah take Aikatawa Acikin novel din Nan Abune wanda Ayanzu mafi Akasarin Yan mata,matan Aure, dattijan mata,Kananan yara Dama dai Sauransu Suke Aikatashi Akan Wata Hujja wacce bata da ma'Ana. Lallai batsa Ba Abu bace mai Amfani A Rayuwar Dan Adam, masu yinta ma Ina musu fatan Shiriya. Idan kuka natsu Zaku fahimci cewa wanna littafin babu Wata batsa Acikinsa, ina Rubuta Wasu Abubuwan ne Kawai domin na isar da Sakon danakeso Su isa Zuwa Ga duk mai Aikata Wannan mummunar dabi'a ta LESBIAN. Allah Kasan Nufina Akan meyasa Ni writing wannan Book Allah kamun jagora wajen ganin nagamashi lfy.Amin?? So inaso masu karatu Sukara natsuwa Su karanta Novle din Nan da Kyau domin Ze Amfanesu A page's dina na gaba. Gyara yana da Dadi, Hakika mai Sonka kuma Shine ke Maka gyara Akan Abun da yaga Ka Aikata Mara Kyau! Ina kara muku gdy Akan Hakan. Masu Zagi inason kuyi hakuri Har zuwa lokacin dazan karasa Kammala wanan book din. Masoya wanan Novel Nawa Ina tare daku kuma Ina kara gdy da irin Yanda kuka fahimceki kuma kuka gane Sakon da nake son isarwa Akan wannan littafin. I love you All????*

Page....15

tura dakin mamy tayi tashiga, Akwance yake ya lumshe ido Kamar mai bacci Amma ba baccin yake ba. Yazeed duk yau baka fitoba lfy dai ko? Bude idon yayi Ahankali ya zubasu Akan mamy. Mamy Lfy qalau!ya gida? Lfy Son. "taso kazo mushiga Ciki Mumynka tazo Ka gaidata" wace mum din tawa kuma? Matar Uncle Umar dakake tason gani. da Sauri yatashi yace Mamy harda Uncle Umar din? Eh hardashi Amma Suna tare da Abbanka A palon baki, kazo kafara gaidata Saika wuce wajensu. Tashi tayi ta fita yana binta Abaya harsuka karasa Cikin palon. Daidai Sanda Leemah itama takarasa Sakkowa daga Sama. Mamy Ina mumyn take? Gata Sakko mana. Ido Leemah ta fiddo waje tace mumy! Itama dai mumyn ido ta Zaro yayin da yazeed ya tsaya ya kasa magana. Leemah ce tace haba Mamy Ai Saikice mun Mumy ce tazo ba matar Uncle Umar ba. Me kike fada Leemah? Ai Itace matar Uncle Umar din. Yazeed bude baki yayi yakasa mgn. Mamy wannan mum din feenah ce fa. Itama Mamy idon ta fiddo tace kina Nufin Hafsa itace mahaifiyar Nafisa? Eh mana Gata Nan tamiki bayani. Hafsa kinjifa! Sai Asan nan mum tayi Ajiyar Zuciya tace nima wannan Abun yabani Mamaki, tun lokacin da kuka Shigo da Yazeed nake kallonshi Saida Leemah tayi magana na tabbatar da Abinda Zuciyata ke Sakawa. Yanzu da gaskene dai kece Mum din diyata feenah? Leemah tayi dariya tace mamy Ai gashidai kin gani. Amma naji dadi da Hakan ta kasance dama ni wlh har Raina nakejin feenah Ajikina, Ashe yatace ta Hakika, "Hafsa baki kyauta ba yara Suna tare da yan'uwansu basu Saniba, kiga jiyafa yazeed har gidanku yazo, yaranma Sunfimu Zumunci kiga Leemah da feenah daidai da Rana daya Idan daya bega daya ba yanda Basajin dadi, kuma wai duk wayar da muke dake bamuyi tunanin mu hada yaranmuba toh yaushema mu kanmu mukaga juna? Fatima gsky ne ban kyauta ba Amma Dan Allah komai ya wuce yanzu Zumunci har Saikin gaji dashi, dama Yau nazone domin Na wanke kaina Saiga Shi Ashe da Rabon Zumuncimu ne Zaikara karfi, kin San kojiya Saida Alhaji yace yazeed yayi kama da dan wajen Ahmad. Eh Kinsan da Umar yana yawan Zuwa Abban Su yana kai mishi yazeed din daga baya ne daya fara rigima baya binsa.  ????dariya Leemah ta kwashe dashi! Haba Mamy yazaki Rinka irin maganar nan gaban yarinyar nan yanzu Saita fada ma Kananan yaran kawayenta. Yawwa Hafsa yau Allah ya kawoki Kinga Halin Dan naki kenan" bakin Rai da Son girma" kinganshi duk Sanda Akai magana Shi face dinshi adaure take Kamar igiyar kaba. Toh Aini banga laifin dan nawa ba yaushe Zai Zauna Kananan yara Su Rainashi Gara yaja girmanshi. Kekuwa Hafsa ki gyara Al'amarin Shine kike Ruguzawa. Ya bazan Ruguzaba Ana kokarin Ruguza Kan yarona da Surutu. Kokuwa My Son? durkusar da kanshi yayi Kasa yace Hakane Mumy Ina Huni? "Lfy qalau Son" Wlh halinki ya biyo Shiyasa Tunda yadamu Nakaishi gidan Matar Uncle Umar Nakiya! Itama feenah maganarta daya Nakaita gidanki, Nice bana kula da maganar, dafatan yanzu komai yawuce? Ah Wlh komai ya wuce Hafsa Ai yau Zan kira "Umma" na Sanar da ita, ina yarona Nazir dama tace Shi yasaka mata Umma. Tare kuwa mukazo dashi yana wajen Su Alhaji. Yazeed jeka Uncle Umar yaga Ka, daga Nan kasanar dasu komai.Toh Mamy. Leemah tashi Ki kira Su feenah Suma Su Sani. O.k. Mamy.

Shiga tayi tasamesu Suna Aikata Abunda Shedan yariga yamusu huduba Acikin kunensu, tayi maganar duniya basuma San tanayiba ganin itama tafara kamuwa ne Kuma idan tafita batasan me Zata gayama Su mumy ba yasa tanime waje ta Zauna. Kissing din feenah kawai Kausar keyi ko ta'ina yayin da hanunta daya ke cikin Rigarta tana murza kan Nipples dinta feenah bata Iya komai Sai Nishi, yayin da itama take Dan murza breast din Kausar, Hannu Kausar takai Cikin pant din feenah tana murza mata Mara, wani kara tadanyi wanda Hakan yakara tsumar da Leemah dake Zaune, kara kankame Cinyoyinta tayi tana dan Shafa mararta tana lumshe Ido. *wa'iyyazubillah. Ya Allah kayi mana tsari da fadawa tarkon Shedan??ya Allah Kasa mufi karfin Zukatanmu kayi mana tsari da kawayen banza?? ya Rabbi ka tsare mana imaninmu, yaranmu, kananmu, yayyanmu, dama daukakin Al'umman musulmi daga fadawa irin Wannan mummnar dabi'an, Allah ka ganar da iyayenmu Kaciremusu Son Zuciya da Son Abun da yashafi duniya kadai kabasu ikon Sauke nauyin yaransu Akansu?? Aure Shine darajar diyarki, Aduk Sanda yarki ta girma ta isa Aure wajibine ki kirata Kitambayeta tsakanin Aure ko karatu Menene Ra'ayinta wanda ta Zaba wajibine akanki kiyi matashi matukar babu Cutarwa Aciki*

Shiga yayi palon yagansu Zazzune bisa Kujerun da Aka Tanada Don baki. Yawwa My Son karaso kaga Uncle dinka, tun Kana yaro Rabonka dashi. Karasawa yayi ya Zauna kusa da Nazeer yafara gaida daddy. daddy daya saki baki tunsanda Yazeed yashigo" Sai Asan nan yace "Nazeer ba Abokinka dana ganku jiya bane Wannan?" Eh Shine daddy nima Mamaki nake, Yazeed Kasan Zanzo nan ne? Abba da tunani ya lullbeshi yace kodai wanine mai Kama dashi wannan Ai dan waje nane "yazeedullah" Sai Asan Nan miskilin yagadamar magana! Eh daddy nine naje gidanku jiya Kuma nine yaron Abba na farko. Ya kwashe duk yanda AKayi Acikin gidan yafama Su daddy, "Suma dai murnan Sukayi tayi Ana kara jajanta ma juna narashin Son Zumunci" daga karshe Suka tashi Suka dunguma Cikin gidan. Palon Suka Shiga gaba dayansu Suna yar fira Saiga Umma tashigo tare da yaranta, Nan dai Akayita murna, Abba ne yace Ina feenah dinne Akirata mana, mamy tace Leemah taje kiranta kaga Shiru. Yazeed tashi kaje ka kirasu. Tashi yayi yatafi yana fada da Zuciyarshi bangare guda Zuciyarshi na bugawa. Kausar dan tsaya gabana faduwa yake feenah tafada Cikin dashashshiyar murya, Noo feenah inazuwa pls.......Leemah tashi tayi tashiga toilet......lokaci daya Akaturo kofar da karfi, ku wato Anakiranku.........dafe kanshi yayi yana maimaita INNALILLAHI WA'INNAH ILAIHIR RAJI'UN



Page....16/17

daddafewa yayi daker yabar wajen yayi part dinshi. gado yafada yana Ajiyar Zuciya haryanzu kuma bebar fadin innalillahi ba. Abin da yaji Akunanshi yake tunanowa. Toh yaran Nan me Sukeyi haka? Nishifa naji Sunayi Gawasu Surutai barkatai. Namiji Suka kawo gidan? Kai "Aa" ta Ina? toh Ko yaran yan lesbian ne? "Banajin haka yaran guda nawa Suke"basuma San me'ake nufi da Hakan ba. Ajiyar Zuciya yakumayi duk yanda Akayi blue-film Suke kallo, idan ba Haka ba Menene yasa Su Suke nishi da Surutai irin Haka? Ya banji Leemah ba? Kai kanwata bazatai Hakan ba, Shiyasa duk natsani yarinyar Nasan Itace Sila, tun yaushe nake gaya ma Yusuf kananun yaran Nan idonsu Abude yake da Rashin kunya, kaini Ina Ruwana ne ma kome Suke Suda Allah n Su. Kwanciya Yayi yadafe kanshi yana So ya kauda tunanin Chan.

Fitowa tayi dafe da girjinta ta kunnah wutar dakin, Yan iska yakamata ku tashi haka tunda mun tsallake rijiya da baya. Feenah ce tayi karfin Halin cewa wai besty me kika gani kika wani kashe wuta? Ke bro Yazeed fa na hango ta windown toilet yana tawowa kuma da Alama Nan Zai tawo, Ko na tsayar daku ba Lallai kusan me Nake ba,Shiyasa na kashe wutan kawai. Lumshe ido feenah tayi takasa magana. Kausar yakamata Ki Sarara ma kanki haka,ko bakiji mai nake fada bane? Cikin muryan da bata fita Sosai kausar tace "tunda be ganmuba Ai Shikenan" Amma kinsan bazai rasa jin irin Abunda kuke ba? ba Lallai ya fahimci komai ba Kausar tafada A takaice tana kara Shafa jikin feenah. Shikenan tunda Baku Shirya fitaba ni Zan fita, Aa besty tsaya pls. Tashi Leemah tayi tana ni bazan iya da jarabarku ba kamar Akanku Aka fara Saka Sha'awa bude kofar tayi yayin da Ake Shigowa kuma. Trus ta tsaya ganin mumy ce, Wai inasu feenah dinne kunzo kunyi Zamanku Ana jiranku, A...aaa. .m...Mumy dama wanka Suke yi Shiyasa, Leemah tafada tana inda inda, toh matsa Nashiga, kaya feenah ke Sakawa mumy, my daughter kada kidamu koni Saina Saka mata, mumy!...tura kofar mumy tayi tashiga. dafe kirji tayi ta fiddo ido farar daya tana karanta Sunan Allah. Firgitgit Kausar tayi tajawo wani hijaf ta Saka yayin da feenah taja rigarta Sama ta miki Zaune. Sulalewa Mumy tayi tafadi Akasa da gudu feenah da Kausar Sukayo Kanta, Leemah fita tayi ta wuce palon da murmushinta ta gaida mutanin dake parlon, komawa tayi kusa da Mamy tana magana, Mamy Zomuje Ciki Mumy ta fadi. da Sauri Mamy ta kalleta farar daya Kuma ta tashi tabar palon Leemah na biye da ita. Subhanallah Menene ya Sameta? Kuka kawai Suke babu mai bada Amsa, Leemah bani Ruwa, toilet tashiga ta ibo Ruwan, Mamy na yayyafa mata tayi Ajiyar Zuciya ta bude ido Saikuma Hawaye Sharrr.....Hafsa lfy me yafaru Dan Allah. Wai Halima Badaku Nakeba Menene ya Sameta? Feenah ce cikin kuka tace Nice Mamy.......kece mai kika mata? Leemah ce taci mamy Wlh Sharrin Saidan ne ta kamamune........Haba Leemah kada kidaurama kanki laifin dabaki taba Aikatawa ba mana feenah tafada tana girgiza ma Leemah Kai. Ke Kausar me Tayi ma Mum din Tata? Amma Wlh Mamy ba laifinta bane nice.....kada kumaida ni mahaukaciya mana, Ina magana Wannan tana wannan menene Hakan? tashi mum tayi takama Hannun mamy tana kuka maicin Rai, "fatima ban San dame muka Ragi Nafisat ba A Rayuwa, me namata Zata Saka Mun da makamncin irin wannan? Sabida nace tayi karatu, ko mene? Fatima....muryartace ta Sarke. Hafsa kinga natsu kimun bayani me yafaru, Fatima Abinda Allah yake tsananin fushi damasu Aikatashi wai feenah Shi takeyi lesbian fa, ni Wlh gara Ace nakamata da Namiji Akan yanda naganta Ayau din nan. Rufe mata baki Mamy tayi tana maimaita "Innalillahi" kallonsu tarinka yi daya bayan daya daga bisani tace Sutashi Su fita, Tashi Sukai feenah takama Hannun mum mumy dan Allah kiyafemun, tsawa mai karfi mumy taimata, Mamy tace tashi kifita feenah. "Fita Sukay"Mamy ta juyo tana fuskatantar mum, Haba Hafsa Ai koda da Namiji kika kama feenah Ansan da bacin Rai toh Amma Zaki iya gayamun Baki taba fuskantar Feenah Nason Aure ba kokin taba? Tunani mum Tayi kadan daga bisani tace na fuskanci Hakan hasalima dakanta tasha gayamun Tanason Aure, tana yawan cemun tana Sha'awa Amma Ni da dadyn ta mundau Abun A Matsayin yarinta ne. Lallai Wlh Hafsa kunyi babban gangancin A Rayuwa, tayaya kunsan matsalarta tagaya muku Sannan Yanzu Dan kin ganta tana Aikata wani Abu kidaga Hankalinki, Ainicema yakamata Nayi mamakin Leemah Abbanta Sau Nawa Yana kiranta Akan ta fiddo da miji, yanzu kinga dagani harshi babu wanda yashiga hakkinta Amma kinga duk dahaka bamu tsiraba, ballantana ku Hafsa Wanda Hakkinta kuka Shiga kada kimanta "manzon Allah S.A.W. yace Idan kuka fuskanci yarku tafara Haila toh kada kuyarda takara Jini na biyu Agabanku kuyi mata Aure idan har Ansamu miji nagari. Cikin Saihihul Muslim" Hafsa ke Haka Akamiki? Kinkai Shekarun feenah lokacin dakikai Naki Auren? Meyasa kin fuskanci yarki tana da matsananciyar Sha'awa kika ki kimata Abinda takeso? Yau koba feenah kika fuskanci Tanada wannan Matsalarba Ai kya temaka Tunda ance matsalar ya mace ta ya mace ce, Haba Hafsa haka kikataso Anamiki A Rayuwa Wlh Na fuskanci bayan Rashin Son Zumnci kinada Sakaci Akan Rayuwar yaranki, Shin karatun boko din Nan Dolene Wai? Shi Zai kaita Aljannah kokuma Shi Za'a tambayeta A kabarinta? Sannan kisani feenah yarinya ce mai natsuwa da ilimi kema Zaki bada Shaidar Hakan, Rashin kulawarki da Rudin Shidan,Sa'anan da kawaye Nasan tabbas Sune Suka Shiga Rayuwar yarki. Kiyi hakuri Hafsa ki fahimceni bawai ina goyon bayan Abunda Suka aikata bane Amma muyi musu Uzuri, Muji ta bakinsu Nasan ba Halinsu bane wannan. Ajiyar Zuciya mum tayi tace Lallai Fatima na gamsu da maganarki kuma tabbas Gsky kika fada Mune Silar koma miye da feenah tashiga, Amma Insha Allah yanzu Na fahimci ba daidai muke Aikatawaba, Na Amince Feenah takawo mijin Aure.Alhmdllh ma da Abin yazo da Sauki tabbas munyi kuskure kuma nayi nadama. Amma Fatima kina ganin Zata bar wannan Halin? Zasubari insha Allah itama Kausar Zan neme Mahaifiyarta namata bayani Amma kafin Nan Zansamesu yanzu namusu Nasiha wata kila muyi Nasara Subar Aikata Hakan. toh Fatima ngd Insha Allah Zansamu dadynta da maganar. Babu gdy a tsakaninmu tunda duk yashafemu. Fatima kidaina Zargin Halimatu bata cikinsu bazatai Hakanba, Hafsa ba'a yabon Dan yau gaba dayansu Zan hada namusu, tashi muje parlon kada kibari Afuskanci Komai kinga Su Umma Suna Nan.

Shiga Sukayi Suka Zauna Umma tafara Zolayarsu Aminan juna yau Anhadu Shine Aka tafi tattaunawa, Murmushi Mamy tayi tace Kekam Ai Shekaru da yawa ba'a haduba, Abba yace toh Ni ko rowar ganin Nafisat din Akemun, kana ganintafa kullum, Sunachan Suna karance Karancensu. Toh Atasota mutafi Gida daddy yafada, da Sauri Mamy tace daddyn Mubeen Ai batare kukazoba zata tawo daga baya. dariya yayi yamike Hafsa taso muje, tashi mumy tayi Suka fita mamy da Abba Suka musu Rakiya, ina Nazeer ne? Ganinan daddy kutafi Zamu tawo da feenah muna fira da yazeed ne, toh Ai Shikenan fita Sukayi Su Mamy Suka koma Ciki, tsayawa Nazeer yayi yana tuno dazun kamar yaga Leemah a firgice lokacin da tashigo Palo, taban tausayi yafada Aranshi, Turo get din Akayi ya juya ganin Yusuf ne yasa yakarasa Suka Rungume juna, Kai yanaganka Anan kodama Kasan gidan Su yazeed ne? Aa Yusuf nima yau nasan gidan Nazeer ya kwashe komai yafada ma Yusuf, gaskiya Abu yayi Kyau kusanma yan'uwa Za'a kiraka kaida yazeed. Aikuwa dai. Amma Nazeer kamar kana Cikin damuwa ko? Ahha bakomai Yusuf muje. Mamy ce ta Rako Umma Yusuf ya gaishesu Suka wuce part din yazeed. Akwance Suka Sameshi Yusuf yace miskilin mutum kafi mugu iya Shege, dagowa yayi ya kalleshe ya wurga mishi Harara, Nazeer yace yadai Dr? bakomai Nazeer Yusuf din nan ne yakamata Na Chanza Shi, Kodai ni na chanza ka ba, Kasan me ya kawoni gidanku? Ciki ciki ya amsa da "Aa" Nazone Naga Kausar kawar Sister dinka Allah yasa bata tafiba. Bansaniba Banza Sa'an yara kawai, Ka ganshi Nan Nazeer kullum yara kanana yake bibiya.Murmushi Nazeer yayi yace Ai inaga da Akwai magana ne, Au kaima biye mishi Zakai? Yawuce yace Sonta yake Kuma ai irin yaran Sune irin matan dasuka dace damu. dakudai wlh Yazeed yafada Rai Abace, kai Anma Anyi kuskure da'aka baka matsayin Captain, tunda duk karfin ka din Nan Akan tunanin Auren Karamar yarinya ya tsaya. Shidai Nazeer bece komaiba. Yusuf yace Adai juri Zuwa Rafi Angon yar 30yrs.

Mumy ce ta tura dakin tashiga Zaune tagansu kowanne kuka yake Rusawa babu mai lallashin kowa. "Kubiyoni dakin Leemah mamy tafada Atakaice ta fita" feenah cikin muryar da bata fita Sosai tace Na Rokeki Kausar duk Abinda Mamy Zatace kada kice mata Leemah nacikin masu Aikata Wannan Abun, ta juya Wajen Leemah besty Dan girman Allah kada kisanar da mamy kina Aikata Wannan Abun Sabida bakida hakki Akan Hakan. Haba feenah nima Kibari Ayimun waya gaya miki banida Hakki dunbin Zunubin Dana Aikata nakaishi ina Gara Mamy tasani tun Anan gidan Duniya domin ta yafemun, idan ku kunada Hujjar Cewa iyayenku ne Sila ni mecece Hujjar? Eh duk da haka Leemah Tunda Allah ya Rufa miki Asiri kema kirufa ma Kanki ba danniba. Nayarda kutashi muje. Shiga Sukayi Suka Zazzauna Akasa. Mamy ta dago ta dubesu gaba dayansu Sannan tafara dacewa....... kunbani kunya bakuma Kanku Adalciba, Nasan kunsan Abunda kuke Aikatawa Yanada dunbin Zunubi kuma kunsan makomar mai Aikatawa Son Zuciya ne yasaku yin Hakan kokuma banzar hujjarku da batada ma'ana, Shin dan iyayenku Sunce Saikunyi karatu Kunfi karfin kuyi musu biyayya ne? Kokuma dan basu isa dakubane yasa kuka zabi kusaka musu ta wannan Hanyar? Miye Ribarku dan kun Aikata Hakan? Raguwafa kukayi kusani Rayuwarku tana Cikin babban hatsari, Halima nagode da Abinda kikaimun, feenah ce tayi Saurin dagowa Mamy kiyi hakuri Leemah bata Aikatawa, yimun Shiru banson magana kedin feenah Ai Nasan wannan ba Halinki bane haduwa da kawayen banza Shine yajawo muku, dakuma laifinmu nabarinku kuyi karatu Anesa damu. Kausar ce ta dago ta dubi Mamy kiyi hakuri Mamy nice naja Mus......naja mata, kausar labari tashiga ba Mamy har irin Halin da Feenah keshiga a School dakuma yanda khady itama ta daurata Ahanya takara dacewa Shidanne yayi Nasara Akansu, Mamy ta jinjina Al'amarin taji tausayin yaran Inda daga Sakancinsu su iyayen yara masu daura Burinsu kan dole yara Saisun Kammala Karatun boko tukun Suyi Aure. Afili cewa tayi maganar banza ai ba wannan bace Hanyar magance matsalarku. Kunsan Sharrin Aikata lesbian kowa???? "Sha'awa fitanace daga dabi'ar da Allah ya hallice mace Akanta,ta jin dadi da namiji ba mace yar'awarta ba, Cikin Aikata lesbian Akwai Rashin kunya da fitsara, Alhalin Manzon Allah (S.A.W.) yana Cewa Kunya Alherice gaba dayanta, "awata Ruwayar"kunya bata kawo Komai Sai Alkairi. "Bukari ne ya Ruwaito" Sa'annan lesbian yanada illah ta yanda Zai iya haifar da cututtukan Zamani kama daga kan H.I.V idan kana aikata hakan dame ciwon. Ana Iya Rasa budurci ta Hanyar wanda hakan Ba Karamar tozarta bace ga ya budurwa. Abu nagaba Akwai cin Amanar Allah Aciki Sabida An Aikata Abun da yai hani Akanshi. Mai Aikata lesbian takan Rayu Cikin kuncin Rayuwa Sabida Allah S.W.T. yakan dibe Ni'imarshi Akan mai Aikatawa, wanda Hakan zesa Komai na Rayuwa yaki cimaka gaba. Sannan duk wanda yake Aikata Hakan harya mutu be tuba ba yasan makomarshi" kuji tsoron Allah wanna Ranar yazama Shine Ranar Karshe na Aikata Hakan A Rayuwarku" kuka Suke Sosai daga dukkan Alamu Nasihar Mamy ta Shigesu. Hada baki Sukayi wajen fadin Mamy muntuba Insha Allah yauce Ranar karshe bazamu karaba. Rungumesu Mamy tayi tace Suyita istigfari kuma su nimi gafarar iyayensu, daga bisani takarbi number din Hajiya maman kausar. kutashi kuci Abinci kuyi Wanka. Daga haka tafita tabar dakin.



????????????????

YAR LESBIAN CE

????????????????

By

Nadeeya Muhammad Ahmad


Page....18

A mota daddy ne ya fahimci kamar mumy bata cikin natsuwa Don firar Shi kawai yake dasu Mubeen ita bata Saka baki. Hafsa lfy dai Naga kamar kina cikin damuwa! Alhji Gaskiya ya kamata mudawo da natsuwarmu musan Abunda yadace A Rayuwa, Wani Abu ya farune Hafsat? Eh Alhaji yau feenah nagani da idona tana......kwashe komai tayi tagaya mishi har irin Jan Hankalin da mamy Tamata, daddy ya girgiza da lamarin gaba daya! daker yasamu yayi parking motan ya juyo yana fuskatar mum, Gaskiya Hafsa munyi babban Sakaci tare da kuskure, musamman ni lokacin Dr yaso ya fahimtar dani Naki yarda Sabida wani nufi nawa na daban, Amma yanzu Allah yanuna mana tun daga nan kuma nadau Alwashin Hakan Bazata kara faruwa da wani da nawa ba, yanzu me kike gani yadace muyi Akai? Alhaji ni inaga kawai Kabeer Dan wajen yaya Nazir Shi Za'a aura mata Kamar Yanda Inna Nafisa Tayi Magana kwanaki. kin kawo Shawara mai Kyau, Amma bazamu Bari takarasa karatunba tunda Shekara ya Rage ta Kammala gaba daya? Alhji ni yanzu Ina tsoro Amma Muji ta bakinta idan Zata iya, Hakane Bari Muji Toh.

Wanka Sukai Sukaci Abinci Suna kara nadamar Abunda Suke Aikatawa Nasihar mamy ta Shigesu kwarai Dan gaba dayansu yanzu komai yin Shi Suke batare da kuzariba, palon Suka dawo wajen mamy Suka Zauna, kausar tace Mamy ni nashirya Zan wuce Zaria yanzu, yawwa yata kundai Ji Abinda nace muku, yanzu idan kuka Saba Alkawari kamar kunyi butulci ne. Mamy Nasiharki ta Shigemu insha Allah kuma mun dauka, Hakan bazai kara faruwa ba, Allah ya muku Albarka, Amin Suka Amsa gaba dayansu, Mamy ta tashi ta kwaso wasu turaruka ta hada taba Kausar, gdy Sosai kausar tayi ma Mamy, bakomai yata yanzu Bari na kira Hajiyar taki Awaya don namata bayani, toh Mamy. Wannan number din Ai inada ita Cikin Contact dina number din Hajiya Sara Dubai ce! Gaba daya Suka maida Hankalinsu kan Mamy. Mamy Ai mahaifiya tace Kausar ta fada. Lallai kam Hajiya Sara Itace mahaifiyarki dole Ace Saikinga karshen boko, kawata ce Sosai a Dubai muka taba Haduwa da ita muke Zumunci Tasan halina nasan nata, kwanaki Har Zaria naje mata gaisuwan Mahaifiyarta data Rasu. Laaaa Mamy dama gidan Su Kausar kikaje gaisuwa, Chan naje Leemah. Kausar tashi Kije Zan kirata namata bayani idan takama ma har Zarian Zanzo. toh Mamy Allah yakara girma, tashi tayi Suka Rungome junansu, toh Kausar Adaiyi Shirin komawa Skul jibi,karki damu Leemah inacikin Shiri. daga haka tafita, mamy takara Zaunar dasu Leemah da feenah tamusu nasiha duk da ita Aksan Zuciyarta Tasan Leemah itama na Aikata Hakan Sundai boye mata ne. Gdy Suka kara mawa Mamy Suka haura Sama.



Kausar Nafita taci karo da Yusuf Wanda yanzu yafito daga Part din yazeed domin yashiga ciki. Kallonshi tayi ta kauda kai tana kokarin fita, Malama Kausar Sannu da gida, yawwa tace Ataikace ta fita daga harabar gidan Zuwa inda drivernta yayi parking. Binta yayi pls Kausar magana nakeson muyi, "inajinka" Shiru yayi Na dan lokaci yarasa mai Zaice mata daga bisani yace i Need ur phone number pls, kamar bazaita mgn ba Saikuma tace "why"? Kausar there are some words we have here, but Naga kina Sauri bakida tym that is why I want you to give me ur phone number Sabida muyi magana daga baya. Karban wayan tashi tayi tasaka mai number dinta tashiga driver yaja Suka huce. Juyawa yayi yakoma Cikin gidan Su yazeed yana jin dadi Aranshi. Kai dama ba tafiya kayi ba yazeed yafada yana kallonshi, Lallai yazeed Nafita na nemo Abinda nazo Dan shine kuma Nasamu,yanzu dai Zantafi. dogon tsaki yazeed yaja yace Allah yasa ba binta kayi kamata magana ba. Yazaka Misilta Abun idan Hakan nayi? Yusuf ya fada yana kashe ido daya, ya Zan misilta kuwa banda nayimaka jaje Ka Zubda girmaka gaban yarinya kara ma. Kajifa Nazeer Abinda Dan uwanka ke fada Dan Allah kayi mishi Bayanin Soyayya mana, dariya Nazeer yayi yace bazai ganeba Saiya kamu da Soyayar Jariryar yarinya wacce Zai gwammace yayi Rainonta harta girma. Tsaki yazeed yaja ya tashi yabar dakin, da karfi Yusuf yace toh Angon yar 30yrs ni Natafi Tunda nayi Nasara. dariya Sukai Shida Nazeer Suka cigaba da firarsu. Yazeed Shiga yayi yaga bakowa a parlon yasamu kujera 1sitter ya Zauna, Remote yajawo ya Chanza Channel Zuwa "ZeeAlwan " haba Malan bakaga Kallo Akeba, juyowa yayi Adan tsorace ganin mai maganar ya Saisaita kanshi yakara tamke fuska, Naga Nan ba gidanku bane dazakizo kina mana Alfahari da isa, Sakin baki tayi Cikin Ranta tace "Wai Wannan Sarkin girman kan da isa yau yake cema wani yana yi" Afili cewa tayi "idan fitsari banza ne kaza tayi mana" Alfahari ai wanda ya isane yakeyinshi, Ke Wlh ni ba Sa'anki bane yanzu zan iya takaki a gidan nan jarababban mace kawai, feenah dabata fahimce me yake nufi ba tace Ai jarabbabun dayawa Ciki harda Kai. Tashi yayi A fusace yayi Kanta. "Toh dake ta mana kadaketa nace" Mamy tafada tana karasowa Cikin parlon, Mamy bakiji Rashin kunyar da takemun bane, tayi din banza mai bakar Zuciya fita kabani waje, Tashi yayi yafita yana huce Aranshi yana Ayyana Abubuwa da dama. My daughter kiyi hakuri da Halin brother dinku, durkusar dakai feenah tayi kasa batace komaiba, Nazeer ne yashigo da Sallama Suka amsa. feenah tashi muje ko, Ahhh yazaka tafi da ita Nazeer? Mamy daddy ne yace mutawo tare Akwai maganar dazai mata, toh feenah tashi kishirya, Tashi Mamy tayi ta Haura Sama feenah tashiga dakin leemah dan ta Shirya. Fitowa tayi daga kitchen besty kinji kausar harta kusa, durkusar da kai tayi kasa ganin Nazeer, my Sister Abinci kike mana? Aa yaya Nazir, Anjuma Zanzo nakawo miki tsarabarki da kaina, toh yaya Nazeer Ngd. Never mind Sister. Feenah ta fito tasamesu Ahaka tace muje yaya Nazeer, besty tafiya kuma? Eh Leemah, Saimun hadu kigaida mum kuma kishirya ma Skul, ok my Leemah. Fita Sukai suka kama hanyar Gida. Suna Shiga daret Feenah parlon daddy ta wuce tasamesu zaune da mum, tshogunnawa tayi tafara kuka mai cin Rai, mumy Dan Allah kugafartamun Wlh bazan kara Aikata makamancin irin wannan Halin ba. Saida tayi kuka Sasai tukun mum tajawota jikinta tace "promise daughter" nayi Alkawari mumy insha Allah. mun yafe miki Ummina kiyita istigifari kinji? daddy yafada Cikin kulawa, gyada kai tayi Alamar Toh, yanzu kinada tsayayye wanda kikeso ne? Aa daddy tun kwanaki dakace bakaso nadaina tsayawa da kowa, Yanzu Ummina Zaki Cigaba da karatun ne kokuma Na hadaki da Kabeer? Shiru Tayi chan tace daddy Zan karasa karatun.Toh Allah ya miki Albarka kinga idan kika karasa dakin dawo Sai Afara maganar auranki da kabeer din. Sunkuyar da kai tayi kasa tace Amin.



Page....19/20

family din Zaune Suke gaba dayansu A makeken parlon dake Sama, firarsu kawai Suke cikin Nishadi da walwala Yayin da Mubeen da Mubeen Suka Cika wajen da Surutu, Nazeer ne yace Bari nakawo muku tsarabarku yanzu murna Suka hau yi, bayan mintina kadan ya dawo dauke da makeken Akwati ya dire a tsakiyar parlon, feenah dake kwance ta daura kanta bisa cinyar "mum" domin yanzu mum Kowacce kulawa da Uwa keba danta yanzu Shi takeyi Acewar ta tayi Hankali yanzu dole tashiga Rayuwar yaranta Tasan Menene matsalarsu musamman feenah da'Itace budurwa kuma mai Raunin Hankali da yawan Sha'awa. tashi Feenah tayi tadawo kusa da Nazeer ta Zauna, wasu back back ne Acikin Babban Akwanting wanda kowace Jaka cike take da kaya, cirowa yayi Yamika ma Mubeena da gudu tayi part dinsu wajen Baba Ladi batama tsaya naga Menene Aciki ba Lol Haka Mubeen Ana bashi Shima yabar wajen, Wasu guda biyu Nazeer yakara Cirowa ya Aje gaban "dad" da "mum" Allah yamaka Albarka Suka fadi Atare, Amin yace Yayin da ya dauko wani big back daga Akwantin ya mika ma feenah, tsalle murna tayi tayi hungging brother din nata tace "thanks So much my big yaya" Uw wlcm my Sister, mumy ce tace Lallai dayake ita yar'uwarka ce Shine nata yafi namu! dariya Sukayi daddy yace kishi kike da Ummin tawa, Ummina tashi kije ciki ki duba kada mum dinki tagani ma, (Kai daddy nima fa naso Naga ko Menene Aciki gashi kamana bukulu nida Readers lolz) da Sauri Feenah ta tashi tayi Ciki, wani back dinne Aciki mumy ta hango toh Wannan kuma Na waye? Mum dama daya Zanba Yusuf ne daya Kuma Na Leemah Kawar feenah ce Nazeer ya fada yana Sosa keya, toh bude mugani mana, kai hafsy kinada Sa ido bazai bude ba, tashi Nazeer Anjuma Saika kaimata gida ko? toh daddy yafada yabar wajen, mumy ce tace idan Zaka gidan kayima Feenah mgn kuje tare dazun mamynku ta kirani wai Feenah taje ta Kwana da Safe yazeed Zai wuce dasu Abuja, mum gobe Zasu koma School ne?? Eh mana Nazeer bakaji dazun feenah ta kara fada ba, ok Allah ya Kaimu. Amin mum tace, yazeed nabarin wajen ta fuskanci daddy, Alhaji yaron Nan Sai Rawar Kai yake Akan Halimatu Anya kuwa! Anya mene Hafsat? Sai nake Ga Kamar Akwai magana, yana bata kulawa ne Sabida feenah daddy yace, tabe baki mum tayi tace Bari naje na daura girki.

Yusuf ne ya Shigo gidan Su Leemah daret part din yazeed ya wuce, tura dakin yayi da Sallama kan tsakiyar bed ya hango Yazeed yana duba laptop da'alama wani Aikin yake, miskilin mutum Na yar 30yrs Sallaman ma bazaka iya amsawa ba ko? Yatsina fuska yazeed yayi yace waye yasan ma kashigo Malan, Oho tunani kakeyi kenan ba aiki ba, ina Ruwanka ne wai? Ruwana Ai nashanye, mtswww yazeed yaja tsaki yace waima Menene ya kawoka nan? Yusuf yace Nazone ka koyamun yanda Ake Kiran budurwa Awaya, tun 4days dasuka wuce na karba numbern ta nakasa kira. dafe Kai yazeed yayi yace Amma ka Raina ma kanka wayo Wlh, So koba wannan yarinyar Zaka kiraba bazan iya bata lokacina Akan ka ba. toh yayi inda budurwa Kace bazakace Haka ba Ai. Wani tsakin Yazeed yakara ja ya juya yacigaba da Aikinshi. Yusuf wayanshi ya ciro yashiga dialling numbern Kausar, Saida kira ta katse ba'a daga ba, cije baki yazeed yayi dan Shi haushin Yusuf yakeji yanzu baga irintaba ka kira yarinya ta Raina ka bata daga ba, ba ruwanka yusuf yace yakara dialling numbern Saida takusa tsinkewa Aka daga, HELLO! Kallon yazeed yayi Alamar ya gayamai Abinda Zaice, juyar dakai yazeed yayi be tanka ba. Hello waye ne? Am....Kausar am Yusuf, ya gida. Lfy tace kawai, Shiru nadan lokaci Yusuf yace "dama magana Zamuyi Kausar, tun Ranar damuka fara haduwa dake gidan kawarki Minal naji......bigeshi yazeed yayi Ahankali yace wawa da gaske Saika Zubda girmanka gaban yarinya karama, juyar dakai Yusuf yayi yana mai Alama da ba ruwanshi. Yacigaba Wlh Kausar tun Alokacin naji Kinzama Wani Abu Acikin Raina,pls Kausar ki karbeni Amtsayin mijin Aurenki nayarda Zan jiraki har lokacin dakika Shirya,fatana kibani waje Acikin Zuciyarki Mugudanar da Soyayya mai tsafta. Kausar daskarewa tayi daga bangarenta yayin da wani Murmushi ya Subucemata Cikin Ranta wani Nishadi take ji domin dama Mamy takira Hajiyarsu ta Sanar da Ita Halin da Kausar tashiga Sanadin kin Bata Hakkinta dasukai, Alokacin kuma Hajiyar Kausar tayi nadama kuma dayake tana karbar Shawarar Aminiyarta Mamyn Leemah Shiyasa ta Sami kausar tace ta fiddo miji Ayi mata aure, Amma duk dahaka Saita karasa Karatun ta tunda 1yr ya Rage mata. Kausar taji dadi Alokacin tayima Hajiya Alkawarin ta daina Yin lesbian har Abada kuma Zata Samo miji, toh yau Saigashi Yusuf din da tunda tafara ganinshi taji ya kwanta mata Arai Kuma yau Shine yazo mata da maganar yana Sonta, murna tarinkayi bangare guda tana tsoro kada Yasan ta taba Aikata lesbian yace baya Sonta.....Kausar kinyi Shiru ba Amsa Yusuf ya katse mata tunaninta. Shiru tayi daga bisani tace mishi Zatai Shawara, pls Kausar nabaki Zuwa Nan da gobe Kinga Zaku koma Skul, ok tace ta kashe wayar, tacigaba da tunanin Wayyo gashi naji mamyn Leemah tace budurci Shine martabar diya Mace Toh Anya nidin Virgin ce ma kuwa, Nashiga Uku Wlh lokacin khady har yatsa tana Saka Mun, gashi Ran nan A grp naji Ance Saka yatsa yana Maida mutum dis Virgin, Wayyo ni Kausar dole Yusuf Yasan Abunda na Aikata Abaya khadija ta cuceni Allah ya'isa harta So na cutar da wasu,Allah yasa Su feenah basa yarda dasaka yatsa da yanzu Suma Saisun koka,kai Innalillahi haka kausar tayita tunanin mafita. Shiko Yusuf Murna yarinkayi harda yar Rawa, Kafin ya juya dan yafada ma yazeed yanda Sukai da Kausar yaga wayam ba kowa Awajen,tabe baki yayi yafita Shidai Sai Murna yake.

Sisto kin Shirya kifito mutafi Nazeer Kema Feenah magana, Nashirya big bro Naga kafini dokin Zuwa gidan Su Leemah dinma, "Aa" Feenah Sabida dare ne, toh muje Nashirya,fitowa Sukai Suka Samu Mumy dasu mubeen tana koya musu homework dinsu, mum mun fitofa, my feenah kin Shirya komai ko? "Eh mumy Nashirya" Zomuje Akwai maganar da Zan miki tashi mum tayi feenah Nabinta Abaya Zuwa Room dinta, Zama sukai mum ta kamo Hanunta,my daughter Kinga Nasihar da mamynku tayi muku koshi kadai ya isheku, Zan kara Miki da nawa Kadan,feenah Abunda kuka Aikata Abaya inaso yazama Labari,na hadaki da girman Allah kada Ki kara aikata makamancin irin Abunda kikai Abaya, Nasan wanchen ma Sharrin Shedan ne ba Halinkin bane,Amma kinsan wajibine Dan Adam yayi yaki da Shedan A Rayuwanshi,kusan duk Abinda mutum ya Aikata na Zunubi Son Zuciya ke Angiza Shi,pls Feenah banason kara jin kin Aikata Abu makamancin wanchan badan niba Dan Allah. Sa'annan game da Sha'awa wannan wani Abu ne da yake damun duk wani baligi ko baliga mai lafiya, Inason kisani Aduk lokacin dakikaji zaki iya Samun natsuwa ta Wajen karanta aur'an,Azkar da yawan yin Azumi, Insha Allah dakin gama karatunki kin dawo Za'a fara maganar Aurenki da kabeer inhar kinasonshi kinji my daughter kimun Alkawarin bazan ji kin Aikata wani mummunan Abu ba koda Aboyene. Rungume mum feenah tayi tana kuka tace Mumy nadau maganarki Bazan kara Aikatawa ba da izinin Allah Koda Chan ma ba halina bane Sharrin Shedan ne! ( wai komai Ace Sharrin Shedan Zaku hadu dashi masu aikata Abu da gangan kuce Sharrin Shedan??) Allah yamiki Albarka yata, Amin mumy ta! Ki kara Maida Hankali A Skul kisamu Abunda kikaje nema, insha Allah mum. Tashi muje Toh kigaida mamyn Leemah din, toh tace Suka fito atare palon Suka dawo Nazeer har ya karasama Su Mubeena homework dinsu. Yaya Nazir muje Ko, ok Sister muje. Su Mubeen ne Suka tashi suma Zasuje, mum tace kunga Auntyn kuce ba lfy Allura Zasuje Ayi mata,duk maiso saiya bisu. Ai da Sauri Suka koma Suka Zauna feenah da Nazeer Suka fita Suna dariya.

Kai tsaye Suna Shiga gidan parlon Sama Suka haura Anan Suka tarar da Mamy da Leemah Suna fira,Sallama Sukayi da gudu Leemah ta tashi Suka Rungume juna da Feenah Suna dariya. Mamy ce ta Amsa Sallaman tana Allah ya Shiryamunku yaran nan. Mamy Sannu da gida. yawwa my Son, yasu Hafsa din?Suna lfy Mamy tace A gaidaki, ina amsawa. Karasowa Feenah tayi ta durkusa tana gaishe da Mamy,jawota Mamy tayi tana Amsa gaisuwan,my daughter Shine baki kara Zuwa ba tun Rannan ko har Mum ta koya miki Rashin Zumunci ne? Girgiza kai tayi tace Aa Mamy ba Haka bane. Kin kayuta tunda ba Haka bane. Nazeer ne yace mamy Ina yazeed? Yazeed yana part dinshi inaga bacci yake kokuma bakin Ran yake. dariya Sukayi banda feenah data kauda kanta gefe, tashi Nazeer yayi yace Bari naje wajenshi kamun na wuce gida,toh yarona dan Albarka. Leemah jan Feenah tayi Suka Shige dakinta Ya rage saura Mamy A parlon. Kwance ya Sameshi yana waya da Yusuf da Alama fadan nasu Dasuka Saba Suke. Yazeed yana ganin Nazeer ya kashe wayan. Captain kaine A gidan namu? Murmushi yayi yace nine Dr yazeed na kawo Sister dina ne, gemtse fuska yazeed yayi yajawo wata fira Sunayi, Nazeer jiya Nasamu wata baby ita nakeson Aure, kai dacter ina kasamota? Wajen Malali take jiya naje wucewa ta wajen muka hadu, namaka Murna Amma zatakai Shekara 30 din ko? Tace Shekarunta 28 kaga kadan ya Rage, mun fahimci juna da ita tabani phone number dinta, bari kaga picture dinta, kai yazeed ina Zaka Kai Wannan katuwar macen dan Allah?kalletafa kamar.....katseshi yazeed yayi nidai Ahaka nagani Kuma Naji inasonta, Allah yabada Sa'a. Amin yazeed yafada yace bari naje wajen Mamy. Ok Saika fito. Waya Nazeer ya daga yashiga Kiran feenah,bugu daya Ta daga.....big bro tafiya Zakai? No sister turo Leemah ta karbi tsarabanta, ok bro. da ker Feenah tasha kan Leemah tukun ta yarda da tace saidai Suje tare. Tura dakin tayi da Sallam Cikin Siririyar muryanta. lumshe ido Nazir yayi yanajin Wani bugun Zuciya besan meyasa duk lokacin da yaga Leemah saiyaji hakanba tare da Nishadi Aranshi, Azuciyarshi yace tabbas maganar Yusuf Gsky ce Sonta nake, Amsa Sallaman yayi,Leemah ta nimi waje ta Zauna Agefe, Sister nazo baki bani Ruwa ba, Sorry yaya Nazir nazata....kinzata Nasha ko? Eh Hakane Nasha kamin nazo miki,dago kai tayi, yace "umm" yana daga mata gira danke Nazo, wannan na kawo miki ya daura mata Karamar back Kan cinyarta, Sannan Don namiki Sallama,pls Leemah kikula Mun da Kanki, Zaro ido tayi tace "why"? So kike kiji kawo kunnanki tashi tayi da gudu tabar dakin,tana Murmushi, karo taci da yazeed dake kokarin Shigowa,kallonta yayi ya tabe baki yashiga dakin. Leemah nashiga ta Zauna tana nishi, kekuma lfy? Bakomai besty. Toh naga kindade, eh yabani wannan ne. Bude muga,wlh bazan budeba tunda kema banga nakiba. Shikenan Feenah tafada ta juya bacci ya dauketa. Leemah daren Ranar kasa bacci tayi datayi juyi Yaya Nazeer take gani lokacin dayake mata magana.





Page....21

Yau takama Ranar Sunday Ayau Su feenah Suka Shirya komawa Skul. Zaune Suke kan bed Suna hira Leemah ce tace besty yakamata Ki kira Haruna driver yazo ya Kaimu, kinsan fa munce da wuri Zamu tafi. "Oh Leemah sau nawa Xance miki Haruna baya nan" wai Ina Ya tafi ne? Wai daddy ya Aike Shi fa. Yanxu waye Zai kaimu kenan? Muje Mu hau taxi feenah ta fada tana Ware hannuwa. Chaf Wlh badaniba Aje Asiyar dani Ahanyar Abuja Leemah ta fada tana kokarin fita. tabe baki feenah tayi tacigaba da hada kayan dake gabanta. Mamy! Mamy! Oh Leemah idan kina kira kamar makauniya, Mamy dake fitowa daga bed Room dinta ta fada. Mamy drivern Su feenah baya gari waye Zai Kaimu ne? Ai Saikije kice brother dinki ya kaiku "Zaro ido Leemah tayi tace Mamy pls Kije kice mai" Naji Kije kishirya. "Toh Leemah ta fada tayi hanyar dakinta" part din yazeed Mamy tanufa, tura dakin tayi tashiga, yana kwance yana waya juyowa yayi ganin Mamy ce yatashi yana Sosa Kai! Mamy Sannu da gida. "Yawwa Son" Mamy dakin kirani ma nazo Ai, Sabida kada naji firar taka ko? Murmushi yayi bece komai ba. dama So nake katashi kashirya ka Kai sisters dinka Abuja. Mamy....! daga mai Hannu tayi tace Umarni nabaka daga Haka tafita tabar part dinshi. dafe Kai yayi Cikin Ranshi yace wannan mai idon mujiyan itace Zatasa Ayi Hakan, Xanje! but Wlh Leemah nashiga Xanja motan nayi gaba, Kwafa yayi yafara Shiryawa Cikin Manyan kayanshi.

Yusuf ne kwance yana tunanin Kausar Aranshi. Yakamata na kirata Naji menene matsayina Awajenta kamin ta Koma Skul yau! dialling number dinta yayi.......Saida ta kusa tsinkewa Aka daga "Shirune yabiyo baya" daga bisani Yusuf yace Hello "Sweetheart" wani farin Ciki taji Aranta tace "Na'am" Murmushin Nasara Yusuf yayi yace Hope kinyi Shawara din? Shiru tadanyi daga bisani tace Umm Nayi, Alhmdllh Menene matsayina Azuciyar ki for Now? Na Amince But Akwai Abunda Zangaya maka......katseta yusuf yayi my Kausar nariga danaji Abunda nakeson Ji kuma naji dadi, kuma nasan Nayi Sa'ar Matan Aure Tunda kika kasance Kawar Su Leemah bangare guda kuma Kawar Minal yabon da Dr Khalid yake Akan Minal ma kadai ya isheni Shedan kedin kamammiyar mace ce,pls Kausar ki Amince mun na nuna miki Soyayyata,ki yarda Kuma Zaki kasance matata Nan da Dan lokaci! Kausar gaba daya jikinta yayi Sanyi tanason ta gayamai Ainahin Halinta, tana tsoro Shiyasa tace, Na Amince Allah ya nuna mana lokacin, Amin Yusuf ya fada yana jin dadi har cikin Ranshi. Yaushe Zaki tafi ne? Yanzu nama gama Shiryawa, ko nazo nakaiki ne? "Um"um"basai Kazo ba. Kina mun Rowan ganinki ko, No ba haka bane. "Alright " my kausar kikula mun dakanki "I love you" Ok darling love you more. Wow me kikace Dan Kara fada Murmushi kausar Tayi tace Saimun hadu. Alkawari kikai! Na yarda bye ta Kashe phone din, Kai Yusuf Badai Surutu ba ta fada Cikin Ranta kuma tanajin dadin hirarsu. tashi tayi tashiga wajen Hajiyarta, Nafito Hajiya, Ai na leka Naga kina waya, Allah ya tsare kindai Ji Nasihar danakara miki kikula da Kanki,kuma Na Rabaki da khadija din nan idan har na'isa, Insha Allah Hajiya na Rabu da Ita....Allah ya miki Albarka. Amn Kausar tace tafita tashiga mota driver yajata.

feenah da Leemah ne Suka fito Sai Mamy dake biye dasu Abaya, Oho Sarkin bakin Ran bema fito ba kenan, yawwa Mamy tun da befito ba Bari naje nakara duba back din inda Na ajiye Leemah ta fada. Saikiyi Sauri kamin ya fito yafara Harare Harare, toh Leemah tace tanufi Cikin gidan. daughter dakiyita tsayuwa naga Motan Abude take Zoki Shiga kamin Su karaso! Mamy ta fada tana kallon feenah yayin da take bude Mata gaban motar, Mamy Bari nashiga Nan ya'isa, Aa my daughter dawo nan din dai idan Leemah tazo Saita Shiga bayan, bata iya musu da Mamy dan haka kawai tashiga gaban. Mamy tace Bari naje Na turo Shi. Zuwa tayi ta tura dakin nashi ya Shirya yana Zaune yana danna waya" yayi Sarkin fadin Rai tashi ga Sister dinka Chan Amota kamin dayar ta fito kutafi. tashi yayi Mamy nagaba yana binta Suna Zuwa Mamy tashige Ciki tace Bari na turota, dadi yaji Aranshi yace Ai Kafin ta fito Naja mota ta. Shiga yayi be kalli wacece gaban motar ba Kawai yaja yafita da Sauri...... kiyi Sauri Leemah najifa Kaman ya kunnah Car din, Ok mumy nama gani Ai. fitowa Leemah Tayi bataga kowa ba,ta kara leka waje nan ba Kowa, juyawa tayi takoma Cikin gidan, Mamy ya tafi da Feenah, tasowa mamy tayi tace muje dai kiduba waje. Mamy Wlh na duba. Kai Nidai ban San Irin Halin yazeed ba Allah ya Shirya. Mamy ni yanzu waye Zai kaini daddy baya gari? Shine Ai dole na kawo driver Sabida irin Haka. Yawwa bani phone dina nakira Mum dinku. Mika mata Leemah tayi ta neme waje ta Zauna. Kiran mum mamy tayi Suka gaisa, Hafsa Nazeer yana Gidane? Yana nan. Nakai mishi ne? Aa dan Allah Leemah Zaizo yakai Abuja, wannan miskilin dan naki daga taje neman Abu kamin tafito yayi gaba da daughter dina. Ahhh Fatima Kodai Halimatun nawa ta tsaya ba! Eh keda bakison laifinshi cema Nazir yazo yakaita. toh bari namai magana.... part din Nazeer mum tayi tasameshi Akwance kamar mai Naxarin Wani Abun...My Son! Tashi yayi yace Mum. Me kakeyi ne?? Bakomai mumy dazun Aka kirani Ake gayamun Anmun transfer gaba daya Aikina ya dawo Nan. Kai Alhmdullah! Allah ya Amsa Addu'a ta dama ni yanzu banaso kuna nesa dani. Nima Nayi farin ciki mum, Allah yakara temakawa Amin mum. Kana free ne yanzu? Kina son wani Abu ne mum? Mamynku ta kirani wai Yazeed ya tafi da Feenah be dau Halima ba, Shine tace kaje ka kaita. Kara tashi yayi Zaune yace bana komai mum bari natashi, Murmushi tayi kawai tabar dakin ganin Yanda ya daburce farar daya.... tana fita yahau Rawa????Alhmdllh yau Zan Sanar da ita Abunda yake Raina. Shiryawa yayi Sharp Sharp yafita,lekawa yayi yace Mum na tafi. Zo mana Ai tace Anfasa! turus ya tsaya lokaci daya face dinshi ta chanza dariya mumy tayi tace wasa nake Safe trip Son. Murmushi yayi yace Tnx mum yafita yayi gidan Su Leemah. Yana Zuwa Mamy ya kira ya gaisheta yace yakaraso. fitowa tayi Cikin takunta na kasaita yana ganinta yayi Sauri ya fito ya Amshi kayan hanunta yasa a booth ya bude mata gaban mota Saida ta Shiga ya mayar ya Rufe yashiga Yajasu.

Saida yayi tafiya mai tsayi kamshin turaren jikinta yake Shaka yana lumshe ido, Leemah waye yabaki wannan turaren? kinma Shigo bako gaisuwa. Shirun da yajine yasashi juyawa. Keeeyyyyy ya tsayar da motar yana kare mata kallo,itako ta Dan jinginar da kanta Jikin kujera tana bacci Kasancewar jiya basuyi wani bacci mai yawa ba. Gashi tashigo gaban motarshi kamshi da Sayin Ac ya dibeta tun tana tunanin Meyasa be dauko Leemah va har bacci yayi gaba da ita. Innalillahi ya fada Afili ni wai Wannan yarinyar meyasa take Shiga Mun hanci nane? Why? Meyasa duk lokacin da banason haduwa da ita Saina ganta? Mtswww yaja tsaki yakara dago da kanshi ya Zuva mata ido.....baccinta take hankali kwance, Cikin Ranshi yace Ashe tana da Kyau Haka? Daga kai yayi y Zuba ma pink lisp dinta ido,kan Siririn hancinta yakara kallo, ga idonta dasuke Alumshe Gwanin Sha'Awa,kumatunta ya kalla wanda yake dauke da dimple. Cikin Ranshi yakara maimatawa Kai gaba daya Mufeeda batakai Rabin kyan yarinyar Nan ba,kuma ita da kullum face dinta yake dauke da Make-up ma, Amma Ji Wannan bataima make-up dinba Kalleta mai Kyau....mtswww yaja tsaki Afili yace Amma Sai Rashin Kunya da fitsara "iri" "iri" Shiyasa nakeson Mufeeda ba Ruwanta da Rashin Kunya irin na yarinta din Nan......katsemai tuninshi tayi yayin da yaji hanunta kan Cinyarshi, take yaji wani Abu ya wuce mai tun daga Kai har Zuwa tafin kafarshi. Wayyo gaba irinta ba tana mafarkin "blue film" din dasuka kalla Ji yanda takeson tashafa ni. Kara kallonta yayi yaga Still baccinta take, wayanshi ya Kunna yayi joining din Bluetooth Awayanshi zuwa Speaker din dake jikin motan, wata waka ya Saki yakure Volume har karshe. farkawa tayi Afirgice tana Zaro ido. Ganin Hanunta kan Cinyarshi yasata mamaki da sauri ta janye Hannun tana tsaki.....Rage Volume din yayi yace ke wakike ma tsaki? Ni Irin wannan Abun ne ban fiye Soba Ni ba irin manyan Matan yanmatanka bace Zaka dauki hannuna kana Wasa dashi. Cikin mamaki yake kallonta itakuwa ta juyar da kai kamar ba Ita tayi maganar ba. Cikin Ranshi yace Nice Voice! Afili yace Wlh kika kara Kiran budurwata babban mace Saina cire miki baki. Murguda baki tayi tajuya.....tsaki yaja yakira Mufeeda Awaya.....ganin Sai fira yake ya cika mata kunne yasa tace katsaya na koma baya......Wani kallo yajefa mata tayi saurin kauda Kai. Ahaka Suka Cigaba da tafiya bamai kula kowa. Saida Suka fara tafiya Leemah ta juyo tace yaya Nazeer Ina huni? Lumshe ido yayi ya bude yace lfy qalau my baby! da Sauri ta dago Kai tace yaya Nazeer ai nahuce baby yanzu. nikuma Sunan Dana Zaba miki Kenan...meyasa Yaya Nazeer? Kinaso kisani? Gyada Kai tayi Alamar eh. Nazir yace bazan fadaba, Saurayinki ya Xaneni. Ganin yanda Yayi maganar Cikin Shagwaba yasa Leemah dariya. Kikai dariya ko Karya nayi? Yaya Nazeer Ai banda Saurayi. Ban yarda ba. Allah kuwa katambayi Feenah Kaji...Okay Xan tambayeta. Tnx Once Again for d gift yaya Nazeer. ur wlcm baby! Kin bude kenan? No ban bude ba. Why? Banaso feenah tariga ganin nawa that is why. Nima Naso Hakan. meyasa Yaya Nazeer? Just because of Akwai Sakon danakeso ya'isa gareki Ke kadai, but tunda har Yau bejeba Shikenan.wani sako ne Yaya? Kinaso kisani? "Yeah" Idan nafada miki Zakiyi Accepting ne? Why not. Haka kikace ko? "Eh" daidai sun iso Abuja Suna Shirin Shiga Unguwar inda Skul dinsu take. LAAAA baby kalli motar yazeed. Maybe ya kaita ya juyo Leemah ta fada. Maybe toh Amma basuyi Sauri ba....inaga baya gudu Kamar yanda mukai. Eh hakane. Karasowa Sukai daidai bakin get din. Ta kalleshi tace "tnx Alot yaya Nazeer"tana kokarin fita. Yazaki fita ban gaya miki ba? Sorry namance nakosa naga feenah nd Kausar. dariya yayi yace "friends forever" tace insha Allah. "do you love me" ta tsinkayo muryan Nazeer Yana fadin haka! Joyowa tayi takura mai ido Dan taga shine Yayi maganar da gaske. Shima ita yake kallo. Jin Shiru yasa yace baby "tell me" batai mgn ba yace " Leemah I love you" bansan wani iri So nake mikiva tun lokacin da Feenah keban labarinki Nakamu da Sonki van tabbatar ba saida naganki, pls Leemah kitaimaka kisoni Koda Kadan ne. Kece kika dace da Rayuwata Kuma kece Nakesa Ran kizama Uwar yarana pls kisoni.....inasonki inasonki Leemah kedin kinada babban Waje Acikin Zuciyata. Matsowa yakarayi gab da Ita "kina Sona"? balle murfn motan tayi tafita da Sauri tashige Cikin Skul din. Murmushi Nazeer yayi yafita yaciro Kayan yashiga dasu.....





Page...22

*After 3months*

Su feenah yanzu Hankalinsu gaba daya yana kan karatunsu ne Sabida yanzu Zangon karshe Suka Shiga. Soyayya mai karfi tashiga tsakanin Yusuf and Kausar Su feenah duk Sun San da Haka yanzu! tunda Yusuf din Har Zuwa yayi Abuja..... bangaran yazeed ma dai har yagaji da Surutu Kan meyasa Yusuf ya Zubda girmanshi. Shima yusuf din yagaji da Surutu Kan me yasa yazeed yake Soyayya da babban mace Sabida Mufeeda budurwan yazeed Shekara daya kachal yazeed din yabata. Sai yazeed yace Ra'ayinashi Kenan Ahaka Yusuf shima ya fake dacewa Nima Ra'ayina karamar mace. Mufeeda da Yazeed Soyayya Suke Sosai Kullum Saita mishi korafi Akan ya kaita ta gaida Mamy Sai yace Toh,Cikin Zuciyarshi tsoro yake ya kaita Mamy tace batai ba, kokuma Ace ya Aureta yanzu! Shikuma yace Saiya karasa Shekara 30 Zaiyi Aure. Mum and daddy Suna yawan Ziyartan Feenah mum janta take Ajikinta Sosai, Kowani irin Shawara da ita takeyi. Hakan kuma ba karamin faranta ma Feenah Rai yake ba, matsalarta daya ita batasan ko wace irin mace bace mai karfin Sha'awa, bata kallon kowani irin films yanzu bare karance karance Abunda Zai jawo mata Sha'awa Still takanji tym to tym, Shawaran mum ta dauka na yawaita Azumi da Yawan karanta Qur'an . Bangaren Kausar ma Hakan take duk da batakai yawan Sha'awan da feenah keyiba Amma dukansu yanzu Azumin kamis da litinin baya wucesu kuma Suna kara neman gafarar Allah Akan kuskuren dasuka Aikata Abaya. Yanzu gaba daya Basa mu'amala da Khadija dama Sudin bama su kula kawaye bane A Skul din,Saidai kawayen Surinka Shige musu. Bangaren Islam ma Suna cigaba da Zuwa wajen malamin dasuka dauka yana koyar dasu kuma Alhmdullah Suna kokari ba laifi. Yaya Nazeer Yacigaba da Aikinshi A wani Barack dake Wajen gidan Governor Anan kd. Haryanzu tun lokacin da yakawo Leemah Skul be kara Zuwa musu ba, Ga Soyayyarta dake kara dasar mishi Azuciya, yanaso ya amshi number ta yana tsoron kada taki Amincewa da ba tun, Shiyasa yadan bari Zuwa wani lokaci. itama dai Leemah Anata bangaren tun lokacin daya gaya mata takejin tama Amince da Soyayyar Shi,Amma Akasan Zuciyarta kunya takeji tayaya Ga Abinda da Suka Aikata da feenah Sister dinshi kuma yanzu ta aureshi, da kunya inji ta bakinta Shiyasa bata wani Maida Abun Serious ba But aduk lokacin da ta kwanta Saitayi tunaninshi. Har feenah tasha tambayarta Akan meke damunta Saitace ba komai. Mamy ma tazo mata har take Sanar da ita cewa KaKarta mahaifiyar Abba ta dawo gidansu da Zama,dama Chan dai Anyi Anyi ta dawo taki,Saida ta gadama dan kanta. Haka dai Suka cigaba da tafiya Akan karatunsu.

Zaune Suke Su uku A babban bedroom dinsu Suna Fira Suna dariya. Akan Abinda Suka ga khdy da wata Kawarta Sunyi dazun. dariya Suke Sosai dan Leemah harda yar kwallarta?? Kausar ce tace ""Kai Halumcy idan kika Samu Abin dariya bakida kyau" Leemah tace kedai kawai kice Dan Kinga da kawarki muke Shine kike so ki shigan mata, Wlh Abun dariya wai fa dan muji haushine tayi Hakan ko? Feenat tace Lallai tasha wuya gashi bamuji haushinba Saima dariya da Abun ya bamu. Kausar tace yanzu ba wannan ba gift din da yaya Nazeer ya baku nakeso nagani yau! dumm gaban Leemah ya fadi takuma Rasa dalilin hakan. feenah ce tace Kai yau idan baka nuna mawa Kausar wannan gift ba kashiga Uku da Saka ido da naci# dariya kausar tayi tace Naji dai dauko mugani, kema Leemah tashi Zaki Ki dauko muga Naki. Kusan atare kowacce ta dauko box din ta. Ajewa Sukai feenah tace Leemah bude Naki muga. Noo besty fara bude Naki mugani. budewa feenah tayi tashiga Ciru Abubuwan Ciki. Wani box dinne again cikin na hanunta Shi takara budewa kayan make-up ne Aciki irinsu foundation,eyeliner,eyeshadow,blush etc. Sai wani Abu wanda Zananshi Zanen Hart ne Shima budeshi tayi. Cikinsa eyewear ne da best perfume dinta. Wani box Dan karami takara budewa. Necklace ce Aciki yar Siririya ta Zinari da earrings dinta. "WOW Suka fada atare. Yayinda Suka kara bude karamin dayan box din."Ring ne Acikinsa na diamond" Oh My God Kausar da fada da karfi yayin da ta dau Ring din tana juyawa. Wata yar takarda Feenah ta jawo Aciki Rubutune mai Kyau Aciki Kamar Haka. """""There is No better friend than a Sister and No better Sister than you. Really miss you my Sister""""" Murmushi tayi data gama karantawa tace Allah Sarki Yaya Nazeer yana Sona da yawa nima nayi missing dinka but tunda kadawo yanzu komai yayi daidai. Kausar kidau Abinda Kikeso Aciki. Ring din Kausar ta dauka tace Wannan Shine Soyayyar da kike mun thanks So much my feenah. Leemah ce tace Saura Kije kisaka ma Yusuf dariya Sukai gaba daya kausar tace Ai wannan nawane yanzu dai bude naki Na zabar ma Sweetheart dina Aciki. budewa Leemah tayi kusan duk Abunda Ke cikin Na Feenah Shine Acikin nata, turarene kawai Ya bambanta Nata "princess Sunan Shi" Haka Nan taji Son turaren don ita Shi ta dauka, zobe ne kawai babu Aciki. Hango wata farar takarda tayi da Sauri da faki idon Su feenah ta dau dakardan tayi toilet. Tana Shiga tafara bude takardan tanayi tana Shinshinawa don kamshin dake jikin envelope din ba karamin dadi yake mata ba. budewa tayi tafara karantawa Ahankali. """"""it feel Amazing to be in love with a girl, who is beautiful both insade Out! You are the girl from my dreams,who I thought never existed. I love you baby"""""" lumshe ido tayi tana Ajiyar Zuciya lokaci daya taji wani irin Son Nazir yakara dirar mata Azuciya. " I love you too" ta fada Akasan Zuciyarta.....Leemah kifito muga me kike boyewa ne tajiyo muryan Kausar da Sauri ta boye pepper din tafita. Me Kuwa nake boyewa? Sainaga kamar kinshiga da wani Abu mai kamshi...kai kausar bakiyi ba Haka Kawai sainashiga toilet da Abu mtswww kyaleta besty Kinsan Halinta. Kiran Yusuf daya Shigo wayar tane ya hana takara magana.tashi tayi takoka chan karshen gado tana waya.

Yazeed ne da Dr Khalid Zaune a gidan Su Yusuf Suna fira. Yusuf yace Dr Khalid Dan Allah kayima Yazeed magana yafita harkar katuwar yarinyar nan inaga kai yaji maganar ka. Wani mugun kallo yazeed ya wurga ma Yusuf yayi kwafa, kallonshi Dr Khalid yayi da Murmushi yace Dr yazeed Kaji Abunda yusuf yace. Kai Dan Allah Rabu dashi ba Gara Ni babban mace Nake biba! Shifa dayake makale ma yarinya karama duk tabi ta Rainashi,idan yana waya bakaga yanda yake yiba kamar yayimata Sujada yake ji. Nikuwa kaga tawa da hankalinta bata wahalar dani kuma batamun Rashin kunya......katseshi Yusuf yayi kaga kai dakanka Kace babban mace kake Soyayya da ita, tayaya Zata maka Rashin kunya taga Dan Samari kyakykyawa Son kowa,Ai ko kanwata ce Zanso naga tabika Sau da kafa domin Ka aureta mu rage iri, don wlh Wannan katowar yarinyar idan Aka mata Aure Anrabu da iri. Furzar da iskan bakinshi yazeed yayi ya kalli Yusuf watoh Dan nazo gidanku Shine kake gaya Mun magana, Wani Abu dabaka Sani ba yau din Nan Zan Kaita wajen Mamy,Idan Aka Saka Aurena da Ita kaje ka Raba Shine Zansan baka Son Abunda Nake So, daga Haka yayi hanyar fita. Dr Khalid na kiranshi Bebi takanshiba yabar gidan Su Yusuf. Dr Khalid Kallon Yusuf yayi yace wai ya rinyar ya take ne? Wlh Dr yarinyar batada wani Hankali Ai munje dashi sau daya bakaga Yanda take Abuba kamar irin karuwai din Nan, daga ganima bleaching take, ga Wani gashin doki data kawo ta dankara Kamar ifiritu. dariya Dr Khalid yayi toh shi menene Ya burgeshi da ita? Kawai kasan Ra'ayinshi ya Aure mace mai Yawan Shekaru, har Office takawo mai tallan kanta Ranar ina wajenshi, 28yrs fa yace yarinyar tace Mai wayasanima ko tafi haka.Shekara daya Kawai yabata wani lokacin yazeed Kamar mai Aljanu haka yake,Amma Ace duk matan dake kawo kansu gareshi yarasa wacce Zai Zaba sai wannan jifa pic dinta....dariya Dr Khalid ya sheke dashi harda rike Ciki,Gaskiya yakamata mutaya yazeed da Addu'a Yusuf. Rabu dashi Dr yana Kaita gidansu Nasan Za'a koroshi,musamman wannan kakartasu data Zo Nasan bazata yarda ba. Allah yasa Hakan donni ina mai kwadayin feenah dinnan dan ba karamin dacewa Sukai ba. Aikuwa Dr dama itama yarinyar muskila ce irinshi. Hhh bari natafi Yusuf Minal nachan na jirana. Muje na taka maka Angon Minal. Yazeed na fita ya kira Mufeeda A waya yace tashirya yakusa Zuwa. Ashirye take tabashi Amsa. Yana karasawa yakirata tafitoh gaban motan ta bude tashiga tana karairaya ( kodai Karairaya da fari da idon mufeeda su Suka Ruda yazeed Oh!?? don koni danaga Shigar da tayi saida nayi tunanin Ko irin Christian din nan ce lol) Honey Ka fada ma mamy Zanzo kuwa? na fada Mata tun jiya ma kuwa, Yusuf fa? Yatsina fuska yayi yace Menene hadinki dashi? No ba Komai naga Abokinka ne. Kincika Surutu! Am Sorry honey...Hannu takai gaban Rigarshi Yayi sauri ya bige Mata Hanun miye haka yafada fuska a daure? Honey kallifa kaman Abu ya zuba Maka, goge maka nakeso Zanyi Cikin muryan yanga tayi maganar, Sai duk jikin yazeed yayi Sanyi, kibarshi kawai yafada murya Kasa kasa. Ai nabari Honey kada kaga Kamar nayi Rashin kuny. Hmm yace lokacin dayake kokarin yin parking a harabar gidansu. fitowa yayi ya tsaya yana jiran fitowarta....juyawa yayi yaga bata fito ba mekike jira ne? Honey nazata kaine Zaka bude mun...kallonta ya tsaya Yi yace Kamar wata yarinya common fito mushiga..... Aidama Nasani ni kadai nake Sonka gaba daya baka nuna mun So. Juyawa yayi yashiga Ciki yabarta Anan. kwafa tayi tafito dan tasan kozata mutu bazai bude Mata ba.Cikin Ranta tace dana aureka Nima Zan watsar da kai bawai kana Alfahari da Kyau da kudi ba. kusan Atare Suka Shiga parlon bakowa ya nuna mata kujera Ta zauna yashiga Ciki. fruits din da Aka aje Kan table ta dau Apple tana ciki. ( wayaga Hanadi Anje gaida Surukai bako kunya????????) fitowa yayi yana kallonta ya kauda kai yace Yanzu Mumy Zata fito, Honey sister dinka fa? Tana Abuja. Ok. Zaki iya aje Abun hanunki kuwa? Bakomai Ai Honey gidanku gidanmu ne. Inno Ce tafito tana Oyoyo kishiyata ina kike Yau ko ruwan gidanmu baki Shanshi.....trus ta tsaya ganin mufeeda da Shiga irin ta yan bariki. Kallonta mufeeda tayi tace kaka ina huni daga Zaunen da take. Shiru inno tayi ta kalli Yazeed ta harareshi tayi Ciki mufeeda bata damu da Kin amsa gaisuwan inno ba tacigaba dacin Apple dinta... Shashin Abba inno ta nufa sanin Cewa mamy nachan. Fatima Fatima kitaso kiga kafurar Matan da yazeedu ya kawo Miki Wai Surika. Mamy ta dago Kai tace mama lfy? Taso kije kiga kafurar da danki ya kwaso nace. Tashi mamy tayi tabi bayan Inno suka Sakko kasa.....daidai Mufeeda na yanka lemo. Kinganta Nan Shedanin danki Mai bakar Zuciya Shine Ya kawo ta. Kallonta Kawai mamy keyi Saida yazeed Yayi mata Alama data Ajiye lemon tukun ta aje! Mamy inawuni ya gida. Lfy mamy tace ta kauda kai. Inno ta kalli Yazeed tace yazeedu Kayi Asara wannan itace matar dazaka aura kusan Sa'ar uwarka. Shege Ashe duk fadin ranka bakasan menene yadace da Rayuwarka ba. Kaje kasamo Mai jini Ajiki irin Su Halimatu shine ka kawo wannan katuwar. Toh wallahi karabu da Ita ko Nakira Ahmadi Nace ka kawo kafura itace matarka. Tunda tafara magana mufeeda da yazeed ke kallonta. Atare Mufeeda ta kwashe da dariya Yazeed kuma yaja karamun tsaki......kinma Ubanki dariya inno ta fada tana Nuna mufeeda Shegiya Mai Suffar yan huta...Kaikuma kama Uwarka tsaki banza tsaka Kawai...daga haka tabar wajen tana ka kara kawota Nan gidan Ka gani sharri zanma wajen Amadi.....tashi mamy tayi itama Ranta Abace tace idan Ka maida ta Kazo kasameni batajira amsarshiba tayi Sama. Taso muje Yazeed yafada cikin muryan jin haushi...tashi tayi Cikin Ranta tana Sunrabani dashi bansamu Abinda nakeso ba....Wayyo ni Mufeeda Nasan banida wata mafita kuma.kwafa tayi tunowa da Wani Abu datayi Aranta.... Afili Cewa Tayi Honey Kada kadamu banji haushi ba kasan Ana Samun tsofaffi haka......kallonta Yazeed Yayi yace Nasan bazakiji haushiba daman...Amma dole murabu don Wlh tsohuwar Nan tafi Yanda kike tunani,Yanzu nan Saita hadani da Abbana.....murabu fa Kace? Eh mana. Hadiye miyau tayi darker! Aranta tace wlh yanzu Zan Nuna maka bazaka Iya rabuwa daniba.......ihu ta kwala da karfi wayyo honey nataka Abu Akafana....juyowa Yazeed Yayi yakaraso wajenta muga kafan......bazan Iya Nuna Maka ba..daukanta Yazeed yayi chak Yayi hanyar part dinshi da ita, Murmushin Nasara mufeeda tayi tana Murna Cikin Ranta.....





Page...23

Ciki yashiga da ita ya sauketa kan makeken gadon dake tsakiyar dakin Shi. Muga kafar yazeed yafada fuska ba yabo ba fallasa! Nuna mishi tayi yana duba wa tana washhhh kayi Ahankali Honey Akwai Zafi fa. Ni banga komai Anan ba, maybe ciki yashiga idan kana tabawa Zafi wajen ke mun. Bari na kawo miki magani kishafa..Ok honey nima daman haka Zan ce maka yanzu, fita yayi be tsaya Saurarenta ba, yana fita mufeeda ta jawo handbag dinta wani kwalban turare ta ciro ta shafa ajikinta tai Sauri ta Maida tana Murmushi. Shiga yayi bakowa A parlon dan haka ya haura Sama, dakin Mamy ya wuce nan ma basanan, wucewa yayi part din Abba Achan ya samesu, mamy na chat a wayarta Inno na waya, da Alama da Leemah Suke wayan, jinayi tana cewa Ai Wlh Halimatu nice na koresu yarinyar yanayin kafurai gareta, har wani gashi ta kawo tasaka kamar diyar bokaye...dariya Leemah tayi daga bangarenta tace inno kinyi daidai,tunda naga baki So yarinyar ba nasan bata haduba . Ke Halimatu Ai cewa nayi Zan hadashi da Ubanku Shine ya Mayar da ita, yarinyar tayi Sa'ar uwarku fa,daga gani yar bararoji ce ma. dariya Leemah tayi tace Inno kibarni haka kinata sani dariya, toh Halimatu yaushe zaki dawo ne? Inno Saura 8months nadawo gaba daya, mekenan? Wata takwas inno! Aradu yayi yawa nida nakeso kidawo da wuri gidan ba dadi wannan Mai bakin Halin babu Abinda ya'iya sai tsaki da fadin Rai. Toh inno kikara hakuri zuwa nan da wata biyu Zanzo hutu. Ai gara haka Halimatu Dan Idan baki gidan kamar duhu ne. Toh inno bye. Ai kece bye din me kikace kokema kin fara Zagina ne irin na dan"uwanki? Aa Inno ta wace ni ina nufin sai Anjuma ne. toh Halimatu Kice ina gaida Nafisa,Kuma kice mata iyayenta Sunzo jiya sun gaida ni harda Nazeeru Yaron Albarka. Zan gaya mata inno kettt Leemah ta kashe wayanta Sanin idan ta biye ma kakarta bazasu kasheba. tabe baki yayi ya Zauna kusa da Mamy. Inno itama kauda kai tayi tace "Mai bakin ciki Shine Atabe Shi yakan mutu Ranshi Abace" ko kallonta beyiba yace mamy gani. Wannan yarinya Aina take? Mamy Amalali gidansu yake. Menene hadinka da ita? Yooo kema Fatima macen dayake so ya Aura Kenan inno tafada. Kallonta yayi yaja tsaki. Kama Ubanka tsaki, tsaka kawai. Mamy tace yanzu Ina yarinyar? Mamy na kaita tashiga mota ta koma. Tashi katafi toh. Ke yanzu Fatima haka yakamata kimai? Jan kunanshi yakamata kiyi domin gobe kada ya kawo wacce ta fita maguzanci. Mama Ai kinmai fada bazai kara ba. Kwaji dashi inno tafada. dakin Mamy yashiga ya dauko wani Cream da take Shafawa Akafa, sakkowa yayi daidai Sanda inno itama ta Sakko. Yazeedu kudi Zaka bani naje kasuwa, Nasan idan nace ka kaini ba Zuwa Zakai ba. Kinga inno ni ban fito da kudi ba. toh muje kabani, kibari Zan kawo miki ciki. Yazeedu dan Albarka mudaije kabani...inno pls leave me. Kaini kamun katafanci nafi ganewa. Yanzu mai Zakai da wannan na hanunka? Shafawa Zanyi yazeed yafada Rai Abace. Muje na tayaka Shafawa domin lokacin da Ubanka na karami nice ke Shafa mai. Bana bukata yazeed yafada yabar wajen, binshi tayi Abaya tana fadin Kodai Wani Abun Ka boye wanda baka Son nagani? Yana Xuwa ya tura kofar da karfi yasa key. dan iska mai bakar Zuciya, gaka fari Amma Zuciyarka baka, mai kama da Samudawa Kawai, Anyi kyan banza kuma Wlh Amadi Zai dawo komai kamun Akunashi ne,kafito kabani kudin kuma. daga Haka tayi Cikin gida tana fada. Zama yayi kusa da ita yace gashi kishafa. Pls help me Honey ban iya daga kafan! bude cream din yayi yafara Shafa mata Akafar danshi bega Wani wajen Ciwo ba. Ashhhh honey Ahankali pls,,,washhhhhh tafada da karfi Ta fado kan kirjinshi, wani Abu yazeed yaji ya Xiyarceshi bangare guda turaren dake jikinta duk ya daburta shi, Lokaci daya yaji wani feeling ya taso mai. Ahhh honey Ahankali dan Allah. Lumshe ido yayi... Hanunshi ta jawo kan kirjinta, Honey taba Kaji yanda Sonka ke kara bijiromun Cikin Xuciyata, kaga Sanadin Xuwana gidanku Har Ciwo naji, Amma Shine kake maganar Mu Rabu, gashi kakar ka Bata Amince dani ba....dan Allah kasoni muyi Aure Honey idan narasaka Bazan iya cigaba da Rayuwa adoron kasa ba, Kana Sona? ta kalli idonshi harya Kada. Lumshe ido Yazeed yayi bece komaiba, ganin haka yasa mufeeda tace bari naji ko Xuciyarka Na harbawa kamar yanda tawa takeyi! boturan Rigarshi tashiga ballewa, hannu tashigar Ciki "Oh my God " honey gabanka faduwa yake. Kenan kaima kana Sona? Wani turare ne wannan yazeed ya tambayeta cikin Rashin kuzari. honey inamaka maganar serious Kana maganar turare, Kaine kajishi Yanzu Amma ni daga gida nasaka. "Uhum" yazeed yace. Mufeeda kuwa gashin kirjinshi tafara wasa dashi, Honey inason irin wannan. Hungging dinta yayi da karfi yana shakar turaren data Saka. Menene haka kakeyi Kuma? bakinsi yasa Cikin nata,Aikuwa Nan da Nan takama tana tsotsa, yazeed duk Ya daburce daukanta yayi yadaura kan bed Atare Suke Saukar da nunfashi, mufeeda Sai Shafa Kan dan karamin Brest dinshi take, kara fita yayi cikin hayyacinshi. Ganin haka Mufeeda ta Cire rigarta (ya Allah ka Shiryar da Zuciyoyinmu, ya Allah karaba yayyanmu Maza da kaninmu maza da mazajenmu daga Sharrin matan Zamani wa'Inda Shedan yariga yamusu fitsari Akai????Amin) ganin brest dinta Awaje ba karamin Kara daga mishi hankali tayiba, bakinshi yakai yana tshotsa itakuwa Sai nishi take gaba daya takosa ya Shigeta...Shiko ina ko wandon jikinshi yaki cirewa, ganin Andau Lokaci tafara tsoro wannan Wani Irin namijine like a Hariji! Nayi relies Sau biyu bayida Alamar ya Shigeni, Zame jikinta tayi dan Xuwa yanxu ta gaji.mirginowa yayi Zai kamota ta tashi da Sauri ta sauka kan bed din....mararshi ya rike Yana juyi daga bisani wani bacci mai nauyi ya daukeshi.

Wani waje ne cikin School din da'aka kayata Shi da Ado, Shuke Shuke da Sauransu! Student din Sukan je Chan Su huta, Zaune Suke Suna hira Suna dariya, Leemah ke basu Labarin firarsu da Inno, dariya kausar keyi kamar cikinta Zaiyi ciwo, yayin da feenah Saidai ta Tabe baki ta juyar dakai, Kausar ce tace Shima banda Abin yazeed me Zaiyi da babban mace,kodai ma Kishi inno takeyi tace yarinyar yar bararoji ce? Kai da wuya inno kiga ta kushe Abu Leemah ta fada. Kausar tace Ai jiya Yusuf ya tura Mun pic dinta, yace budurwan yazeed ce,but banyi downloading dinshi ba Bari na duba yanzu! Wayanta ta jawo ta kunna "Data" pic din ta bude gani kawai nayi ta kwashe da dariya har tana kokarin faduwa....mugani Leemah tace tana Amsan phone din. dariya itama ta kwashe dashi harda kwallarta, juyawa tayi ta nuna ma feenah, tana gani ta juyar da kai tana Kumshe dariyarta. Lallai Leemah dole inno ta korasu,yanda brother dinki keda Kyau da Aji ga kwarjini Amma yarasa wacce ta burgeshi sai wannan tana dariya ta karasa maganar. Kedai Bari kausar Saikace wanda Asiri ya kama, Ai Wlh inno tamun daidai gara ma data zo. Ai Leemah koda inno batazoba banajin mamy zata Iya barinshi ya Auri wannan Macen. Umm Wlh Kausar koni danake mace bata birgeniba ballatana Shi namiji, Hhh gsky koni bataimunba kalletafa kamar mata maza din nan. besty kinyi Shiru Leemah ta fada tana kallon feenah. " toh Ai Zancen be Shafeniba Leemah" Amma kyace Wani Abu ai: nace mai bayan Ra'ayinshine Hakan, Indai yarinyar Zata iya jure girman kanshi da isa menene Aciki! Wannan ba yarinya bace feenah Zata kai 34yrs fa. toh Kausar ni miye nawa koma 70yrs take? Ai yazeed brother dinki ne kema feenah yakamata Ki karbi number dinshi kibashi Shawara ya rabu da ita. Mtsww Kausar duk Abunda bazai yuhuba Shi kike misaltawa, tunda yana Sonta ku Menene naku banda ido, ba gara ma Amishi Aure ba ko ya rage fadin Rai. da Sauri Leemah tace wai talle nama audi gori..kina ganin katuwar Mace kice gara ma Amishi Aure! Wannan ai Saita lalatamun bro. Kokuma Shi ya lala....da Sauri Kausar tace ke feenah bakisan irin matan nan ba yanzu Saikiga ta daura Shi Akan hanyar bata dan daga gani idonta Abude yake... eh fa bansaniba kuda kuka Sani ai saiku hanashi aurenta tunda kune kuka Xaba mai ita daga haka feenah ta tashi,idan kun gama Zancen banxar Kwazo kusameni a daki. Cigaba Su Leemah sukai da firarsu Suna Kara kallon picture din mufeeda Suna dariya.

Kiran wayar Shi da'akeyi Shi ya tasheshi daga baccin daya daukeshi mai nauyi. bude ido yayi Ahankali ya jawo wayar yasa A kunne. Hello! Kai yazeed banason wulakanci fa tun yaushe nake Kiran wayarka kaki ka dauka? "Sorry friend" Sorry for what? Kasan dole Zanzo na tayaka Murnar dacewa da Kayi an Amince ka Auri mufeeda shine kaki dagawa. Shiru yazeed yayi bece Komaiba. Kayi Shiru dan Rainin wayo ko bakaso nayi Celebrating before daurin Aure! "Umm" yazeed yace.. wai kai me kakeyi haka? inafa Hanyar gidanku. da Sauri yazeed ya kalli gefenshi mufeeda ce kwance tana bacci hankalinta kwance. Yusuf gidanmu kuma? Eh ko bakaso nazo taya murna ne? "No nagajine" Kaman ya ka gaji kana magana Kamar wanda yayi Shaye shaye. "Oh God" Yusuf bana gidane inno nakai kasuwa tagama Siyayya, Shine yanzu wai Saina kaita gidan Aminiyarta. baka gida kake nufi yazeed? Eh mana bakaji me nace bane? O.k. bari nakarasa nagaida mamy inyaso saina jiraka! Mamy bata gida fa taje gidan Matar uncle dina. Kash naso naji yanda Akayi da budurwanka, Amma bani labari yanzu. Yusuf kaina ciwo bari Anjuma kazo mana....ciwon Kai kamar ba Dr ba. Dr baya Ciwo kenan? Bance ba Kawai dai inaganin Kamar ciwonka na kwanakine ya dawo, yanayinka ya Nuna hakan. Mtsww yazeed yaja tsaki ya kashe wayar Sanin Halin Abokinshi da tambaya har sai ya'Iya gano matsalar Shi. juyawa yayi yakara kallonta ...take Abinda yashiga tsakaninsu ya fado mishi...dama yarinyar nan yar'iska ce? Tambayar Xuciyarshi yake Dan duk Abinda ta mishi yadawo kanshi,tabbas daga baya tasaka turaren nan..innalillahi Abinda ban taba Aikatawa da farko ba Saiyanzu danake da Hankalina, dafe kanshi yayi yace ZINA! da Wacce ba muharramata ba A'uzubillah! Juyawa yayi ya daka mata duka, Afirgice ta tashi zaune, kofa ya nuna mata Alamar ta fita. dan Allah Honey kayi Hakuri Sharrin Shedan ne, tsawa ya buga mata da karfi tashi kifita nace ai kece babbar Shedaniyar, ganin ba Alamar wasa a face dinshi yasa ta hada kayanta tayi hanyar fita....yazeed Yace kuma Wlh kika Bari Wani yaganki you are very Sorry. Sadaf sadaf tafita Agidan gaba daya....yanzu ya Kara lura da makirci ta hada mishi dan gatanan Ras take tafiyarta,,,Alhmdllh ma tunda babu Abin da yashiga tsakanina da ita. istigifari ya hauyi daga bisani yatashi yayi Hanyar toilet rike da mararshi.





Page...24/25

Kwance yake daga dukkan Alamu tunani ne fal Cikin Ranshi, Alumshe idonshi yake Amma ba bacci yakeyi ba. tura dakin da Akayi ne ya maido dashi daga tunanin daya Lula.... yaya Nazir "mum" tace gobe Zaka kaimu gidan Su mai Kyau muyi weekends Achan. Shafa kan yaron yayi yace Mubeen Ina ne gidan Su mai Kyau kuma? Yaya Nazeer gidan Uncle Ahmad inda Akwai Aunty Leemah da inno da Mamy da....katseshi mubeena data Shigo yanzu tayi,eh Mubeen gidan Su bro Yazeed mai Kyau Zaka ce mishi! dariya Sosai Nazir yakeyi yace kune kuka Rada ma yazeed mai kyau ko? Mubeen ne yake cemai haka, yaya kuma Ai baya dariya Ko? da Sauri Mubeen yace Nidai yamun dariya damukaje da mum, chuno baki Mubeena tayi tace Ai Kadan yake dariyan....toh Nidai yanzu Naji Xan kaiku goben...yeeeh yaya Nazir tnx. Harzasu fita ya kirasu Twins ita Anty Leemah tana dariya kuwa? Atare Sukace tanayin dariya, tana mana wasa, kuma tana kawo mana Sweet da Chocolate. wow tanaji daku, kuna Sonta kuwa???? Yeee yaya Nazeer "We Really love her" daga Haka Suka fita da gudu....Murmushi yayi har cikin Ranshi, wani Abu ya tuna Aranshi ya ciro wayanshi yafara dialling Number Feenah. bugu Uku ta daga. Hello yaya Nazir! Hy my sister how are you? I'm fyn bro nd I miss you, miss you more sister, kullum haka kake cewa yaya Nazir, but tunda nazo u have not to visiting me. I will come sisto Sorry. Umm bayan Xama muzo Hutu; Oh Haka fa, kinga idan kukazo dakun koma Saina rinka xuwa sosai, Allah yasa d gsk, kin Raina ni ko? dariya tayi tace wace ni Sorry. ina kawayenki ne? Kausar ta fita saidai Leemah. bani ita mu gaisa....Leemah take! "Wa"? Kiyi magana kiji ni bari naje nemo Kausar Feenah ta fada tayi hanyar waje. Asanyaye tayi Sallama gabanta Sai faduwa yake....Cikin muryar kasaita ya amsa sallamar, My baby hw are u? Am fine yaya Nazir, Nidai Gsky banason yaya din nan.....dariya yanayin yanda yai maganar yaba Leemah, me kake so kenan? Kece Xaki samo kisaka Mun tunda zuwa yanzu nasan sakona ya isar miki. kikai Shiru baby Ko haryanxu bansamu waje Cikin Xuciyarki ba? da Muryan tausayi ya karasa maganar Dan Haka Leemah Saitaji yabata tausayi, yaya Nazeer ni kunya nake Ji, dariya Yayi Sosai yace I know baby, karki damu idan mukai Aure Xan Cire miki kunyar nan, Rufe ido tayi Kamar Yana ganinta tace Uhum.... magana Xakiyi baby Abu daya nakeson ji daga bakinki, yaya Nazir inasonka kamar yanda kake sona kuma Na Amince Mu kullah Soyayya wacce tafi tasu Romio da juliat fakat Idan kika gayamun haka ya wadatar dani.....Xaro ido tayi Kamar yana ganinta tace Wlh yaya Nazir ban'iya fadin haka yayi tsawo,,,,, Zaki iya baby inhar kin Amince dani, Kinsan wani irin so Nake miki Leemah, ban taba Son wata ya mace kamar yanda Sonki ke hanani bacci ba, tun Ranar dana Sakaki cikin idona ban kara samun natsuwa ba pls ki Amince mun Mu kulla Syy wadda tsantsar kaunace Aciki, I love you with all my heart Leemah. "I love you too yaya Nazir" kettt ta kashe wayan.....tashi yayi daga kwancen dayake ya daga Hannu Sama "Alhmdllh ya Allah" farin ciki ne falll yacika Xuciyarshi tashi yayi ya nufa part din Mamy da karfin guiwan Shi......

fitowarshi daga wanka kenan daure da towel Sai Dan karamin dake Hanunshi yana goge jiki.....Inno ce ta turo kofar tashi da karfi har saida yadanji tsoro, ganin Itace yasa ya daure face yaja tsaki. tsaka ma tayi tsaki Allah ya tsine mata ballantana mutum Dan Adam makaryaci inno ta fada tana kallonshi, be ko kalli inda take ba ya fara taje kanshi da kum..... gafa mutun har mutum Amma Yayi kyan banxa...kallenta yayi ya galla mata Harara, Bazan fasa cewa Amadi ka Harara ba wlh.... kasan ma me yakawoni? be tanka mata ba....kwantar da murya inno tayi kamar ba ita tagama Zaginshi ba.....yazeedu dan Albarka jiya kace Xaka kawomun kudi baka kawo Mun ba Shine nazo Amsa, kayi hakuri Idan dan narabaka da kafurar yarinyar nan ne, gani nayi ka wuce Ajinta koni tsohuwa nafi yarinyar nan lasting Ayanda naganta, kallonta Kawai yazeed yake yanda take Surutu Kamar Radio, yazeedu idan ma kana ganin Zan gaya ma Amadi Abinda kake mun ne Wlh "Aa" waye ke fishi da jikanshi Ai sai wawa. Inno yanzu kudi kikazo dai nabaki ko? Eh yazeedu yaron kirki Allah yabaka mata yarinya daidai yanda Xaka more Rayuwarka, tsaki yaja, inno batai magana ba tunda Abu tazo nema gunshi, tashiyayi ya bude wani Dan karamin Box ya ciro kudi ya mika mata, yawwa yazeedu yanzu kashirya ka kaini Dan Allah. gaskiya Inno kincika takura Wlh babu inda Zani kibarni naji da Abunda Ke damuna. dan iska ba gara Abun yayita damunka ba tunda baka da Mutumci, Kana wani mun magana da gadara Kamar ba gidan dana nazo ba, ko Kuma Angaya Maka Nima sakarkarun yan matankace? Ni koxanyi Soyayya Ayanzu Ai nafi karfin nayi da kamarka, dogon baza Kawai. Kwafa yazeed yayi yace Zaki kara neman Abu aguna, Allah ya Sawwake mun na nimi Abu Awajenka,kudin naka ma danasan bawani Albarka Xasu yimunba Sabida baakin ranka....Amadi ya kusa yadawo ya maidani garinmu...daga haka tafita ta jaaa kofar da karfi....tana fita yace gara kitafi din ko mutum ya huta....wayarshi ya ciro ya kira Yusuf yace yaxo ya Sameshi.

Atare Suka Shigo dakin, ganin Leemah A kwance yasa Kausar tace Halumcy kin gaji ne Haka....Batama San Anayi ba, ta Lula kogin tunanin Nazir dinta, ganin idonta Abude kuma batajuyo ba yasa Kausar ta kalli feenah tace, feenah Wannan qalau take kuwa? Nima shi nagani. besty Lfy kuwa? Shiru ba Amsa, atare Sukayi kanta Haleemah Suka fada da karfi...Afirgice ta tashi tana Zaro ido. Ajiyar Xuciya Sukai atare, kausar tace iskanci muna magana kinyi Shiru kin bamu tsoro. Ajiyar Xuciya itama Leemah tayi tace bacci fa nake, hada ido Sukai feenah da Kausar atare kuma Sukace bacci Ido Abude?..dafe kai tayi tace ba bacci nakeson nace ba, toh mekikeso kice feenah ta wurga mata tambaya? Ina tunani ne wai lokaci ba wuya gashi har Zamuje hutu da mun dawo Saikuma tafiya gida gaba daya...Kausar ce tai saurin cewa naki wasane, aini inajin dadin hakan Sabida da mun gama karantun Nan Sai maganar Aurena da Yusuf daga baya Saiya samamin Aiki....dariya Leemah tayi tace ikon Allah kowa da damuwarshi, Ita dai feenah bata yarda da Abinda Leemah tace ba, tabe Baki tayi tace toh bani phone dita besty kin Rungumeta Kamar kin Samu baby. Atare dukansu Sukayi dariya. Karasowar yusuf Yayi daidai da fitowar inno daga Cikin gida, tana ganinshi ta washe Baki yusufa Kaine? Shima dariya yake yace inno nine, ina Zaki haka? Kasuwa Zani yusufa, inno ko nazo nakaiki ne? Aa Fatima ta Samo driver yanzu ma Shi Zai kaini, toh Inno Adawo lfy, yawwa madallah yusufa. Inno Yazeed naciki? Tsaka yana Ciki tun jiya yake dacin Rai,Sabida yakawo kafura gidan Nan nakoreta, Yusufa yazeed ya haukacefa dan bakaga matar daya kawo jiyaba Xatai Sa'ar Fatima,Shine dan nakoreta yake bakin ciki....dariya Sosai yusuf keyi yace Inno kinyi daidai dakika koreta Haka dama nakeso, eh aishi wawan besan gata ba, Shiyasa yake cika Yana batsewa. Inno bari nashiga nasanar dashi Gata kikaimai, daga nan kace mishi uwarshi ta samomun driver, toh inno Xan fada Mishi.daga haka yayi ciki,Inno tafita. Shiga yayi ya Sameshi kwance rike da mara. Dr ya dai? dagowa yayi ya kalli yusuf ya mayar d kanshi, karasawa Yusuf yayi kusa dashi, yanxu naga inno Xataje kasuwa, tace nacemaka mamy ta sama Mata driver...karamin tsaki yazeed yaja yace ina ruwana ni: gsky Inno tana son kasuwa jiyama kace ka kaita fa! Ummm yazeed yace. Meyasa kace nazo kasan ba magana Xamuyiba, Naga Allamar tunda kasamu Su inno suka amince da maganar Mufeeda shikenan Kake Wani Kara Shan kamshi. Cemaka tayi Sun Amince? Ni bamuyi maganar da itaba, Amma Nasan dansun Amince dinne Kake mana yanga. ... Cije Lebe Yazeed Yayi yanaa runtse ido. Wai kai meke damunka ne? Kodai Ciwon kanne haryanzu? Eh Shine Yazeed yaba Yusuf Amsa a kufule. Allah yabaka hakuri Yusuf yafada yana kunshe dariyar dake cinshi. yazeed ne yajuyo yace Yusuf Ashe dama mata haka Suke? Xaro ido Yusuf Yayi yace Mai Mata Sukai maka? Shiru yazeed Yayi nadan lokaci daga bisani ya kwashe Abinda yafaru dashi game da Kausar ya fada mishi, gaba daya babu Abinda ya Rufe ma yusuf....da mamaki Yusuf ke kallon Yazeed yace Shiyasa Kake ta Wani Rike mara, ba kasamu Abinda kakesoba? Kuma ai ka rage Xafi kadan....tsaki Yazeed yaja ina gayamaka Nayi Sabon Allah jiya kanamun Shirme! Yusuf ne yace toh ai ba lefinka bane kaidin mata ne ya Afka maka, Yanzu kayita neman gafarar Allah, da Sauki ma tunda baka Shigeta ba, Sannan yakamata Xuwa yanzu kasamo Matar Aure, Sabida nafi Kowa sanin matsalarka game da ciwon mara, kaga kafin Ka gagara moruwa yadace Kayi Aure. Nifa yusuf wannan matsalar bata dameniba kamar yanda Yanzu mata duk suka fitamun Arai ba...Shiru yusuf Yayi take Kuma Murmushi ya bayyana A fuskarshi tonowa da wata mafita dayayi, fuskantar Yazeed yayi, Dr na dade ina gaya Maka kananan yara yan 16,17,18 Xuwa 24 idonsu begama budewaba Kamar Wanda Shekarunsu ya daura Akai, Amma Kayi burusss kace kai Sai yar 30yrs, toh Yanzu basaina gaya Maka Abinda yasa nake jimaka tsoro da babbar mace ba, toh tsaya kaji Na fadamaka na Mufeeda ma mai sauki ne kan wasu matan, tunda har tanada tsoron Namiji jarumi ai bata gama wayewaba, Abu daya Xan gaya maka Kanemi yarinya sa'ar kanwarka Ka aura kawai, idan Kayi shawara kanemeni yazeed, daga Haka Yusuf ya tashi yafita......tunani yazeed Yayi Lallai maganar yusuf Akwai kamshin Gaskiya, Sabida duk yanmatan dasuke bina Sun wuce 24yrs kuma gaba dayansu nemana suke da Zina, Akasin babu yarinyar data taba nemana wacce take Kasa da 24yrs Akan wani manufa ta daban, Saidai Yasha Samun Cikin yaran su biyoshi har Office suna kuka Akan cewa suna sonshine da Aure......Ajiyar Xuciya yayi to Amma.....Yaran Nan kawayen Leemah Anya Kuwa?? bafa Xan mance Ranar danaji suna Wasu irin Xanceba! da Nishi Ranar harsaida feeling ya tashinmun, Koda yake nafi Xaton Wani film din Suke kallo, Shikenan Xanbi Shawarar yusuf Nasamu karamar yarinya Wacce baxata wuce 28 ba. Ahaka yazeed yayita saka da warwarshi har bacci Yayi gaba dashi.





Page...26

Kwana biyu kadai dasu Mubeen Sukayi Agidan Mamy ba karamin Sabawa yazeed yayi dasu ba, Zama yake yayita fira dasu kamar Sa'anninshi, duk dacewa Rabin firar tasu kan Antynsu feenah Suke mishi. babu inda be Zagaya da Twins ba Cikin garin kaduna, kayan Ciye Ciye na yara kuwa harsun gaji dashi, bangaren Inno ma ba karamin Son yaran take ba, Uwa Uba mamy dakejin yaran har Cikin Zuciyarta. Yauma Zaune yaran Suke A babban parlon dake kasa, Cikin Shiri Suke da Alama gida Xasu koma domin Gobe Monday Sunada Skul. yazeed ne ya Shigo parlon Aiko Suna ganinshi Suka tashi atare Sukayi kanshi, mai kyau gida Zamu tafi, Sunan dasuka Rada ma yazeed kenan, mamy tace muje Zata Siya mana Sabon Kaya. Murmushi yazeed yayi dan yagane wayo Akai musu idan ba hakaba bazasu tafi ba. Ainima dazun naje gidanku Naga sabon kayan da Mamy ta Siya muku, yazeed ya fada yayin da yake kokarin Xama kan kujera, daurasu yayi kan Cinyarshi da Sauri mubeena ta Sauka tace mum ta hanani Xama kan Cinyar maza, Sanan mum ta hanani wasa da maxa. "Yazeed Cikin Ranshi yace, this is right mubeena and please gum it in ur mind, I'm so impressed with this" Mubeen ya katse mishi tunani, mai Kyau Nima mum tace kada na rinka taba Brest din mata, Kuma nadaina Shiga toilet tare da Mubeena, Sanan mum tace Idan nakai 10yrs Xata kaini dakina Ni kadai banda mubeena. " wow Yazeed ya fada Cikin Ranshi, Gaskiya gidansu Akwai tarbiyya Mai Kyau, is good children to learn all this at such an age to avoid learning it from the society in a negative way. Ya Rabbi Allah kabani Mata wacce Zata Koyar da yarana irin wannan tarbiyyan" Afili cemusu yayi that mumy Said there is not good ko? tare Suka hada Baki wajen fadin yes. Yazeed cewa yayi this is Amazing. "God bless the mum and may the knowledge stick with him for life, jazakumullah bi Kair for All parents they are teaching their Children this" Cikin Ranshi yace Anya Antynsu ta rike tarbiyyan gidansu kuwa? Sabida Abun da Naji Sunayi kwanaki....Mubeena ce ta katse Shi mai Kyau kaga Aunty feenah dinmu ko kullum Saitayi kuka. da Sauri Mubeen yace Ai Yanzu batayi, Kuma daddy yace Idan ta dawo daga Skul Za'amata Aure da Kabir din Uncle Nazir dinmu. Mai Kyau kasan Kabeer din? Kada kai Yazeed Yayi Alamar Aa, mubeen yace A yola Suke inda Akwai Shanu. bude baki Yazeed Yayi da niyar tambayansu, Saiga inno ta Sakko. Muniba baku tafi ba Ashe....dariya yaran Suka fara Mubeen yace ba Haka bane Sunanta, Sunanta mubeena. Toh Aini ban iyaba inno fada, kallon Yazeed tayi daya daure face..tsaka katashi ka kaisu gida yanzu Hafsa ta kara kira. tsaki yazeed yaja cikin Rashin yace bata Bari Naji Meke Saka Antynsu kuka ba tazo ta katseni, Koda yake macigaba a mota. mtswww ya kara jan Wani tsakin, Ai Bazan fasa cemaka tsaka ba, mai bakin Ciki, tashi Inno tayi tana Wani irin tafiya tace Haka yakeyi Kamar Wani Zaki....dariya Sosai Twins keyi Suna Cikin haka Nazeer ya Shigo parlon. da Sauri Twins Sukayi wajenshi da murna Yayin da inno take fadin maraba da Nazeeru dan Albarka,da Murmushi ya karaso wajenta Yana gaidata, amsawa tayi tana fadin Ai kafi wasu masu kwana da bakin Rai Su tashi da bakin Ciki. yasan da Wanda take dan haka be kulataba, kusa da Yazeed yakarasa Suka gaisa, Saidai yazeed gaba daya haushi yakeji ba'a bari Sun karasa firarsuba Anwani katse musu, tambaya yama kanshi waima miye Nawa na damuwa? Oho yaba kanshi amsa, ya tashi yabar wajen dan yasan Nazeer yazo daukansu ne....Allah ya Raka taki gona Inno ta fada da karfi...be juyowo ba bare ya tanka mata. Naziru bari Nakira Maka Fatima ku gaisa kamin katafi, toh Nazir yace. Cikin minti3 mamy ta Sakko rike da wata babban laida da Sauri Nazir ya karasa ya karbi laidan Yana gaidata. Cikin Sakin fuska mamy ta Amsa tana tambarshi mutan gidan,amsawa Yayi da Suna Lfy sunce agaidaku, Kazo daukan mun baby's ko? Sosa kai yayi yace mum ce tace Axo a daukesu, Murmushi mamy tayi tace toh Wannan na hanunka na Twins dina ne Agaida Hafsat din...tashi yayi yace Zasuji Mamy...Rungome Twins tayi daga bisani takaisu Har Wajen motar Nazir bye bye Kawai suke Mata Har motar tabar harabar gidan.

Cikin mota labarin Zamansu Agidan Mamy Kawai Sukeba Nazeer, Shi kam Wani Abun ma dariya yake bashi,wani kuma gaba daya Shirme ne. Kallonsu yayi yace bakunce yazeed baya dariya ba? Mubeena tace Ai yanzu yana mana manya ne kawai baya musu...dariya Nazir yayi yace Wake so nakira mishi Antynshi???? Atare Sukace nine-nice, dialling number din Feenah yayi tana dagawa yace Twins keson magana dake, Mubeena ya mika mawa aiko tana Amsa tafara bata labarin mai Kyau....daga bisani Mubeen ya Amsa Shima dai labarin nashi Kenan...Nazir ne yadan Matsa daidai kunanshi yace kace Abaka Aunty Leemah. Aiko haka yace Ana bashi,Nazir ya karba yasa phone din a hands-free, fira mubeen yake da Leemah Suna dariya, Ita batasan dawar garin ba, Cewa tayi Ina yaya Nazir? gashinan yana dravin, Mubeen ya bata Amsa. Kace mishi nace "i missed him" Ok Mubeen yafada Suka kashe wayan...Nazeer murna yake Kamar yatashi yataka Rawa ga Sweet Voice din babyn shi dayaji ga kulawar data Nuna Akanshi....Mubeen yace yaya Nazir tace tayi missing dinka. Ai najita Mubeen Ta kusa Zama big Aunty dinku kullun kuna tare da ita...Mubeena tace yaya Nazir dakkota Xakai ta dawo gidan mu? Eh Mubeena Idan ma bata dawoba Xan rinka kaiku gidana kullun kuna ganinta! Yeeee Suka fada Atare daidai lokacin da Nazir yayi parking a harabar gidansu....fitowa Sukai da gudu Sukai cikin gida. A parlo Suka tarar da mum tana kallon Wa'azi A Sunnah Tv. Fadawa Sukai jikinta mum I miss you Suka fadi atare....Nima Nayi kewarku Twins dina...Mubeena tafara Zancenta mum yaya Nazir yace Xai kawo mana Aunty Leemah very Soon. Mum Cikin Rantatace ai nafada ma daddyn Shi be yarda ba, Afili cewa tayi Allah yasa.

Feenah ce Zaune tana kallon Leemah, matsowa feenah tayi tarike Hanunta tace besty gaba daya kin Chanza, Idan na tambayeki Saikice bakomai, bakomai kuma Zaki Zauna kina tunani Abinda ba Halinki bane Ada. Kara hada hanuwasu leemah tayi tace besty ki yarda dani babu Abunda nake boye miki, kausar dake Saurarensu tace Haba Leemah yazakice bakomai kigafa har dan Ramewa kikai, haka Kawai Za'ai ta miki magana kiyi Shiru ne, kawai kedai bakya Son musan Sirrin dake Cikin Ranki. Haba Kausar kunsan dai babu Yanda za'ai na boye muku Wani Abu... babu wani Kausar ta katseta Wannan karan kinfara boye boye Amma Kije idan tayi tsami ma Ji. Shiru Leemah tayi kasan zuciyar ta kuma cewa take Son yaya Nazir ke damuna da Rashin jin muryarshi....Kausar ce ta katse mata tunani wajen fadin kutashi muje time din Malan ne yanzu. Feenah Cewa tayi ni banajin dadi Kuje ni bacci Zanyi, besty meke damunki Leemat ta mata tambaya? babu Ruwanki da matsalata kema tunda kin rike taki......Uhum Leemah tace Abunma dariya yabata dan Tunda Suke da feenah basu taba fada Akan Wani Abuba, Hijab ta jawo tasaka Suka fita da Kausar. tashi take kokarin yi takasa Alamar Ciwon marar da takeji yayi yawa, Cije baki tayi da Ker ta tashi tashiga toilet, bayan minti biyu tafito daret Inda kayanta yake ta nufa, dube dube Kawai take bataga Komai ba, Ahankali tace Oh God banida pad, juyawa tayi ta koma Kan kayan Leemah tana dubawa, wata takkadace ta gani ta dauka, takaddar kuwa Sai kamshi take, Rubutun tafara dubawa Ahankali tace, kamar Writhing din yaya Nazir! budewa tayi tafara karanta Abunda Ke Ciki, Xaro Ido tayi lokaci guda tasaki kara hade da murmushi, dama wannan Shine Abunda Leemah Ke boyemun dariya tasaka Ita kadai, take taji Ciwon dake jikinta ya Rabu da ita.....Alhmdullah ta fada da karfi! my besty Amaryar my best nd Only bro kai Naji dadi....jakarta ta dauko taciro paper tafara Rubutu Kamar haka """"""""I Smile because you are my Sister in-law, i Laugh because you will married my brother, don't forget am ur besty that i love you So much""""""" tana gamawa takara Sakin murmushin jin dadi ta Saka pepper din Cikin na farko ta dauki pad din ta Maida kayan Yanda Suke...tayi Hanyar toilet tana yar rawar ta.





Page...27

Zaune yake Cikin Office dinshi wanda ya kayatu da kayan Ado, Sanyi A.c. da kamshin turare Shi ke maka Wlcm Idan ka Shiga....wata Nursing ce tayi knocking, yace yes Come in, Shiga tayi rire da wasu papers A hunanta, tana Shiga ta Aje kan table din dake gabanshi, juyawa tayi Xata fita, "yace ke" juyowa tayi tace Sr,,,,,beko kalletaba yace kiramun Fadila, Ok Sr ta fada tayi waje....Mintuna kadan Wata yarinya black beauty da Bazata wuce 17yrs ba ta Shigo Cikin Office din, daret Kujera ta jawo ta Xauna tana kallonshi, baki iya gaisuwa ba yazeed ya wurga mata tambaya? durkusar da Kai tayi kasa tace Gud Morning! Be Amsa ba yace kince kina sona da Aure kuma kina wani Nokewa kamar ba mace ba. Shiru tayi ba Amsa, kikai Shiru Ina magana! Turo kofar Akayi fadila na ganin Haka ta tashi ta fita...Shima yazeed mikewa yayi yana daga ma wacce ta Shigo hand ?get out from my Office... Haba yazeed kabari kaji Menene ya kawo ni mana,,,, kifita nace yazeed ya fada da karfi. Hawaye ta fara pls yazeed ka dakata na fada maka dalilin Xuwa na...yazeed ya tsana kuka A Rayuwarshi Dan Haka ya Xauna be kara mata mgn ba....itama karasawa tayi ta Xauna, dan Allah kayi Hakuri da Abin da yafaru A baya Wlh Sharrin Shedan ne, nayi nadama Hakan Bazata kara faruwa ba, for give me pls. Naji Mufeeda Abinda ya kawoki kenan ko? Kin fada tashi kifita, Amma.....katseta yayi tashi kifita Mufeeda Rai Abace yayi maganar?? tashi tayi ta karasa gab dashi Cikin Muryar Shagwaba tace Naji Honey Dan Allah kabari mucigaba A yanda muke da...gaba daya yazeed Ji yayi jikinshi ya Saki, turaren da tasaka gakuma yanayin yanda tai maganar duk Sai yaji wata irin kasala gashi ya kasa ture Ta.....Saitin face dinshi takai Tata face din tace Kayi Shiru Honey! Jawota yayi kan jikinshi ta fada kan cinyarshi, Naji yazeed yace, Amma waye yace kisaka wannan turaren? Honey nifa Shine turarena da'iman, Ok Naji kiss me for a minut, Cikin wata irin murya tayi magana, Honey Ni banaso Xaka kara fishi dani...be Bari takarasa maganar ba yasaka bakinshi Cikin Nata....Itama tanajin haka takara hade bakin Nasu waje daya....kissing din juna Kawai Suke gaba daya Sunfita Hayyacinsu Sun mance A inda Suke.....knocking din da Ake Shi ya dawo da Mufeeda da Sauri ta Cire bakinta tana maida Ajiyar Xuciya,,,,,, tashi tayi ta koma kujerar dake kallon tashi, Shima gaba daya yazeed ya chanza idonshi ya koma kamar garwashi....da Ker ya iya daga murya yace "Yes" turo kofar Akai Aka Shigo, Mufeeda na ganin Yusuf ne ta tashi ta fita kamar munafuka, Shima wani irin kallo Yusuf ya watsa ma Mufeeda ya karaso ya Xauna. Shine inata Knocking ka Shareni? Sorry banjiba ne... yayi ita wannan me tazoyi nan bayan Kace kun Rabu? Yatsina face yazeed yayi yace tazo wai bani hakuri kan Abunda ya faru. Kallonshi Yusuf yayi yace Shine kayi mata kuka? Mtsww kukafa Kace! Toh idan ba kuka kayiba Menene ya jawo jan ido? Ko Anyi 1round ne Yusuf ya karasa maganar yana kashe mai ido daya...kallonshi Yazeed yayi yace Zakafi Kyau da dan jarida ba Likita ba! dariya Yusuf yayi yace Allah Ko? banxa yazeed yayi dashi domin Shi kadai yasan yanda yakeji...Yusuf ne yace ya maganar mu, kokuma har Yanzu kana kan bakarka ta yar 30yrs??? Shiru yazeed yadanyi daga bisani yace No na chanza Ra'ayi! Oh Wow da Kyau Yusuf ya fada yana mai Alamar jinjina?? kenan Kashirya yin Aure kafin ka karasa Shekara 30 din? Yusuf ba dolena ba kafin wannan Shegiyar Mufeeda din takarasa Kasheni! Murmushi Yusuf yayi yace Kasamu wacce kakeso kenan? No ni ban Samu ba, dama Wata yarinya ce Anan kwanaki ta dameni tana Sona da Aure lokacin bana kulata, So yau nakirata muyi maganar tana wani wresting din time dina. kallonshi Yusuf yayi yace Wace yarinyace Anan Hospital din wacce ban santaba? Fadila mana yazeed yabashi Amsa atakaice:: Tunani yusuf yayi kadan Cikin Zuciyarshi " Lallai yarinyar Tanada Hankali da natsuwa Amma Ko Kadan bata dace da yazeed ba gsky" Afili yace toh kai yazeed kana Sonta ne? da Sauri yazeed yace kai nifa Kawai Xanyi Auren nan ne Sabida Na kare mutumcin kaina if Not wlh Saina karasa 30! Kuma ni gaba daya yarinyar ma Yanzu bataimunba, Ina mata magana Tana Abu Kamar wata munafuka, Nifa Nafison Mace mai kuxari wacce Xata iya kallon Cikin idona tayi magana, ba irin wa'inan matanba Kana mgn Ana Sunkuyar da kai.... fantastic Yusuf ya fada yana murmushi, yanzu Dr yazeed indai kasamu mace wacce Xata iya kallon idonka tayi mgn Xaka Aureta koma wacece? Ofcouse yazeed ya fada....da Kyau Abokina tashi muje kasaukeni a gida..tashi Sukai Suka fita atare.

fitowarsu kenan daga lecture, hostel Suka nufa....Suna Xuwa Sukai Room dinsu, Kowacce Xubewa tayi Akasa Alamar Sun gaji. Kausar tace daga gobe dai mutum Xai tafi ya huta Kafin ya dawo yaji da Exam din karshe...Leemah ce tace kedai Bari, karatu da dadi da wuya. Aidai Ankusa Feenah ta fada yayin da take kokarin jawo wayarta,,,,,ganin mai kiran yasa feenah Murmushi da gangan kuma tasaka a hands-free, Hallo big yaya! Sisto ya kike, Lfy yaya Ina mum, tafita dasu Mubeen, goben Xaku dawo kuwa??? Kallon Leemah tayi daketa lumshe ido tana Murmushi da Alama cikin jin dadi take! No bro tunda hutun Na week ne Basai munzo ba. da Sauri Nazir yace Har Leemah? toh Kai yaya Nazir Nace Ni baxanzo ba kuma kake tambayar Wata Leemah. Am..ehhhh....dama kawai na tambaya ne Nazir ya fada Cikin inda inda, Feenah Cikin Ranta tace "wai su Soyayar tasu kuma da haka tazo, Arasa wanda Za'ayima boye boye Saini" kwafa tayi Afili tace, toh yaya Nazir Naga dai Xuwan baida wani Amfani Shiyasa. Yanada Amfani mana Sisto, kawai kudanxo muganku ma muji dadi Ai yanada Kyau, Murmushi feenah tayi tace "Aa" yaya kawai...katseta yayi yace idan kin Xauna mai Zakiyi Achan kudaizo yafi daga Haka ya kashe wayar....gira feenah ta daga Sama ta tabe baki tace Ikon Allah. Kausar tace Shi yaya Nazir kullum Saiyace ina Leemah Nikuma baya tambaya ina nike kodai....da Sauri Leemah ta katseta toh aikema yusuf Ke kadai yake waya dake.eh aini Soyayya Nake dashi kuma Yana tambayarku....feenah tace Ummm Soyayya Ruwan Xuma wasu na bayya tasu wasu Kuma na Sirrintata Lallai Soyayya Ansha wuya! Cikin Rashin kuxari Leemah tace besty Suwaye? A film ne Feenah ta bata Amsa. tashi Kausar tayi tace ni bari naje Na kwaso Sauran kayana domin gobe gaba daya nakeson na Mayar dasu, kai Kausar Kodai khady tanimi Sulhu kun Shirya Xa'aje Ayi Abinda Aka Saba..tsaki Kausar taja tace kincika maida Abu baya,,,Um um Kausar kidai fadi gsky dama daxun naga kina dan ciccije lips Feenah ta fada tana kallon Kausar:::Afusace kausar ta fita tace kanku Akeji. Tana fita Leemah ta mike tace bari naduba Abu....Wajen kayanta ta nufa tana kokarin Neman takardar dan dama duk lokaci xuwa lokaci Saita duba Letter din da Nazir yayi mata! Karo taci da takardar da Sauri taciro ta juya baya.....kallonta kawai Feenah keyi tana Murmushi. budewa tayi ta ware Ido ganin paper din tazama biyu, ta farkon tafara budewa tana ganin rubutun tagane Rubutun feenah ne! Gabantane ya fadi Cikin Ranta tace" Shikenan ta gani" karantawa tayi ta juya tana kallon Feenah wacce ta daure face Kamar batama San da Mutum a dakin ba. Tashi tayi takarasa kusa da ita, my Feenah am Sorry Namiki Laifi..katseta feenah tayi mekikaimun? Ehm...dama naga...toh Dan kinga Shine yaxama kinmun laifi, kece kikaima Kanki lefi tunda har kika iya barin Abu Na damunki Cikin Xuciya, koma menene dalilinki na boyemun I don't know! Kuka Leemah ta fashe dashi ta Rungume feenah, namiki Laifi besty wannan Shine Abu nafarko da nataba boye miki, kuma Shima inada dalilin yin Hakan. Haba Leemah Wani irin daliline Xai hana Ki fadamun Abu mai muhimanci irin wannan? feenah Idan Baki mance irin Rashin kunyar damuka Sha yiba,Zakiyi fargabar Ranar da Yaya Nazeer Zeji labari, kada Kiyi tunanin Abun ya tsaya Acikin gida ne kadai, Kinsan fa duk Abinda mutun ke aikatawa na boye dole wataran Sai Abin ya fita waje, kokin mance hausawa nacewa ba'a Cewa gaskiyar Mutum ta kare saidai Ace karyar Mutum ta kare.feenah bangare guda ga tsananin Kunya danakeji gaba daya Sirrin Jikin junanmu muriga da mun Sani Sannan Nazo na aure yaya Nazir da wani idon Xan kalleshi. (Hi Leemah help me Ask her?? ni Kaina kun dade kuna bani kunya????) Ajiyar Zuciya feenah tayi yayin da hawaye ke Sauka kan face dinta, Lallai yau nakara nadamar Abinda na Aikata Abaya! Leemat ai bake bace dajin kunyata nice ya kamata Naji taki, Amma Kuma Leemah yazamuyi da kaddara tunda tariga fata? Kawai inaganin kucigaba da Soyayarku har Allah ya nuna mana aurenku, Sabida ai Allah yariga yasani munyi laifi Abaya kuma Yanzu munyi nadama Mun tuba, Allahu gafururrahim ne kuma Shi ke rufama bawa Asiri Aduk Halin da yatsinci Kanshi, Leemah tun farko ba'a gane kedin kinayi ba, bekamata kixauna kina daga hankali ba tunda kedin kin tabbatar Yanzu kowani kikaga yana aikata irin laifunmu Zaki mishi Nasiha, duk kicire wannan Aranki maganar jin Kunya babu tunda wannan sirri ne tsakaninmu Kawai. Hakane Leemat ta fada Allah ya tabbatar mana da alkairi Ya kara Rufa mana Asiri duniya da lahira. Amn Feenah ta fada Suka Rungume Juna Cikin farin Ciki.

WASHE GARI

yau ta kama Ranar Hutu gaba daya daluban Cikin Shiri Suke na tafiya gida....ba'abar Su Feenah Abaya ba dankuwa driver Suke jira ya karaso,Yayin da Kausar ita nata har yazo ta tafi, besty Saiki Sauka Agidanmu ko? No Feenah gida Zaku Ajeni...Oh Na mance yanxufa ni Sirika ce, duka Leemah takaima Feenah Suna dariya daidai Sanda driver yayi parking gabansu, karasawa sukai gaba dayansu baya Suka Shige Haruna yajasu Suka bar Wajen. Nazir ne yashiga Cikin gidan yana Kiran "mum" Amsawa tayi tace gani a kitchen fa, karasawa Nazir Yayi yasameta tagama girke girke kwashewa take tana kaiwa Kan dinning table...mum duk Wannan Abinci Haka da yawa bayan Feenah ita kadaice, waye ya fada Maka ita kadaice, dad dinku yau Zai dawo, Sosa kai yayi yace ai namance ne, Ai dole kamance! Sai Wani rawar kafa kake Kamar Yau Zaka fara ganin Feenah din. bahaka bane mum Kinsan nadade banganta ba, Uhum Kaji dashi mum ta fada,Oya tayani Shirya Abincin Nan. Zaune Suke Yusuf Na fadin wlh Yazeed jina Nake Kamar naje Zaria Ayau! dan Allah katashi katafi mana, duk Ka Wani ishe Mutane kan yarinya karama. bakasan menene Soyayya ba namaka Uxuri kaikam yazeed. Eh Naji angaya Maka Koda naci Xan Auri Karamar yarinya da Soyayya ne? Kawai dan ina tausaya ma kaina nane. Hakane fa yusuf yafada Yana dariya, ina tausaya Maka Ranar da Xaka Zama wawa awajen yarinya karama. Allah ya kayuta Yazeed ya fada da karfi......inno ce tafito tana tsaka Lfy Ko Halimatu ta karaso ne?? Kallonta Yayi ya wurga mata Harara, bansan kanayi ba Sainaga idonka Akasa, badai Yau Amadi na hanya ba wlh Zaka maimaita duk Abin da kake mun, tsaki yazeed yaja yace Saime toh inno?? Sai Ubanka ya maidani, tsaka yau ina Cikin farin Ciki ka batamun Rai Allah Saiya Sakamun. Yusuf dake ta faman dariya yace inno nima Wlh yau farin Ciki Nake Sosai...da Sauri Inno tace Ai shi yazeedu ko Ranar idi ce tazo A bakin Rai yake Aini Alhmdullah Zuwa gobe Narabu da kunnama mai Zafin harbi. Tashi yazeed yayi yace idan kagama biye Mata Kasameni. Wayyo Sunanka Suri yau tsaka, dariya Sosai Yusuf yayi yace Inno tamu. Uhum yusufa yushe Zakayi Aure? Inno Sai yarinyar tagama Karatu. dafatan dai ba katuwa bace irin kafurar yarinyar nan? Inno Wannan yarinyace kawar Halimatu ce kunama gaisawa da ita, Laaaa Kafso kake so dama? yarinya Mai hankali....dariya Yusuf yayi yace inno ba kafso ba kausar take....Oho Aini ban Iya Sunan yan boko din nan ba. toh inno bari na tafi, duk Abinda Yazeed ke Miki ki fada ma Abba dan yace mun wai Aure yakeso Shiyasa yake Miki haka! Bude baki inno tayi tana Salati yusufa Ashe Shiyasa Ranar da yakawo Kafura Naganta tafito daga wajenshi tana Sanda????? mamaki Yusuf yayi Cikin Ranshi yace Chafff Inno ta ganshi, Afili Cewa yayi Inno Ai aure yakeso Sosai, Kinsan feenah Kawar Halimatu kuwa? Kai dan Nan nikuwa nasanta itama tana Miskilanci irin na tsaka.yawwa Inno kawo kunnanki kiji! Mika kunne tayi Yusuf ya fada mata mgn. Tashi Naga tayi tana Rawa Tana haka Za'ayi yusufa... Karfe 5 daidai na yamma driver ya Sauke Su Feenah A mamakenken gidansu Wanda Leemah baccinta take batasan Anzoba, daka mata duka feenah tayi tace tashi Sarkin bacci! Adan tsorace ta tashi, haba Feenah bayan Nace Agida Xan Sauka kikasa y kawo ni nan. Ai naga Nan din ba daji bane. Nidai kirashi ya kaini, Sakko da kanki. Atare Suka sakko Leemah na Kiran Haruna....daidai Kuma Sanda mortar Nazeer tayi parking A harabar gidan, tare Suka fito da dad Suka nufo Wajen Su feenah. da Sauri feenat ta karasa ta Rungume dad, dady ur wlcm. Tnx Ummina. Karasowa Leemah tayi itama tana mishi Sannu, Amsawa yayi Cikin Sakin fuska,,,,Nazir Kuwa gaba daya idonshi nakan Leemah, dad ne yace mukarasa Ciki, Wai tafiya zatai dad feenah ta fada tana kallon Leemah, Aa halimatu muje kici Abinci kihuta sai Nazir ya kaiki Anjuma, toh Leemah tace tabi bayansu jiki A Sanyaye, Shiko Nazir murmushi kawaii yake najin dadi.





page....28

gaba dayansu Sun Hallara Kan dining table din Suna Shirin Cin Abinci. daddy ne yace Hafsat ina yaran Nan ne? Inaga ko basu gama huta gajiya bane mum ta fada tana kokarin Serving din Nazir dake wajen... ya kamata Akirasu ko? daddy ya fada yana kallon mum. Kallonshi tayi tace da Nabari ne Saci nasu daga baya. Nazeer ne yace Ai gara kawai Aci gaba daya mum! Banza tayi dashi, ganin Haka yasa dad yace ma Mubeena ta tashi ta kirasu, tashi tayi ta tafi da gudu Zuwa Sama. ba'afi Minti5 tsakaniba Suka Sakko Atare....daddy Yana ganinsu yace duk gajiya dince Haka yarana, Murmushi Leemah tayi ta Sunkuyar da kai qasa, yayinda Feenah tace dad Akwai gajiya Wlh. Ai kun kusa gaba daya daurewa Zakuyi dad yafada. tashi feenah tayi tafara Zuba Nasu Abincin, Sunaci Suna fira banda Leemah da duk take jinta A Takure musamma data dago taga Nazir take fuskanta, Haka dai kawai ta daure tana ci gashi duk Sanda Zata dago Saisun hada ido Atare Kuma Suke Sakar ma juna Murmushi... mum ce ta dago tace Nazir Anjuma Zan Aikeka gidan "Umma" ka kaimata Sako. Shirun data jine yasa ta kalleshi, gaba daya Hankalinshi baya jikinshi magana Suke da Leemah da ido ga wani kallo dasuka tsare junansu dashi! Mumy ce ta Saki Spoon din hanunta ta dan bigi Kafadar dad tana nuna mishi Su Leemah, daga gira dad Yayi Sama yana murmushi lokaci daya Kuma yayi gyran murya Ehmmm...gaba daya Suka juyo Suka kalleshi ganin Su Ake kallo yasa Leemah taji Kamar ta nitse Awajen, durkusar da kai tayi Kasa. Nazir kuwa Inda inda yafara yace Mum maga kikai? dad ne yai Saurin cewa ba magana tayiba nine nakusa kwarewa, Hafsat tashi muje kiban Ruwa, tashi mum tayi Sukabar wajen ita da dad. feenah kuwa da dama tunda Suka Zauna ta lura da yanda Suketa mgn da ido da Hanci??itama tashi tayi tace Alhmdllh nakoshi....tashi Leemah tayi da Sauri besty jirani Nima na koshi, da Sauri Nazir yace baki koshi ba Common Xauna ki karasa,marairace Fuska tayi kamar Xatai kuka Allah yaya Nazir na...Kafin ta karasa yace Naji kin koshi Xauna muyi mgn, Xama tayi. Yace feenah dawo kema tare Zamuyi mgnr, dawowa tayi ta Xauna Nazir ya kalli Twins yace kuje Baba ladi ta Shiryaku Xankaiku gidan Su mai Kyau! Ai da Sauri Suka tashi Sukai Cikin gida. Juyowa yayi yana kallon feenah Sisto Nariga Nasan Kinsan ina matukar Son besty dinki ko? Umm ni bansaniba feenah ta fada tana yatsina face...Kara juyowa yayi yana kallonta Haba my Sis Nasan kinsan komai kuma bakya karya kigaya mun gsky. Eh Nasani Yaya Nazeer kawai Haushin boyemun dakayi Nake ta karashe mgnr harda Dan Hawayenta....haba Sis Menene Abun kuka kuma, Nifa daman Nabari ne kidawo Nagaya miki kamar Surprise Haka, kinsan bana boye miki Abu itama Leemah ban so tasaniba Nakasa daure ma Zuciya tane yasa Nagaya mata. Turo baki tayi tace Naji Amma dafatan Son tsakani da Allah kake mata? dariya tabashi yace irin Son danake miki Shi nake mata, Aa yaya Nazir nafison Nata yafi Nawa...Shiru yayi yace toh kitayani addu'a tasoni fiye da komai, toh yaya Nazir Zanyi. Leemah ce tace karfa mum tafito! bayan Sun gane komai feenah ta fada tana dariya..Atare Suka Zaro ido fada musu kikai Leemah ta tambayeta? No kune kuka tona kanku kallon juna Kamar wani Xai dauke dayanku din nan. Nazir yace Ai Hakan ma yayi kinga Sai Amana Aure da wuri! Leemah ce ta marairaice fuska Aa nifa Sai feenah tasamu miji Zamuyi Aure Rana daya...dariya Nazir yayi yace wato Ku Haryanzu yara ne, banda Abunku Ai gara daya taga auren daya Sabida idan Rana dayane daya bazatakai daya gidan Aurenta ba. Waye ya fada maka yaya Nazir? Aikoda Rana daya mukai Aure Sai Nakai Leemah gidanta kafin na wuce Nawa. Nazir ne yace kinmanta Kabeer Xaki Aura kuma yola Za'a kaiki,ba Lallai Na yarda baby taje yola Aranar Aurenmu ba...da Sauri feenah ta tashi tana cewa Ai bazaka Rabamu ba dan yanxu kasamu mun Amsheka, daga Haka tabarsu Zaune A wajen. Juyawa yayi yana kallon Leemah baby kawarki Akwai Rigima, Uhum bata Rigima Kaidinne Kake Sakata Rigima, Umm Na lura bakwason Laifin junanku Toh ya Soyayya ta yanzu Aranki??? Shiru tadanyi daga bisani tace tasamu waje babba Acikin Zuciyata, kallonta Nazir yayi kamar ba ita tayi mgnr ba ta wani fuske, Cikin Xuciyarshi yace Lallai Leemah irin macen danake muradin Aure ce, Afili cewa yayi Alhmdllh my baby Yanzu kinga kamin Ki koma Skul Sai Asaka mana Rana...Xaro ido tayi tace da wuri Haka? Eh mana bakiji Hausawa nacewa Abari ya wuce Shi ke kawo Rabon wani ba? Hakane but yaya Naz..but what? Nazir ya katseta da Sauri. Kabari lokacin daxa'a Saka Ranan feenah da kabeer Sai Asaka tare da namu. Kin kawo Shawara mai kyau baby Shiyasa nake kara Sonki,duk da kin barni Cikin tunaniki, kullum dake nake Kwana kuma dake nake tashi. Nima Haka yaya Nazir. Kin tabbata? Kallonshi tayi Suka hada ido ta kashe mai Ido daya tace Ummm, Ajiyar Zuciya Nazeer yayi Dan wani irin farin ciki yakeji wanda baya misaltuwa. "I love you So much my baby" Nazir ya fada yana Mata Murmushi. "love you more my baby" Leemah ta bashi Amsa kasa kasa. Xancire miki kunyar Nan Soon duk da Naga Alamar nama fara kokari Wajen cireta....dariya Leemah tayi ta tashi tace kada Su mum Su Sakko, tashi Shima yayi ya rakata Har kofar Room din Feenah yace kishirya Anjuma Nakaiki gida. Ok tace tashige Ciki.

Inno ce tsaye Kan yazeed Tana fadin Haba tsaka ka kiramun ita Naji ko tana inane. Inno nace miki wayata Bazata iya Zama A kunanki ba dan Allah kitafi ki bani waje yazeed ya fada yana nuna mata Hanyar Sama.... tsaka! tsaka! tsaka! Sau nawa nakira ka? Oho yazeed yace ke kikasan tsaka. Kwafa Inno tayi tace yaro yarone ina tausaya maka Ranar da Zaka Shigo hannuna, Xakayi nadamar yimun wannan Abun Dan Ubanka,yanzu namaka Uzuri dan nagane dalilin dayasa kakemun wannan Abun...Amma muje Zuwa ni inno jikar Saluhu da balaraba Nakusa Na dana maka tarkon da bazaka iya tsallakeshiba. Kallonta yazeed yayi yace iyaka kice idan Abba ya dawo Xaki fada mishi, Toh Sai me? Haka kace ko? Eh Haka nace mtsww kizo kitafi koma ma huta. Fatima kayimawa tsaki bani ba...muxuba ni dakai. Tashi yayi yana toshe kunanshi...daidai nan Abba yayi Sallama Cikin parlon. Suman tsaye Yazeed yayi dan yasan yau Inno Sharri Xataimishi ba kadan ba. da karfi Inno tace Ayirirerere yau Ga dana Ya dawo huta Roro. ...da fara'a Abba ya karaso kusa da ita ya gaidata amsawa tayi Cikin walwala da Sakin fuska, Abba ya kalli yazeed my Son lfy kuwa? Sannu da dawowa Abba! Yawwa Son duk kuna lfy ko? Alhmdllh Abba. Ya katsaya Haka kamar wani police? da Sauri Inno tace Nakirashi ne ya kiramun Halimatu A waya Shine yake kokarin kiranta Saikuma ka Shigo. da mamaki yazeed yake kallonta Suka hada Ido ta watsa mishi Harara, Shi kuwa cikin Ranshi yace Tabbas wannan tsohuwar Akwai Abinda ta Shirya Mun. Abba ne ya katseshi toh kakirata mana, toh Abba. Kiran Leemah yayi ta dauka ya mika ma Inno! Allo Halimatu. daga bangaren Leemah tace Na'am Inno ta. Kina inane munata jiranki Shiru Har Abbanku ya dawo. Inno Naje gidan Uncle Umar ne, yanxu gani Ahanya tare da feenah da Twins. Har Naji dadi Halimatu chanake kokin fasa Xuwa ne. Aa Inno Gani nan,me kika dafa mana? Saidai kinxo Yar nan.Toh Inno gani nan. Anshi tsaka kashe ban iyaba....Amsa yayi da Sauri yabar parlon danshi tsoro yake kada tamai Sharri wajen Abba. Mamy ce ta Sakko daga Sama Cikin Adonta, barka da dawowa Abban Leemah,yawwa barka Maman Leemah.tashi inno tayi tace bari nabarku Ku gaisa, Kuma Amadi gobe Xaka maidani inda ka daukoni, bata jira amsarshiba ta bar wajen. Yazeed na fita yaci karo da Yusuf dake Shigowa Yanzu...Aa Dr Ashe kana ciki? Ina ciki Yusuf Zomu karasa Akwai matsala fa. Karasawa bangaren yazeed Sukayi, Yusuf yace Matsalar Menene Aboki? Yusuf mamaki nake Abba ya dawo inno batace mishi komai ba, kasan Halin Inno da Rashin hakuri gani Nake Anya ba Wani Abun ta Shirya ba? Gyara Zama Yusuf Yayi yace banajin Akwai Abunda ta Shirya, Inaga kawai dan tasan Za'a Maka fada Shine tadan kauda Zancen. Shiru yazeed yayi daga bisani ya girgixa kai, Anya Kuwa yusuf? nasan Halin Inno Sarai wlh Amma mubar mgnr ni bawani tsoroma nakeji ba taje tayita fada. dariya Yusuf yayi wanda shi kadai yasan Ma'anarta yace Aikuwa Abar mgnr kawai. yawwa yazeed haryau baka samo Wacce kakesoba? bansamo ba Yusuf ni banga wacce tamunba! Kallonshi Yusuf yayi yace duk Matan dake fadin garin kaduna babu wacce tamaka? Eh Yazeed yace Atakaice danshi gabanshi ma dan faduwa yake.. Ok Yusuf ya fada Amma Kana nan kan idan kasamu yarinyar data kalle Cikin idonka tayi magana Xaka Aureta ko? daga Kafada yazeed yayi yace yes.

Atare Suka Sakko daga motar gaba daya Suka Shiga gidan. Da gudu Twins Suka karasa Ciki Suna kiran mai Kyau! Suma Shiga Su leemah Sukai ba kowa a parlon dan Haka Sukai Xamansu Anan. Nazir yace bari Naje Wajen Yazeed da Sauri Twins Sukace Suma Zasuje, fita Sukai Atare Sukai part din yazeed. Feenah tace ina mamy da Inno Suke ne? Leemah tace kya tambayeni nida mukazo tare, Kinsan Abba yadawo maybe mamy Taje mishi wlcm Sunyi missing juna kinsan, itakuma inno Inaga Wani Abun takeyi duka feenah takaima Leemah ke bakida Kunya ko? Toh Menene Ai gsky na fada, yawwa Feenah dazun baby kecemun Wai Asakamana Rana kamin nakoma Nace Nooo Saikin tashi Naki Auren. Toh waye kuma baby!? dan Rufe ido leemah tayi tace yaya Nazir mana. Tabe baki Feenat tayi tace Umm. Saiki bashi phone number dinki Kada mukoma Skul kina tunani. dariya Leemah tayi tace baki lura ba Amota ya amsa? Ina Xanlura fa kunshige gaban mota kuna Xancen love, Amma harda kukan munafurci ni feenah ina tsoro waye waye mtsww magulmata daga Ke har Shi. Inno ce ta Sakko daga Sama tana A'uzubillah wake tsaki irin na tsaka? Tashi Leemah tayi takarasa gunta tana dariya. Inno ta ya gida? Lfy Halimatu ta Shine kika fara Xuwa gidan Su Naziru baki Xomunba. Sorry Inno ba gashi yanzu Munzo tare da feenah ba. Kallon feenah Inno tayi tace Nafisatu yan makaranta... ina yini Inno? Lfy Nafisatu ya karatu? Yasu Hafsat?ya garin kuma? Ya Ummaru? Kallonta feenah tayi ta kauda kai don idan Akwai Abinda tafi tsana Shine yawan tambayoyi irin ya kaza ya kaza. daga gira Inno tayi Sama Ahhh Wlh kwarai Halinku daya da tsaka....kallonta feenah tayi tace waike kowa Saikin bata mishi Suna ne? bude baki inno tayi tace Laaa aisaiki fadamun bakyason Ina tsokanar yazeedu bawai ki rinka mun Kwana kwana ba. tsaki feenah tadanja Kadan. Inno tabe baki tayi tace Ummm gaskiyar Yusufa. Kallonta leemah tayi tace inno mai yusuf din yace miki? Zomuje daga Chan na fada miki Inno taja Hannun Leemah Suka bar Wajen. Kinsan me Yusuf ya fada mun kuwa? Aa inno fadamun! Kasa kasa tayi da murya, yace mun yazeedu da Nafeesatu Sun dade Suna Son junansu, Amma Sabida gaba dayansu Sarakan miskilanci ne yasa Suka Ki tsayawa Su Sanar da junansu, Amma yazeedu ya fada ma Yusuf yana Son Nafeesatu, kuma yazeedu Aure yakeso Sosai Sabida RANAR dana kori Kafurar yarinyar nan naje amsar kudi gunshi ya rufe kofa da Sauri ya Hanani Shiga, daga baya da idona Naga yarinyar ta fito daga bangarenshi tana Sanda, Toh ke Halimatu Kawar taki bata taba gaya miki tanason yazeedu ba? Leemah datunda Inno tafara maganar ta daskare Awajen tace, inno bata gayamun ba, Kuma inaga yusuf Wasa yake miki Feenah bazata boyemun komaiba,inno ke bakiga basa Shiriba ma da bro? Ke da alla Sakarya Yusuf yace irin tasu Soyayyar Kenan kedai Kada kifada Mata kibari muga gudun Ruwansu. Ajiyar Zuciya Leemah tayi tace Toh Inno.Amma kasan Xuciyarta Sam bata gasgata maganar ba. fitowa Sukai parlon Leemah jikinta duk yayi Sanyi So take Abunda Inno tafada yazama Gaskiya da tafi Kowa farin Cikin hakan kuwa. Su mubeen ne Suka Shigo tare da Nazir Wajen inno Suka nufa Suna dariya. Yusuf Naga ya Aje Wata mage kofar yazeed ya nufo Cikin gidan Shima. Kiran feenah Akai Awaya tace laaaa Leemah Kausar ce, bari Naje Waje na'amsa karfa kibiyoni. Toh Leemah tace Hakan ba Karamin dadi yama yusuf ba. Tana fita yace inno inaga wajen yazeed Zataje bakiji tana kada Leemah ta betaba. Ai ita Sakaryar Halimatu din nan bata yardaba inno tafada. Kallon leemah yusuf yayi yace barta inno yanxu zata yarda ai. Fitan Feenah yayi daidai da lokacin da Yazeed ya fito daga daki da Sanda A Hannu,dama ganin magen da yayi yasa yakoma ya dauko Sada dan yakoreta dan idan tana wajen bazai iya wucewaba tsoronta yake. Sandar yasaka yana dan ture magen itakuwa taki tashi. Feenah ce ta hango Abunda yake tace Kausar dan kashe kadan, bro din Feenah Kema mage mugunta Bari naje namishi ta tassss.

*Gud nyt lovers???? Ina typing Ina gyangyadi duk because inasonku kamar yanda kuke Sona yasa na daure nai muku wannan*



Page....29/30

Karasawa tayi Cikin tafiyarta wacce kamar bata Son taka kasa. daidai gaban yazeed taja ta tsaya Kai Malan! dagowa yazeed yayi daga durkusan da yake ya Zuba ma kaykyawar fuskar feenah ido take gabanshi ya fadi Rasss. Itama feenah Ido ta Saka Cikin Nashi yayin da itama gabanta ke faduwa wani irin kwarjini taga yamata,jitake kamar ta juya ta koma Amma takasa motsin Arziki, daurewa tayi ta k'ara Saka idonta Cikin Nashi still takasa mgn, durkusar da kai kasa tayi tafara motse da dankaramin bakinta, Kai Anamaka Kallon mai tausayi Ashe Kai mugu ne! Yusuf ne ya karaso wajen yace Ahh feenah yazeed fa mai tausayi ne tsoronta yake Ji kawai, Amma idan kin isa ki kalli Cikin idonshi kifada mai bashida tausayi mana. kallon Yusuf Feenah tayi ta yatsina fuska tace, Kan mai Xan kasa?? Toh idan Zaki iya Kiyimana. d'aga kanta tayi tasaka idonta Cikin Na yazeed yayin data daga Dan yatsanta tana nunashi kai yazeed Sam bakada..... ai da Sauri Yusuf yabar wajen yana fadin Wlh itace matarshi. Feenah itakam mgn take mai bako iftawa bare inda inda,,,,,Kai dama duk wannan fadin Ran naka barinshi kayi domin Sam baya maka kyau, yanzu kazo kana ma mage mugunta katuna itama Hallitace kamar ka! kuma Sai Allah ya muku hisabi kan muguntar dakai mata, kana ganin kaidin kamar kafi kowa ne Toh kasan wa'inda Zaka rinka mawa mugunta,kada Abun ya kasance Har kan bayin Allah. daga Haka feenah ta bar wajen....da Sauri Su inno dasu Leemah dake lekensu Suka koma Ciki ganin ta tawo, Ashe Yusuf daya koma yace musu Suzo Suga su feenah na Soyayya, bayan Sunma Nazir bayani kuma Sunci Shima kada yamusu magana Shine Suka Leko Suna kallonsu Amma Sam basajin Abinda Suke cewa, Leemah har picture ta daukesu Dan ba karamin kyau Sukayi Ayanda Suka tsaya ba.....yazeed a inda tabarshi ya daskare pic din bakinta kawai yake kallo lokacin da take motsashi da irin yanda take nunashi da Hannu Sam babu tsoro ko fargaba Atare da ita lokacin da take maganar.....Yusuf ne ya karaso yadan bangaji kafadar yazeed firgitgit yayi yadawo Cikin Hankalinshi, Janshi Yusuf yayi Zasubar wajen Saiga feenah ta fito da Ruwa A wani Cup na plastic ta Aje gaban magen ko kallonsu bataiba ta kara komawa Ciki. daki Yusuf yaja Yazeed Kan bed Suka Zauna, yusuf Ya kalleshi ya daga mai gira yaaa tayi ko? Ajiyar Zuciya yazeed yayi ya yatsina face wace? Yusuf ne ya kalleshi yace wace kake tambayana, yarinyar nan mana. Aini koda Nace maka nasaka gasa tsakanina dakai bance maka harda yarinyar nan Ackiba, wannan yarinyar Abinda yafi hakama Zata iya, Dan dama batada kunya yazeed ya fada yana kara kauda kai. gyara Xama Yusuf yayi yace Wlh Malan baka isaba Ai Kaine Kace Mun koma wacece, Kuma Ai Wannan tacika kowani Sharadi dakace kafison mace ta kasance tana dasu. Yusuf Sharuddana Uku ne dan tayi daya Ai batai Sauran biyunba. Karya kake duka tacika yazeed. Na1. kace wacce kakeson ka Aura ta kasance mai tausayi! Agabanka yanzu ta dibo Ruwa taba mage, Kuma kana gani magen tasha Ruwan Sosai Sannan tabar wajen Kenan dama k'ishi take ji yasa tazo kofarka. Na2. Kace ta Kasance mai kuzari tahaka Xata iya kula da gidanka da kai kanka da kuma yaranka! So Ayanda feenah tamaka mgn tana Nuna maka yatsa bakinta na furta Abinda takeso ya'isa kaa gane cewa ita din Mai kuzari ce. Sai Abu na3. Kace wacce Xata iya kallon Cikin idonka tayi magana, Naga feenah tunda tafara magana bata kifta ido ba, gashi ta Sumar dakai Atsaye Sabida Xakin muryarta. Toh me kuma kakeso ka fadamun yazeed??? Numfashi yazeed ya Saukar Ahankali yace Abinda nakeso yanzu ka kyaleni Yusuf tunda kai kacika naci kabari Zanyi Shawara. "Alright" Yusuf yafada yace kasan gobe Xani Zaria ko Zaka Rakani? Allah ya kyauta na raka ka wajen Mace yazeed ya fada yayi Hanyar Cikin gida. Tashi Yusuf yayi yabi bayanshi Suka Shiga parlon Atare. Yanzu hatta Mamy da Abba Suna parlon fira kawai Suke Suna dariya. Inno Naganin yazeed Sun Shigo tafara waka....."Namiji kuchaki Ahadashi da kuchaka Kamarshi, Na miji miskilalle Ahadashi da Miskila Kamarshi" gaba daya parlon Suka Saka dariya Abba yace Inno keda waye haka? Kallon gefen idon yazeed tayi tace Amadi wakar mu muna yara na tuna kawai...tabe baki feenah tayi Aranta tace tshohuwar Nan bazata Rasa Aljanu ba bakinta Sam baya Shiru. Shima yazeed Cikin Xuciyarshi Cewa yayi ai gara dai goben tazo kitafi muhuta. Inno kamar tasan mai suke fada cikin Zuciyarsu tace Wanda ya Zageni Cikin Ranshi Allah ya hadashi da daidai Shi. dariya Suka kara kwashewa dashi. yayinda yusuf yatashi yace nidai Zan tafi Saida Safenku. Inno tace yusufa Agaida gida, Abba da mamy ma Sukamai Saida Safe. tashi Nazir Shima yayi ya Kalli Twins kutashi mutafi, tashi Sukai gaba dayansu harda feenah...Abba ne yace Nafisatu Kibari ki Kwana Anan mana.durkusar da kai tayi kasa tace toh Abba. Saida Safe Nazir yamusu, Yana kashe ma Leemah ido Sukafita da Twins dake ta rigima su Abarsu. Cemusu yayi gobe zasuzo tare da Mum, tukun Suka yarda. bayan Sunci Abinci Su Mamy Suka nufa Sama,inno ma tashi tayi tace bari naje nahada kayana tun yau. dariya Leemah tayi tace toh inno Saida Safe. Yarage parlon Saura Leemah da feenah besty tashi Muma muje mu Kwanta, tashi feenah tayi suka Haura Sama Atare. Cikin dare yazeed kasa bacci yayi daya rufe Ido pink lips din feenah yake gani Yayin da take motsa Small Mouth dinta, ga manyan idanunta lokacin da take magana wani irin Haske dasuke Kamar mai Shirin yin kuka, kara Mirginawa yayi tunowa da Yanda Kumatunta Suke lotsawa Ga Cool Voice dinta dake fita Ahankali wai Nan Ahakama bude murya tayi. Murmushi ya Saki tunowa da yanda take Nunashi da yatsa tana k'aradashi irin Alamar honing din nan. OMG yafada da karfi Cikin Ranshi kuma yace "Tabbas irin matar danakeson Aure kenan, duk Sharuddana ta Cika Su, Sannan gata da Kyau da ilimi" Noooo yafadi da karfi yayinda ya dunkule hanunshi ya buga Cikin dayan, Ni bazan Auri yarinyar Nan ba Sabida Abu daya, Abunda Naji Sunayi lastym, har Sai Nasan menene Sukayi Aranar. Sannan ma Ai Twins Sun fadamun Cewa tana da yawa kuka, ni banason mace lyk dat, don bansaniba ko Aljanu gareta, gata daji dakai, bama Hakaba Ai Sunce Aure Za'a Mata da yaron Uncle dinsu.tsaki yaja yacigaba da mirgine mirginanshi, da ker dai bacci barawo yayi gaba dashi Aranar. bangaren feenah itama kasa bacci tayi tana tunanin Anya mutum ne kuwa wannan brother din na Leemah? Shi Sam baya ganin darajar kowa, wannan Shi dama Sojane Sai ace Sun Saba da bakar Xuciya but ko yaya Nazir da yake Soja Ai baya irin haka. Kai Wannan matar dazata aureshi tashiga uku, Ni misali ko dauramun irin mazan nan Akai A kafa inajin da gudu Xan kwance Wlh. Tsaki taja tunowa da muguntar dayayi ma magen nan, take takara jin tsanar yazeed Acikin Ranta. bude Ido Leemah tayi jin karar wayarta dama ita Tuni bacci yayi gaba da'ita. ganin feenah batai bacciba Sai juyi take yasata waro ido besty baki bacciba kinaji Aka kirani har 5miscall baki peeking ba kuma yaya Nazir ne fa! gani tayi bata kalletaba yasa ta d'aka mata duka ina mgn kinyi Shiru feenah. Arazane Feenah ta tashi Xaune tace banfa jiba. daga gira Leemah tayi tasaki Murmushi lokaci daya tace da kyau,tunowa datayi lokacin da take irin haka A Skul. Menene feenah ta wurga ma leemah tambaya? Aa ba komai ki Kwanta kiyi bacci nace. Ok feenah tafada yayin da taja blanket ta rufa. Murmushi Leemah takara Saki yayin data d'aga wayarta dake famaan Ruri.....

da Sassafe Inno yau tariga kowa tashi,daret kuma kitchen tashiga Acewarta bari ta hada musu karin kumallo Yanda dasun taso Sukaci Abba ya maidata katsina. Aiko waina tayi da miyar taushe wanda yaji tantankwashe.feenah ce tafara Sakkowa jin kamshi kamshi tanufa kitchen inno ta gani ta gama hada wainar tashirya tsaff. Inno ina Kwana, Saida Aka dan kwashi lokaci tace Lfy a takaice wai itama miskilanci tafara irin na yazeed da feenah?? tabe Baki Feenah tayi tace toh dame Xa'aci wainar? Kular data Zuba wainar inno ta dauka takai kan table saida tadawo tace, da Ruwan Lipton...tsayawa feenah tayi tana kallon Inno ganin Yanda take bata Amsa, daga bisani ta daura Ruwan Zafi a huta tana Shirin yin kunun gyada. Kasa daurewa inno tayi tace Nafisatu Ki kira hafsat tazo da iyalinta dan naga tanason waina kinga Saisu karya Anan ko? daga mata kai feenah tayi kawai.Inno takara Cewa Zaki kirata ne koni na kira ta? Kirata feenah tace A takaice, Inno ta karkada Kai Alamar mema yasa take kula wannan yar? daidai Sanda Feenah tagama hada kunun gyadar inno takara juyowa Nafisatu Mutan gidan har yanzu basu tashi ba? "Eh" feenah tace tafita da place din hanunta, kwafa Inno tayi tace Zakuyi nadama. Karfe 8 daidai duk yan gidan Suka tashi Kowa nashirin wanka. Inno taba Leemat waya takira mata Mum mahaifiyar Feenah wai suzo su Karya tayi waina.Amsan phone din Leemah tayi Sanin fitina irin ta Inno. Aikuwa ba'afi Minti 30 ba Su mum Suka karaso gabaki dayansu Har dad, Nan Akayita Murna aka wuce danyin breakfast. Fitowar Yazeed daga Wanka Kenan Yana Shirin Shafa mai yasa Kaya,tura kofarshi Akai Ahankali Aka Shiga, Innalillahi ya fadi da karfi ganin Mufeeda ce! Murmushi tayi takarasa shiga Ciki tace yadai? Kofa ya nuna mata yace tashi kifita kamin na karyaki Acikin gidan nan.Murmushi ta kara yi tace duk Abinda kace daidaine Zanfita Amma kasani Ayau Saina dandana Yanda yazeed yake! Ido yafiddo waje yace bakida hankali ne?kitashi kifita nace, kona Zaneki Cikin gidan nan kuma Naga Uban da Zai tsaya miki. dariya Mufeeda tayi Sosai tace babu wanda Zai tsaya mun kuwa Sabida Kana takama da kyau da dukiya, Amma Kasani yau Saika biyamun bukatata Zanbar gidan nan,kokuma wlh yanzu Nafita Nashiga gidanku nace Raping dina Kayi Kuma Kake guduna kaki ka aureni, kuma kasan tsaff Zasu yarda domin ran Nan kakar ka taga Sanda Nafita Inaga tarufamaka Asirine kawai. dafe kai yazeed yayi ya Zauna kan bed yana kara dayasanin Sanin mufeeda Cikin Rayuwarshi....karasowa tayi gaff dashi Honey Kayi hakuri Sonka nake da yawa Sha'awarka ta Hanani Sukuni ka daure muji dadin Juna wata kila kaima kasaba da irin haka. Runtse Ido yayi wani irin takaici yakeji Aranshi, tashi Yayi Xaidau jallabiyarshi yasa, mufeeda takara Xaunar dashi pls honey ka kulani mana...hannu takai kan kirjinshi tana Shafa gashin tana honey wanann yana burgeni, Yazeed duk jikinshi yayi Sanyi yafara fita hayyacinshi domin shidin mai Saurin Sha'awa ne. Ganin haka Mufeeda tafara zarcewa! gaba daya tafara wasa da Sasan jikinshi, Shima gaba daya yafita hayyacinshi bakinta ya kamo yasaka nashi yana kissing dinta sosai tana mayar mai da martani. dad ne yace munata cin dadi banga dana ba. da Sauri Inno tace Halan yana chan yana cika yana batsewa,dad yace yakamata Akirashi Shima yazo yayi breakfast. Mum tace Mubeen jeka kira mai kyau kace yazo. da Sauri inno tace ai tunda Nafisatu na kusa Kawai taje takirashi, kallonta Feenah tayi ta galla mata harara, dad yace Ummina kirashi mana tashi tayi tanajin Haushin inno ta nufi part din yazeed. Su yazeed an Lula gaba daya bema san awaci duniya yake ba. Knocking take iya karfinta ba'a budeba. Mufeeda da tunda aka fara taji, murmushi tayi domi burinta yacika, dama So take Wani yagansu tasan dole za'ace ya aureta ta hakane Xata cika burinta na mallakarshi. tura kofar Feenah tayi da karfi dantana ganin kamar wulakanci yayi mata.....Ido ta fiddo waje yayin da take maimaita innalillah. Mufeeda Aranta tace yawwa kanwarshi ce Afili kashe mata Ido Mufeeda tayi tana cigaba da Shafa Jikin yazeed duk dacewa da kaya Ajikinta Shikuma towel ne kawai amma ya rufe.....Saman kirjinshine kawai Abude. fita feenah tayi jiki ba kwari har wani duhu take gani tace yace yana Zuwa daga haka tayi sama Abinta. Shikuwa gogan bema San me akeba kokarin cire ma Mufeeda kaya yake tayi Sauri ta Tashi daga jikinshi, domin dama ita har ga Allah tana tsoronshi irin yanda yake juya mace baya ko gajiya. jakarta ta dauka da gyalenta tace honey Anzo Ana knocking inaganin nemanka Ake, kaje kada Akara zuwa ni natafi, Karka damu zanfita lfy. daga haka tayi Hanyar waje. tashi yayi rike da mara yashiga toilet.





Page....31



Bayan ya fito daga wanka Shiryawa yayi Cikin wata Shadda Sky blue ya feshe jikinshi da turare yayi Hanyar Cikin gida, Sai Asan nan yadamu dasanin waye yaje kiranshi daxun? D'an tsayawa yayi yana tunanin gashi kofar ba'a Rufe take ba..Toh Amma banajin wani ya ganmu domin naji Mufeeda tace knocking Akayi! Jikinshi dai yana bashi wani irin Alamu Ahaka yashiga Ciki. Zaune Suke Suna fira mum, mamy, dad nd Abba, Zuwa yayi gefensu yana gaidasu Cikin Sakin fuska duk Suka Amsa. dad yace my Son Anje kiranka kayi breakfast bakazoba kuma bayan Kace kana Xuwa. "Cikin Ranshi yace waye yace Haka Oho, bayan ko Shiga ba'ai ba" Afili cewa yayi daddy na tsaya Shiryawane. Allah ya muku Albarka. Amn yazeed yafada yace Ina Nazir? Mum ce tace yanzufa yake Nan wajen da! dad ne ya Dan tabo ta ya nuna mata Nazir da Leemah dake daga wajen parlon Suna Zaune da Alama fira mai dadi Suke. Murmushi mum tayi itama ta nuna ma Mamy dake kusa da ita...Cikin mamaki Mamy ke kallonsu take kuma Suka bata Sha'Awa dan ba karamin dacewa Sukai ba. Itama Abba ta nuna mawa Su, Shima dadi yaji har Cikin Ranshi ya kalli yazeed yace ka gansu Chan. Juyawa yayi ya kallesu Sun bala'in yin Kyau Ayanda Suke Azaune gashi Sai wani Murmushi Suke Sakar ma junansu, Cikin Ranshi yace Bakuda matsala. Inno ce ta Sakko rike da katuwar jakarta tsakiyarsu ta tsaya tana kallon Abba. Ya baka Shiryaba Amadi? Inno tafiya Zaki da gaske Mamy ta jefa mata tambaya? Tafiya Zanyi mana nagaji da Abunda Akemun Acikin gidan Nan. dad din feenah ne ya kalleta yace Inno kiyi hakuri kizauna ki fada mana me Ake Miki Sai A gyara insha Allah. Zama tayi tace ni banaso ma a gyara yau din Nan Saina bar gidan Nan. Hayaniyar inno ta juyo dasu Leemah dake Soyewarsu, tasowa Sukayi Ajere Suka nufo wajenta. Inno Ya naganki da jaka haka? Naziru yaron Albarka tafiya Zanyi Inda Ake ganin mutumcinta. Shidai Yazeed bece komaiba wayarshi kawai yake dannawa ko kallonta beyi ba. Inno Ki fadamana ko nice ke miki laifi ban Saniba Mamy ta fada cikin Sanyin Murya. Kallonta Inno tayi tace Ni Fatima bakimun komai ba kedin macen kwaraice ina Alfahari dake, kuma kaima Amadi bakaimun komaiba, laifinku daya dakuka kasa tankwarar da danku kan bakar Zuciyarshi. Mum ce tace inno ba bakar Zuciya gareshi ba bayason Raini ne. Oho mai d'a dan bayason Raini Sai Akace nima Rainashi nayi ko inno ta fada tana duban mum din feenah. dad ne yayima mum Alamar tayi Shiru, ya kalli inno yace Inno Hakane Anyi kuskure Amma kiyi hakuri. da Sauri tace nifa baniyin hakuri tafiyata Zanyi. Cikin Zuciyarta So take Yazeed yabata hakuri Amma Ya nuna kamar baisan tanayiba. Abba ne yace toh Shikenan Inno Xan kaiki katsina Amma kibari Zuwa gobe da Safe. da Sauri Yazeed yace Abba koni Saina kaita Ayau Idan kana da Wani Abunne. Galala Inno ta tsaya tana kallonshi ganin Shi Murna ma yake ta tafi...toh yazeed Ashirye kake Yanzu ko? Abba ya tamabayi yazeed.Abba Ashirye nake kallon Inno yayi yace tashi muje. Wani irin kallo tamishi tace Wlh naga Alama yazeedu murna ma kakeyi! Me kikeso nayi Toh? Me makon Kace nayi hakuri da hawayenka yazeedu. Chaff yazeed yafada kitashi muje dare nayi fa. Ai Wlh babu Inda Zanje tunda naga Alama bakin cikin Zamana a gidan Dana kake. Tashi tayi ta dau jakarta tayi Sama da ita. dariya Su Leemah Suka Saka gaba dayansu. komawa yazeed yayi ya Zauna inda ya tashi, Shi bahaka yasoba yaso ta tafi Ko tabari ya Sarara, Amma bazan kara mgn ba yazeed y fada Aranshi gudun Kada ta tonamishi Asiri yaji jiya Mufeeda tace wancen Xuwan nata inno ta ganta. Abba daya fara mgn ne y dawo da yazeed daga tunaninshi. Yazeed banason Inno takara kawo karanka wajena nagaya maka. durkusar da kai yayi k'asa yace insha Allah Abba. Dad dake gefe yaji Son yazeed yakara Shiga Ranshi sabida yanayin tarbiyyar yaron, cewa yayi Ahmad Ai jika da kaka Haka Suke ba'a hanashi ba kawai inno kishi take da yarinyar daya kawo kwanaki bakuga Abu Kadan maganar yarinyar take ba. dariya Sukai Gaba daya.Abba ya kalli mamy yace waini Fatima yarinyar batai bane? Tabe baki Mamy tayi tace ai inaga kwanaki yazeed hauka ya fara, yarinyar fa Kamar yanda Inno take Cewa kamar yar kafurai, Sam batada tarbiyya irin ta ya'yan hausawa. Gaisuwa ma Saida Shi Uban gayyar yasakata tukun ta gaisheni. Ahhh Lallai dole inno Ta kushe yar mum ta fada. Leemat ce tace Abba inada picture din matar barifa kagani. Phone dinta ta ciro tashiga nuna musu pic din mufeeda wanda kausar tamata sending kwanaki. kallonta yazeed yayi ya wurga mata harara ta kauda kanta tana mai gwalo. mamaki Suke yayinda mum tace ai wannan kusanma ta girmeka Son. durkusar da kai yayi yace mum Yanzu bama tare Ai. Yawwa yarona Sam bata dace da rayuwarka ba. Abba ne ya kalleshi Yanzu waka tsayar Toh? Sosa kai yayi yace Abba inadai nema. toh ka kokarta ka samo kamin ni nasama maka. toh yazeed yace.Leemah jitake Kamar tace Suna Soyayya da feenah, Saikuma tayi Shiru tonuwa da Inno da yusuf sunce Abari su bayyanar da kansu tukun. Kiran Sunan Nazir da Abba yayi yasa ta dawo daga tunaninta. Nazir kaifa kanada wacce kakesone Ko kaima Saina nema maka? Inda inda Nazir ya fara Abba..inadashi Amma Karatu take Yanzu. Kallonshi Abba Yayi da murmushi yace toh kasanar da iyayen yarinyar kanason ta? Sosa kai yayi yace bansanar dasuba Abba nabari Saita karasa. Abba cewa yayi yakamata kasanar dasu Yanda data karasa Saimuje neman Aure Ayi Abun Nan kusa. toh Abba insha Allah Nazir yafada. Kallon Leemah Abba yayi yace ke Halimatu. Saida gaban Leemah ya fadi Sosai.tace Na'am Abba! Ina feenat ne? Abba tana Sama tace kanta ke ciwo. Yazeed dake Zaune Cikin Ranshi yace "Ayya Shiyasa banganta ba, Nayi tunanin ma ko'itace taje kirana danaji Ance wai nace Ina Zuwa,Nasan babu memun Rainin Nan sai Ita, Ashe ba ita bace. Marairace fuska yayi lokaci guda Kuma Kamar bashi yayi maganar ba ya hade rai Yana ni ina ruwanama da ita" maganar Abba ta katse shi. toh Halimatu dake da Ita Kuma Zan dawo kanku Amma Saikun karasa karatun naku. toh Abba Leemat ta fada kanta a kasa. Kallon dad yayi yace Umar ko kanada magana dasu? Aa Ahmad Ai duk Abinda Xan fada ka rigani, Yanzu Kawai maganar Feenah ce, Zamuzo neman aurenta wajenka d'ana Ke bukata. Kallonshi Abba Yayi yace Umar Wani d'a gareka bayan Nasir da yazeed? d'ana d'an wajen Nasir yayana. Oho Abba ya fada yace mutan yola Zakace, Nayi farin Ciki dajin Wannan Abun,kahada Zumunci Allah ya biyaka. Amin. Dad yace Ya kalli Leemah yace, halimatu taso kawar taki kice tazo mutafi. Toh tace Tayi hanyar Sama. Feenah na kwance Gaba daya tarasa kanta, bakin Cikin halin dataga Yazeed da mufeeda Suke Kawai take. Maganganu barkatai take Cikin Ranta! Ashe Haka mum taji Ranar data ganni ina Aikata lesbian? Tabbas dole ta Suma adaidai lokacin Nan. hawayene ya fara zubo mata Yayin da take fadin nakara nadama da tsanar Kaina Akan Abunda na Aikata a baya, gashi Yanzu Na nashiga damuwa da bakin ciki kan Abun da brother din Leemah yayi, wai Nan ma Dan ba yaya Nazir bane, narokeka ya Ubangijina Ka gafartamun Abinda na Aikata Abaya,ya Allah kabani ikon danne Sha'awata harxuwa Sanda Zanyi Aure, Na Amince Kuma Xan Auri Kabeer kodan na kare mutumcin kaina. Yanzu Shi yayan Leemat ya rasa dawa zeyi Zina sai wannan kazamar yarinyar, Allah kadai yasan Sau Nawa Suka aikata wannan badalar. toshe bakinta tayi Sabida kukan daya tawo Mata! ya Allah karka tsayar dani Sheda Tunda ni banga Suna aikatawa gaban idona ba, Abinda nagani kiss. toh kodai maganar Su kausar gaskiyace dasukace yarinyar Zata lalatashi? Kai "Aa" bayanda mace Zata lalata namiji damachan Halinshi ne Shiyasa yake ma Mutane Wani gani gani. Numfashi ta Sauke Ahankali Allah kaciremun tunanin wannan Abun,Sukuma Allah kashiryesu. Tashi take kokarinyi Leemah ta tura kofar, da Sauri Feenah ta goge hawayen fuskarta. Karasowa Leemah tayi tace besty ya kan? Yayi Sauki besty yanzuma nake Shirin fitowa. Ji face dinki yanda duk ta kumbura kuka kikai ko? Aa bacci nadanyi Leemah. bacci Kuma idonki yayi jaaa haka, kodai bro yamiki Wani abune dakikaje kiranshi? dan tsaki feenah taja tace Kinfi kowa Sanin banason tambaya irin haka, yayan naki menene hadina dashi dazaimun wani Abu. Murmushi Leemah tayi tace Kuma hakane fa, kitashi dad nakiranki Xaku tafi. Toh Feenah tace tashirya ta sauka Kasa. Yazeed na ganinta gabanshi Yafadi Dan tayi Wani fiyaut,Kamar ba'itace jiya tagama mishi Rashin Kunya ba! Jiyayi Yanason Sanin Meke damunta gashi ba dama.karasawa tayi parlon tana gaida su Mamy, Amsawa Sukayi Suna mata ya jiki. Hada ido tayi da Yazeed ta wurga mishi harara Cikin Ranta tace jishi Kamar bashi yagama iskanciba! ai dama mubeen dinne yaje kiranka daya tona. Shima Magana yake Cikin Ranshi "mema yasa nake damuwa da yarinyar Nan? Wama yasani ko kallon iskancinta ta gama idonta ya koma haka jarababba kawai" dad ne yace kutashi mutafi ko. Tashi sukai gaba dayansu har nazir Sukai hanyar waje daidai Sanda Yazeed yakara kallon Feenah itama Akai Sa'a tajuyo Atare suka Sakarma junansu Wata harara Sai a idon Mamy. Tabe baki Mamy tayi tace Sukuma wa'inan ko lafiyarsu Oho. Fita sukai suka Shiga katuwar jeep din dad Nazir yashiga tukasu yayin da Feenah ke gaba kusa dashi, Su mum Na baya tare da Twins.



Yusuf A birnin Zariya! besha wahalar kai kanshi gidan Su Kausar ba, Tunda dama location ta tura mishi. Kiranta yayi Ya Sanar da'Ita ya karaso. Me gadi tasaka ya Shiga dashi part din da'aka tanada dan Saukar baki, ba karamin kayata wajen Akai ba dan Yusuf tsayawa Kawai yayi yana kare ma babban parlon kallo. bama Sai angaya maka gidan Sara dubai kazoba. Zama yayi adaya daga kujerun da'aka Zagaye parlon dashi gabanshi fruits ne makil. Wata yar matashiyace tashigo Sanye da uniform da Alama Aiki take Agidan, daret wajenshi ta nufa ta mai Sannu da zuwa amsawa Yayi, Kausar din tace tanazuwa.toh yace. Tafara yayyanka mishi fruits din daga bisani ta fita. Ba'afi mintina10 ba tsakani Saiga Kausar tashigo face dinta dauke da Murmushi, Sanyi take cikin wata doguwar riga Arabic gown ce mai launin Brown, red din mayafi tasaka ta Zagaye Saman kanta dashi yayinda takalmin kafarta ya kasance Jane, dankunne da Sarkar wuyanta zuwa Abin hanunta suma duk jane.ga Wata kwalliya data tsantsara kamar Zata zaben sauraniyar Kyau...tsayawa Yusuf yayi yana kallonta Gani yake kamar ba kausar ba domin gaba daya ta chanza mishi. Iskar data hura mishi a Ido ita ta dawo dashi Cikin hankalinshi. Tashi yayi tsaye yana facing dinta. Kinyi Kyau my Kausar, Murmushi tayi tace Tnx my Yusuf. Zama Sukayi Atare tana mishi ya Hanya. Waye ya gayamiki masoyi na ganin Akwai tafiya Xuwa wajen masoyinshi. hakane kuma Sweetheart bakaci Komai ba. Inajiran kizo kibani, karka damu Soon. Kinsan yau gaba daya nazo da Shirina, domin ni Ayanda nake Ayanzu baki Adaura mana aure Ayau Natafi dake ba. dariya kausar tayi Sosai tace kacika Xumudi. Kece kike ganin haka yusuf ya fada Yana daukan Ayaba dake kusa dashi. Kawo na bare maka ko. No Indai kika bare kece Zaki bani dan haka kawai na hutar dake. Haka sukaciga da firarsu Cikin kulawa da Nuna Soyayya tsantsa, ta Yanda kowannesu yake ganin bazai iya rayuwa ba dayanshi ba. bari nakira maka Su Hajiya Ku gaisa, Kina nufin daddy ma Yana nan? Eh mana. Gyara Zama Yusuf yayi yace gara dana Saka manyan kaya kuma nazo da Shirina.dariya Kausar Ta fita tanayi. Ba'adau Wasu lokutaba Iyayen Kausar Suka Shigo Cikin parlon. Yusuf Na ganinsu ya Sauka kasa yana gaidasu, Cikin Nuna kulawa Suke amsa gaisuwarshi, yayinda mahaifin kausar yace yarona katashi ka Zauna daidai.kara durkusar dakanshi yusuf Yayi Kasa bekuma Tashi Ba.mahifan kausar Sunji dadin irin tarbiyarshi matuka.dan haka mahaifin kausar yafara magana kamar haka. Hakika na yaba da hankalinka Yusuf kuma Nayi matukar farin Ciki Game da Zaben miji nagari da yata tayi, dama nadade ina fatan Hakan. Allah yamuku Albarka gaba dayanku. Amin yusuf ya Amsa kasa kasa. Cigaba mahaifin kausar yayi, idan kashirya Zaka Auri yata katuro mun magabatanka Cikin Satin nan Asaka Ranar biki Zuwa Sanda yata Zata karasa karatunta. Wata Shida ya Rage ta karasa.koya ka Gani Yusuf? Baba Yanda kace nima haka Nayi tunani Zuwa jibi Zan Turo magabatana Ngd Allah yakara girma. Amin mahaifin kausar yace. Madallah da samun d'a nagari irinka ina alfahari dakai Yusuf mahaifiyar Kausar ta fada. Ngd mama. Tashi Sukai suka fita. Yusuf na ganin Sun fita yatashi tsaye Hannu yadaga Sama yana gdy ga ubangiji mai wanzar da farinciki Cikin Zukatan bayinsa. Ahaka Kausar ta Shigo ta sameshi Sanarda ita komai yayi Akan yanda sukai dasu Hajiya itama farin ciki tanuna Afili Ahaka Yusuf ya sanar da ita maganar su Yazeed kamar yanda ya Sanar da inno, Cikin ranshi yana rokan Allah ya yafe mishi game da karyar dayayi, So yake ya hada Sunnar mazon Allah S.A.W. tsakanin mutum biyu wanda yake hango babbar Alkairi cikin Al'amarin. Afili Cewa yayi Kausar mu hada guiwa mu hudu ni dake da Nazir da Leemah Mu hada Yazeed da Feenah aure Nasan Inno Zata Kara mana hikima shiyasa na fada Mata. tunani Kausar take ya'Akai feenah ke Soyayya da Yazeed bayan Feenah Sam Bata jituwa dashi, Kawai nasan Yusuf ne keson hada wannan Auren,toh komadai yayane nima Zanyi farin ciki da hakan Tunda ba karamin dacewa feenah tayi da yazeed ba....kikai Shiru Sweetheart! Ba Shiru Nayi ba naji dadi hakanne matuka Kuma Zamusan yanda zamuyi. Inasonki my kausar kinada fahimta. Murmushi tayi tace kamarka ba tunda kaine ka kawo zancen. Yusuff saida ya kwashi lokaci mai tsawo tukun yabar garin zariya kan Cewa jibi Zai turo iyayenshi.





Page.....32



Bayan komawar Yusuf kaduna yasanar da mahaifanshi Kamar yanda Sukayi da Mahaifin kausar. Iyayen Yusuf Sunyi murna matuka dan dama farin cikinsu Ayanzu bewuce Suga Auren Yusuf ba. Dan haka Ayaune Kwana biyun da Yusuf yace ma Iyayen Kausar tacika. magabatan Yusuf Sunshirya tsaff Zuwa Zaria Ciki harda Abba Mahaifin Yazeed, dashi yazeed din kanshi har Nazir ma wanda Sakon ya isar mishi. gidan Alhji Hafis Suka yada Zango inda Aka taresu da girmamawa da Mutumci. Saida Aka tanada musu Abubuwan motsa baki daga bisani Abban yazeed yafara magana. toh kamar yanda kuka Sani munzo garin Zaria ne dumin bukatar da kuka nuna game dacewa yadace Yusuf ya tura iyayenshi, Toh Alhmdullah gamu munzo kuma Muna Shedar Yusuf mutumin kirki ne mai hankali da natsuwa. Dan haka muna nema ma Yusuf Auren Kausar la'akari dacewa ta fito daga gidan Mutumci, idan kun Amince da Hakan. Uncle din kausar ne yayi gyaran murya yafara mgn. Alhmdllh Muna matukar farin ciki daku domin munyi maraba da Yusuf tun lokacin da yazo da farko. dama ba wani Abu yasa mukaci ya turo iyayenshi ba saidan Hakan Sunnah ce kuma Al'ada ce....Sannan idan kun Aminci Za'a daura Auren Kausar da Yusuf Ayau din nan Sabida mahaifinta tafiya ta kamashi Zuwa kasar masar na tsawon Shekaru biyu, yana Son yaga daurin Auren yarshi Saikuma yanayin karatunta ya Rage da Saura, Dan haka ya yanke hukunci idan kun Aminci Adaura Auren yaran inyaso kausar din tacigaba da karatunta Amatsayin Matar Yusuf. Mahaifin Yazeed ya nisa yace Amma bamuzo da Shirin daurin Aure ba kuma Yusuf din besan haka ba. Kawun Yusuf ya kalli Abban yazeed yace Ahmad Ina ganin ba matsala tunda Shedune Ake bukata duk gamu A daura Auren kawai idan yaso lokacin dazata Kammala karatun Nata idan Sunada Ra'ayi saisuyi Shagulgulansu. toh madallah Hakanma yayi Abba ya fada. Sudai Nazir da yazeed mamaki kawai Suke wannan Wani irin Aurene lokaci daya. take Aka umarci Yazeed daya kira yusuf ya Sanar dashi domin Sadaki. Kiranshi yayi ya Sanar dashi duk yanda Akayi. Murna Awajen Yusuf bata misaltuwa, Umurtar yazeed yayi daya bada dubu50 Amatsayin Sadaki. Hakan kuwa Akayi take Aka daura Auren Yusuf da Kausar bisa Sadaki dubu50 lakadan ba Ajalan ba. Haka kowa yatashi yana farin ciki Cikin Ranshi. Sun yake Shawara Kausar Xata cigaba da Zama A gida Har Xuwa lokacin dazata Kammala karatu koda da Sati daya ne Sai Ayi Shagalin Biki Akaita dakinta tunda Yusuf bekarasa gininshi ba. Ahaka Suka hau motocinsu Dan komawa garin kaduna. Suma Sauran mutanen yan Uwan Mahaifin Kausar Sun tashi Suna murna Ahaka babban parlon ya Rage Saura Mahaifin Kausar, tashi yayi yashiga Cikin gidan A parlo ya Samu Sara Hajiyar Kausar da murna ta tareshi. Yana Zama yamata bayanin duk yanda Akayi da yan'uwan Yusuf. kallonshi Hajiya Sara tayi Yanzu Alhji kana nufin Kausar Matar Aurece? Eh ko baki farin cikin Hakan bane? Ahhh nayi farin ciki Sosai mana Alhji kawai dai yaza'ace Aure irin wannan ba wani Sha'ani. Hakan bazai Hana idan ta gama karatu kuyi duk Abinda kukeso ba Alhji ya fada yana tashi ki kiramun Kausar din.tashi Hajiya tayi ba'afi minti3 Suka Shigo parlon da Kausar...Xama tayi Akasa kusa da Hajiya tana fadin Gani Baba. Kausar Abun farinciki ne yasamu, Abaya kinata korafi Akan munki Aurar dake Toh Alhmdllh dama Ance mahakurci mawadaci, Ayau na daura miki Aure da yusuf mijin da kika xaba Amatsayin mijin Aure Ina fatan Zaki farinciki da Hakan, domin ni bana kasar nan Zaki Kammala karatu, Shiyasa na yanke Hukuncin Nan domin Nasaki farin Cikin dana dade Ina fatan kaiwata lokacin dazan Sakaki Shi. Zaki Xauna A gida Zuwa jibi dazaku koma karatunku, idan kika kammala kika dawo Koda da Sati daya ne Sai kuyi Shagali Akaiki dakinki, da fatan Hakan ya miki? Kausar da tunda Mahaifinta yafara magana take Surutai Cikin Ranta wanda ita kadai tasan me take fada, dago Kai tayi tace Eh Baba Naji dadin Haka Allah yakara girma. Amin Alhji ya fada yakara mata da yan Nasihoyi ya tashi yabar parlon. tashi tayi takoma Kan kujiran, jikin Hajiya Sara ta kwanta tana Raira kukanta. Saida Hajiyar tata Taji Abun yayi yawa tukun tace, kin isheni da kuka ko bakya Son Yusuf dinne? Cikin kuka take mgn Mamah inason Yusuf, kawai Nasihar da Baba yamun yasani kuka, Sannan Mamah ina kara nadama Akan Abinda na Aikata Abaya, jiya danace miki Zani Asibiti Mamah kinsan mai Dr ya fada mun? girgixa kai mahaifiyarta tayi tace Aa. Mama Cemun yayi inada infection! ya kamani da yawa, Sannan ya fadamun Hanyoyin da'ake kamuwa dasu, tabbas Hanyoyin daya fadamun harda idan Kana Aikata Lesbian Kana wasa da yatsa, kuma nayi Hakan da khady, Sannan ya fadamun mace Na'iya komawa dis virgin ta hanyar Hakan. mama yacemun infection yana hana haihuwa Shine babban Abinda yafi daga mun hankali,inason yara! Mazan yanzu Suma idan baka haihuwa wulakanci Suke maka, bama hakaba Sam baka Samun kwanciyar hankali wajen yan'uwanshi da Mahaifiyarshi. Narasa yanda Zanyi mama Sam be dace yusuf ya Aureniba Domin Ni din baxan bashi farin Cikin daya dace dashiba, Naso nafada mishi Abunda na Aikata kamin na aureshi mama yanzu nasan tabbas idan yaji Sakina Zaiyi kuka mai karfi ya kwacemata takasa karasawa. Kankameta Hajiya tayi tana tausaya ma yar tata cikin Ranta tace tabbas nayi Sakaci, Na takema y'ata Hakkinta A baya duk dacewa Aure lokacine Amma nima na Aikata babban kuskure gashi najawo ta fada Aikata mummunan Abu ina Murna ta Bari yanxu ga Sakamakon Abinda ta aikata nan. Afili cewa tayi ya'isa Kausar kinga Shiyasa ko kadan ba'ason Asab'ama mahallici domin duk maiyin hakan watarana Saita kife dashi, Amma tunda kin tuba Allah ya gafarta miki insha Allah. Yanzu wannan kaddarace ta Sameki, kin Aikata kuskure babba kausar Amma kisani Allah SWT shi yasan Abinda ke boye Ki Saka Aranki Zaki haihu kamar kowacce mace.kuma ba Lallai kinzama dis virgin ba, Abinda nakeso dake wannan yakara Xama Horo Kan Abinda kikai Abaya. Sannan Idan kinga Zaki fada ma Yusuf dinne kifada mishi ai yaron yanada Hankali Xai fahimta.maganar Infection Ayau Xamuje Islamic-Chemist din Chan dake kusa damu ya hada mana magungunanshi. Ni matsalata yanzu gyaran jikin Ki Anje Anwani daura Aure tun yanzu. Amma Shima Bari Akwai Wasu Abubuwan daxan baki idan kinje Skul din lokacin dakike da lokacin Kanki Sai kiyi Amfani dasu Akwai nasha dana Turare duka. Gyaran jikin idan kikadawo Sai Amiki. Idan yaso tarewan Sai Akaishi Zuwa Sati biyu domin a gyara munke Sosai. kuma yusuf din Ko Zuwa Yayi dubaki Kada Kibari ya kusanceki duk da nasan ma Akwai Su feenah Adakin kinji dai na fada miki kibari har Sanda Zaki tare. Kausar magan ganun mahaifiyar ta Su Suka Sanyaya mata rai domin ta yarda dacewa Hajiyarta Xata tsaya wajen ganin ta magance mata damuwarta. toh Hajiya insha Allah nacire damuwa Araina.Allah yamiki Albarka Kausar dita.Amin hajiyata. daga Haka Kausar ta tashi tashiga Ciki.





Leemah ce Rike da waya da Alama kokarin kira take....Hello! Feenah Kinji Abinda nakeji kuwa? Daga bangaren Feenah cewa tayi besty mekenan? Yanzu Naji Su Abba Suna magana wai Andaura Auren Yusuf da kausar Leemah ta fada! daga inda Feenah take Ido ta fiddo waje tace Nimafa Naji yaya Nazir yana maganar kausar da mum Amma Ni bankawo da Kausar Akeba, wai dgske Kausar Aure tayi Kenan. Leemah dariya tayi tace toh gashima Abba na maganar Aikuwa Kinsan gsky ne. Ajiyar Zuciya feenah tayi tace Wannan Aure Kamar Angaji dakai! No ba Haka bane feenah wai Babanta keson yaga Auren yanzu kuma tafiya ta kamashi, but Za'ayi bikin daga baya Sukace. Koda Naji Amma Anya lfy Kausar bata kiramu ta fada mana ba? Feenat Nasan lfy qalau Amma inaganin tana Cikin damuwa ne, mai Zai hana mushirya gobe muje Zaria dagachan Saimu huce Skul jibi. Hakan yayi Leemah bari Nafada mawa mum ko? Ok Nima Bari nasanar da Mamy Sai goben. Ok besty bay. Yusuf gaba daya yau Cikin farin Ciki yake Wanda baya misaltuwa. Godiya kawai yake ma Ubangiji Akan wannan Sabuwar Rayuwa daya shiga Ayau. Daga bisani Sashin iyayenshi yashiga Suma yamusu gdy Sosai Nasiha Sukaimishi Akan Zamantakewar Auratayya duk dacewa Tarewar bata zoba, Haka yarinka musu gdy yana farin Ciki. Dr yazeed Dr khaleed Captain Nazir da Sauran Abokanshi Kasa hakuri Sukai Saida Suka hada yar walima na taya Abokinsu murna da farin Ciki. Bayan Sun gama ne kowa ya koma gida. Kwance Yusuf yake yana Kara gdy ga Allah yana farin Ciki mara misaltuwa. daga bisani ya dauko wayarshi yashiga Kiran Kausar ba'a wani bata lokaciba ta daga Cikin Sanyayyiyar Muryarta wanda tasha kukanta ta gaji. My wife lfy najiki so silent? Lfy qalau Sweetheart Kaina kedan Ciwo. Oh Sorry wifey! Tnx sweet. Ajiyar Zuciya yusuf yayi "How do you feel same's Happiness today my Kausar?" Shiru tadanyi daga bisani tace inajin farin Ciki better than you feel my yusuf. murmushi Yusuf Yayi yace dandai kowa kanshi yasani danace miki bantaba Shiga farinciki irin na yauba. I love you my Kausar jina nake Kamar na daukoki mukasance tare Ayau din nan. Wata Kunya yaba Kausar Rufe Ido tayi tace Nidai kabari.dariya yayi yace yau kuma kunyan ta karu kenan, ina nan Zuwa gobe Zancireta gaba daya. Nidai kada kazo fita Zamuyi da Hajiya. Lallaibaki isaba ai baki tambayeni Zaki fita ba dan haka kishirya ina nan Zuwa maybe ma na daukeki A goben! Marairaice fuska kausar tayi Cikin Ranta tace fitama Saika tambaya wannan duk yana Cikin biyayya Aure tabe baki tayi tace toh yanzu bashine Nake fada maka ba. dariya yanayin yanda tayi maganar yaba Yusuf yace ok na Amince kije but nine Zan maidaki Skul jibi kinyarda? da Sauri kausar tace na yarda Sweetheart. Haka sukaci gaba da zuba Soyayyarsu Awaya Inda kausar keta faman xuba ma yusuf shagwama Shikuma yana biye mata, Ahaka damuwar da take ciki tadan kara raguwar mata. daga bisani Suka kashe kowannesu da farinciki Cikin Zuciyarshi. bangaren Yazeed yau kawance yake duk Ji yake inama Ace Shine yayi Auren nan Ayau babu Abinda zai hanashi daukar matarshi. Ai illan kananan yara kenan kayi aure kamata yayi kaima ka kasance da matarka kamar yanda kowani Ango ke kasancewa Amma ina Gashinchan Zaiyi bacci kamar yanda kowani mara mata keyi, Allah ya kara mishi ma ai.maybe harnazo nayi aurena Shi be tare da matarshi ba. Ni yazeed wace macece ta dace da Rayuwata? wacece wadda zata iya daukan Nauyina gaba daya, Allah kabani mata ta gari mai sona kona huta da zaman gidan Nan da wannan fitinanniyar tshohuwar. Haka tacigaba da tunaninshi Har bacci yayi gaba dashi. Hakan take Awajen Nazir shima gaba daya tunanin ya lullbeshi inama shi da leemah ne aka daura ma aure Ayau. Kai danayi farin ciki wannan Al'amari, Amma nima very Soon. Haka yacigaba da tunani daga karshe ya kira Leemah Sukasha Soyewarsu.





Page....33

Washe gari tunda Safe Su feenah Suka Shirya domin Zuwa Zaria. Yazeed Mamy tasaka Zai kaisu Dan haka Tunda ya tashi yake Cika yana batsewa Dan ya gane Inno ce duk tasaka Akace Shi Zai kaisu. Karfi8 Na safe Feenah tagama Shiri tayi kasa inda Su Mum ke Zaune. Tana karasawa ta gaidasu mum Na Shirya Haruna Zai kaini gidansu Leemah daga Chan Zamu wuce. Kallonta mum tayi da fara'a my feenah ku kula da kanku kunje. Insha Allah mum. dad ne yace Ummi daga Chan Zaku wuce Skul ne naganki da kaya Haka? Eh dad Sabida gobe ne Zamu koma Shiyasa mukace Xamuhuce daga Chan. Toh Allah ya tsare Ku gaba daya. Amin daddy. Aunty feenah Nima Zanje Zaria din! Mubeena ta fada tana marairaice face Alamar kuka. My Mubeena Sorry wajen Mai Allura ne kuma ba'a zuwa da yara Zan Siya miki Abun dadi. Mubeen ne yayi Saurin cewa nima Aunty feenah kisiyamun. Ok big boy I will buy for you. Yaya Nazir ne ya kalleta yace Tashi na kaiki gidan Su Leemah din. Oh yaya Nazir Nazata Haruna ne Zai kaini? Idan ba kyason na kaiki Shikenan, dama danna aiki Haruna yasa nace kizo na kaiki. Kokuma dan Wata manufa taka ta daban ba mum ta fada tana Harararshi. Sosa kai yayi yana fadin Aa fa Mum. Tashi kutafi dad ya fada yana murmushi. Atare Suka jera Xuwa inda motar Nazir take. Shiga Sukayi yayi hanyar gidan su Leemah. Sister kinason da Ki hanani ganin baby na ko? Kai yaya Nazir Nifa bansan ganinta kake son yi ba. Kokuma dai kinajin Haushi bakida Saurayi ba! Tamke fuska feenah tayi tace Habaa yaya Nazir saikace bakasan iya Adadin Samarina ba, Kawai nidai Dan yanzu na tsayar da Wanda Nakesone Shiyasa bana kula kowa. Oh Sister Sorry wayema kika tsayar dashi? Kabeer mana Feenah ta fada tana chuno baki. dariya Nazir yayi Cikin Ranshi yace wannan Sun Rainamu da yawa Suna Soyayya A boye yanzu kuma ta kawo Xancen wani daban. Afili Cewa yayi Sister kamar fa bakwason juna keda Kabeer tunda banga kuna waya ba hasalima ban taba ganin yazo wajenki ba. Tabe baki feenah tayi yaya Nazir ba Lallai Sai munyi waya dashi ba ai, Kawai Xamuyi dai Aure. kallonta Nazir yayi Sister Kenan Aurenshi kawai Zaki badon kina Sonshi ba? dafe kai feenah tayi Alamar ya isheta, yaya Nazir Cikin Zuciyata Ina Sonshi mana. Tunani Nazir yayi yasan idan ya kureta yanzu Saita mishi kuka dan haka yace Toh Shikenan Sister Allah ya Kaimu lokacin musha Biki. Amin yaya Nazir Na my besty. Murmushi Nazir yayi yace Sister Jiya din nan Sainaji dama Nida Leemah ne Mukai Aure na kosa na mallaketa Amatsayin mata. Toh yaya Nazir ba haryanzu kaki Sanar dasu mum ba maza dai wani yaje yaimaka Shigar Sauri. Kai sister kamar ya Shigar Sauri bayan Leemah ni take So? Yaya Nazeer misali wani yaje Yanzu yayima Abbanta magana yanasonta idan Abba yayi la'akari da yaron nada tarbiyya Zai iya ya Aura ma Leemah Shi, domin last time Naji yace idan bamu kawo miji Nida itaba Zai bamu Zabinshi. Tunani Nazir yadanyi Azuciyarshi gaskiyafa Feenah ke fadi yazama dole na Sanar da bukatata. Kayi Shiru yaya Nazir. Yes Sister Gaskiya kika fada, da nayi tunanin Nabari Sai kun karasa karatunne but yanzu Zan Sanar da dad kamin ya koma. Yawwa Hakan Shine daidai Feenah ta fada.daidai Sanda Suka karaso gidan Su Leemah.fita Sukayi Atare Sukashiga Ciki. Inno ce kawai Xaune A parlon tana kallon T.V. tana ganinsu Tafara Oyoyo Oyoyo Ga Naziru dan Albarka. Zama yayi kusa da ita feenah tai Shigewarta Ciki da karfi inno tace tunda wanda kikazo danshi baya parlon Ai dole kishiga Ciki bako gaisuwa. Feenah bata juyoba bare tasan me inno take fada. Juyowa inno tayi tana kallon Nazir, yaron kirki Anya Kana kokari kan maganarmu kuwa? Naga har Zasu koma makaranta basu Nuna Alamun Wani Abu tsakaninsu ba. Nazir dake Sauraron inno yace Inno ni Wlh banajin Zan'iya wani Abu Akansu, feenah dazaran kinfara mata maganar Samari Saikiga tana kokarin kare kanta, gata Abu kadan Sai kuka,Kuma Sam inno babu Soyayyar Kabeer Aran feenah, Sabida na lura batama Cika Son aimata maganarshi ba. Kawai yanzu inno mafita daya yusuf ne kuma yasan Yanda Zai Samota Naga Shi yana kokarin Shawo kan yazeed din. Nisawa Inno tayi tace Gaskiya kazama yayan banza tunda Shakkar kanwar taka kakeyi! Bahaka bane inno banason kukanta Sabida dalilai da dama. Kinga idan namata tilas Zataga Kamar nine......Mamy dake Sakkowa ita ta katse Shi take Inno tajawo wata firar tanama Nazir. Sakkowa Nazir yayi kasa Yana gaida Mamy.amsawa take Cikin Sakin fuska ya yan gidan my Son? Lfy qalau Mamy Suna gaidaki.Ina amsawa Sosai bari nakawo maka sako Ka kai mawa mum dinku. Ok Mamy Nazir ya fada.tana shigewa Nazir yace inno Leemat bata fitoba Har yanzu! Inafa Xata fito Ayi magana bayan miskilar kawarta ta sakata A gaba.inno ni ba Wannan maganarba. Toh Nazir wace maganace kuma? Sosa kai yay yace Inno Soyayya muke mai karfi nida Leemat Kuma ni inajin kunyar Sanar dasu dad. dariyar manya Inno tayi! Nifa dama nadade da ganoku kai da ita, Kawai nabarine kaima ka gama kwanakwana irin na tsaka, Amma kai Tunda kafadi Yanzu Zansan yanda Za'ai nashigar da maganarka. Inno yaushe Nazir ya wurga mata tambaya? Idan Suka dawo gida gaba daya. Inno Bakyaga Zan rasata? Kada kadamu Kana tare da inno, kaidai kacigaba daba fulawa Ruwa harta girma tayi Kyau. dariya Nazir yayi yace angama kakus daidai Sanda Yazeed ya Shigo parlon. Karasawa yayi kusa da Nazir ya zauna Suna gaisawa, inno takalleshi ya muna magana kazo kasamu Agaba tsaka? Kallonta yayi yadan ja tsaki. Kama kanka inno ta fada katon banza yanzu gashinan Yusuf yayi aure Kai bakada lokacin yi Haka Zakayita Zama da bakar Zuciya Acikin gida. Kallonta yayi yace idan ke kike bani Abinci daga yau basaiki daina ba. Dani kake magana yaro Kuma daga yau idan nace adaina baka Abinci Agidan nan ta Zauna bari kaji nafada maka. Magana yazeed ya bude baki Zaiyi Saiga mamy ta Sakko, gaisheta yayi ta Amsa Cikin kulawa. Mamy Tunda ga Nazir yazo ai Saiya kaisu Zaria din ko? Da Sauri inno ta karba wato yaxeedu Kai ba'a isa A Aikekaba ko? Kallonta yayi ya wurga mata harara, tace kama Ubanka. Mamy dake Saurarensu tace Ai kai nasaka Dan haka kai Zaka kaisu idan ban isabane Sai naji. Sunacikin Haka Su Leemah suka Sakko Cikin Shiri Sunsha kwalliya kowacce tasha kyau Abunta. tun kafin Su karoso Nazir da Leemah Suke saukar ma junansu Murmushi. Shikuwa yazeed Cikin ranshi yake magana"Subhanallah Ji yarinyar nan Yanda take kara Kyau kodan taji Ance Za'a mata Aure ne? dama naga Alama Auren take bukata matuka" Tabe baki yayi Afili ya wurga mata harara. Itama mayarmai tayi tana mgn da zuciyarta" Mutum kullum Zuciyarshi Cikin bacin Rai take kowa yake ma wannan Cin maganin Oho, kanshi gaba daya Rawa yakeyi dama Aure sukaimishi da Anhuta tunda Shidin jarababbe ne. Maganar inno ta dawo da ita kunzo kuntasamu Agaba Ana magana kun tsare junanku da ido. Sai Asannan yazeed da feenah Suka lura Ashe kallon juna Suke, lokaci daya Suka kara tamke fuska Suna hararar Juna. Shidai Nazir tuni yaja Leemat Sunyi gaba Suna Soyewarsu. Mamy ce tace yakamata kuzo kutafi fa. Feenah tace Mamy Ina drivern Ai bekaraso ba. Inno ce ta kalli yazeed tace ga driver Nan A Zaune. da Sauri yazeed ya kalli Mamy. Mamy Kinga kumaida tshowuwar nan ta tafi inda tafito kinajin Abinda take fadi salon tajamun Raini wajen yara. Murmushi Mamy tayi tace Sannu babba kayi aure kabar gidan saina daina Saka ka aikin yara. Atoh fada mishi inno tafada tana girgiza Kai.kwafa yazeed yayi yatashi idan kunga dama kuzo muje.ko motsi Feenah bataiba domin batson Raini Acewarta tayaya zaice wani idan sunga dama. Mamy ce ta kallita tace ina leemah dinne? Mamy tana waje,toh tashi kije kutafi my Feenah Allah ya tsareku. Amin mamy feenah ta fada ta tashi tayi waje. daidai Sanda yazeed ya fito daga part dinshi rike da key din mota a hannu. Yana ganinta yayi saurin karasowa jawota yayi takusa fadawa jikinshi, part dinshi ya koma da ita rike d hanunta, feenah Zaro ido kawai takeyi tsoro da fargaba Cike da xuciyarta, Cikin Ranta tana fadin Nashiga Uku mai Zaimun ko ya dauka nima irin wannan banzar budurwar tashi ce. Kan kujerar dake dakin ya Wurga ta, ya karaso gaf da ita kamar zaishige Cikin jikinta. idonta ya tsaya kallo nadan lokaci daga bisani yace ke! Saida gabanta ya fadi Sosai kuma ta kasa daga Ido ta kalleshi banlatana ta Amsa mishi. Murmushi yayi wanda shi kadai yasan ma'anarshi yace watoh karyar Rashin Kunya da fitsara dama kike, hannu ya kai kan face dinta daidai wajen idonta, kinga idon Nan naki mai kama dana mujiya duk Sanda yakara Hararata Saina saka wuka na yankeshi. Sannan yakai hannunshi Kan kunneta ya murde da karfi harsaida tayi yar kara Ashhhh, kallonta yayi yaga harta fara kwalla?? yace duk Sanda kika karamun Rashin Kunya Agaban mutane Saina cire miki kunne Kinji na fada miki. dukda Zafin da kunnanta ke mata da kuma tsoron Yazeed da take be hanata daga Kai ta kalleshi ba, murguda baki tayi tace Allah ya'isa Kuma kaima ka dainamun Rashin kunya mana. da mamaki ya tsaya kallonta yanda take maganar duk ya shagaltar dashi musamman da idonta yake Cikin nashi ga yanda take wani yatsina face bangare guda tana dan taba kunnen ta wajen daya murde mata.jawota yayi ta fada jikinshi tuni ta tuna da yanda tagansu shida mufeeda kwanaki.marairaice fuska tayi tace Am Sorry bro Yazeed ina nufin kaima kadaina Hararata ne fa. Cikin wata kasalalliyar murya yayi magana wanda Saida Feenah taji wani Abu ya wuce mata daga kafarta zuwa saman kanta. Naji mai yasa kika murguda min baki Toh? Kayi hakuri bazan kara ba, ganin gaba daya tanason kashe mai jiki, yasa ya kai bakinshi daidai nata da Sauri ta fiddo ido waje, gashi takasa tashi. daidai kan lips dinta yasaka nashi me yakeson yayi Oho, Muryar Leemah ta katseshi jin tana besty Ina kike ne? Cizonta yayi kan lebinta yace that is my punishment, idan kika kara koba yau ba Saina miki Abunda yafi Wannan. feenah da hawaye keta Ziraro mata tace Toh.dagata yayi ya dau key din mota yaja hanunta Suka fita, daidai Sanda Mamy Ke kokarin Shigowa. kallonsu tayi tace maika kawota tamaka? da Sauri inno dake bayan Mamy tace Fatima bana gaya miki dama Suna cikiba, nafaga Sanda suka shiga har inacewa yazeed me Zaka mata,Sai ita feenah din dakanta tace waike inno ina ruwanki damu, ganin haka yasa na rabu dasu domin dama nadade dasanin Akwai Abinda Suke kullawa Cikin gidan nan. Sakin baki feenah da yazeed Sukayi suna kallon Inno da mamaki Wannan wace irin tshohuwace yazeed yafada Aranshi. Abba ne ya karaso yace lafiya baku tafi ba ku kuma? Inno tace Amadi fatima ta tsaresu dan taga Suna Soyayya tsakaninsu. da Sauri feenat ta kalli Abba tace Abba ba Soyayya muke ba Aiki ya Sakani namishi, kallon Abba yazeed yayi yace eh Abba Hakane ba Sonta nake ba. Dariya Leemah da Nazir Sukeyi ganin yanda Su feenah suka daburce. Abba ne yace toh ya isa kuzo kutafi lokaci na korewa. Toh Sukace Suka kama wajen inda motar yazeed take. Feenah faken idon mutane tayi ta jawo Yazeed gefe Saitin kunanshi tasaka bakinta kamar mai Rada tace yazeed Allah ya'isa muguntar da kaimun Sai Allah yasakamun, kaja ance inasonka me Zanyi dakai ni ko kawata Naji tana Sonka Ai Saina tausaya mata bare Ni dakai na, Allah ya Sawakemun. kaikam ka Riga da Kayi kwantai. Inno d idonta nakansu tace Amadi kalli yaran Chan kuma Sun karyatani Agabanka. Murmushi Abba yayi bece komaiba yaja mamy Sukai Ciki. Kwafa inno tayi tace dasannu Zaku gane yaran naku masoyane tunda kun Rainani gaba dayanku. Feenah nagama fada mishi tajuya tashiga mota Leemah da Nazir ne Abaya. Kallunsu tayi da mamaki, ku kuma bakwa gajiya ne Nan Kuma kuka dawo,yaya nazir ai saika fita tunda tafiya Zamuyi. Sai Asan nan Yazeed daya daskare a tsaye yazo yashiga motar yana Cin magani??lol Feenah tashi kikoma gaba! Haba yaya Nazir Leemah takoma mana. Leemat tana kusa dani Love Zamuyi Sosai yau. Yaya Nazeer kamance Xariya wannan dusar Zai kaimu. Kallota yazeed yayi ta mirror kallon nine dusa. Harararshi tayi ta maida dubanta wajen Su leemah.Nazir yace Ainima Zarian Zani dan haka Saiki koma. Mgn feenah zatayi Nazir yace tashi kikoma nace. Batason jayayya da yayanta dan haka ta tashi takoma gaba fuska Adaure. jan motar yazeed yayi da gudu yabar Harabar gidan nasu.





Page...34



Tafiya Suke babu maima kowa magana Cikin motar Sai Leemah da Nazir dake yar firarsu kasa kasa. Yazeed tuki kawai yake Lokaci Zuwa Lokaci ya juyo ya kalli feenah dasun hada ido Su sakar ma juna Harara. gyangyadi tafara yana kallonta ta mirror yana dariya Ciki Ciki. Zuwa Lokaci kadan bacci ya dauketa. So yake ya kwantar mata da kujerar Amma besan tayaya Zai mata ba. dan haka ya Rabu da ita. Kadan kadan ya juya ya kalleta baccin kuma ya mata kyau ya fada Aranshi. Abinda ya faru dazu ya tuna lokaci daya ya lasa kasan lebenshi. Kwantowa feenah tayi kan Cinyarshi lokaci daya yaji wani Abu Zirrr ya wuce mishi Zuwa Kai. Mirror ya juya Zuwa baya ganin Leemah da Nazir Hankalinsu bema kansu fira kawai Suke yasashi jan karamin tsaki. Shi yazaiyi ya dagata domin gaba daya bejin dadin drivn din da yake. Mirginawa tayi kanta ya koma tsakiyar Cinyoyinshi yayin da face dinta ke kallon Nashi Ashhh yazeed ya fada jin Wani irin yana yi Atare dashi, idanunta yake kallo Alumshe Suke yayin da Small mouth dinta tadan turoshi Kamar mai Shirin yin mgn. Oh God ya fada domin Zuwa yanzu wani felling ya taso mishi mai karfi. Kara juyawa yayi yaja tsaki mai karfi da Sauri Leemah tace kanason wani Abu ne bro? Murmushi tayi ganin feenah Kwance kan jikinshi Hankali kwance tana bacci. Yazeed yace Kai Nazir kawani biye mata Sai Shirme take maka. Murmushi Nazir yayi yace Ai ba bacci take jiba ita. Phone ta jawo tayi Saitin face din feenah ta dauketa photo. Wow ta fada ganin yanda baccin yama Feenah Kyau. Me kikeyi Leemah? Bro Wannan Hanyar Yamun Kyau Shine na daukeshi pic. juyawa yazeed yayi Kan Feenah Ji yanda ta turo baki Acikin baccinma Rashin kunya take. Saida Sukai tafiya mai tsawo Ahaka Yazeed dai tuki kawai yake Amma Shi kadai yasan maike damun Shi. daidai wani Restaurant Nazir yace yazeed pls tsaya baby Najin yunwa. kallonshi yazeed yayi ta mirro yace baby waye mai Ciki Anan? No my Cutie nake nufi.Tabe baki yazeed yace Dan iskanci bakinci Abinci ba Leemah? Bro yazeed Kasan inada Ulser fa yanzu kamar Na mutu nakeji. Hararar ta yayi yace Mayya. bude kofar Nazir yayi yaja hannun Leemah Suka fita. Yazeed yace Nazir kanwar ka fa? da Sauri Leemah tace idan tana bacci Aka tasheta kanta Ciwo yake. Yes Hakane yanda baby ta fada maka Nazir ya fada Suna kashe ma juna ido shida leemah. magana yazeed Zai kara Nazir yaja Leemat Sukabar wajen. Juyawa yayi ya Sauke idonshi kan feenah yar Rainin wayo taji taushi tayi Kamar mage, gashi Ni duk ta Rikitani. Juyawa tayi ta Sakalo Hanunta kan wuyanshi Oh ya ilahi yazeed ya fada Zata kasheni. Karamin Bakinta ya tsura ma ido jiyake Kamar yayita Kissing dinta ko ya Samu Sauki. jikinshi tafara Shafawa tana besty bani Ruwa. Kallonta yayi yaga bacci take toh maybe mafarki take. Ahhh Shafa Jikinshi data takeyi ba Karamin kara rikitashi yayi ba. bakinshi yakai kan nata Zaiyi kiss Ahhhh No. Nace Mufeeda kesani ina Aikata Zunubi mai yasa yanzu bata Nan Nake kokarin Aikatawa. dayar Zuciyarshi ce tace mishi Toh Ai wannan ma itace tasaka tunda tun dazu take juyi Ajikinka kuma kai ba dutse bane. Yes yafada...Chan kuma yace idan ta farka ta ganni Lallai Zata kara Rainani. Amma Ai tana da Nauyin bacci Shedan din dake kusa dashi ya Rada mishi. bakinshi yakai daidai Nata Yanason ya tsotsa tsoro kuma yakeji. Ruwa Feenah takara fada Cikin bacci tana lalube lalube, bakinshi dake kan nata tafara tsotsa kamar Tasamu Sweet. Nan da nan Yazeed ya rikice yafara kissing dinta Shima. Saida Suka dau mintina Ahaka Cikin bacci Feenah taji Kamar tanashan wani Abu kuma dadinshi takeji. Jikinta taji yamata nauyi Cikinta Sai kara yake Alamar yunwa ido tafara budewa da ker, Still Abu takeji Cikin bakinta dan haka takara bude idon. Waro idanun tayi gaba daya Sabida Abin data gani. Fizge bakinta tayi ta tashi Zaune Adaburce. Sai Asan nan Yazeed ya dago da jajayen idonshi yana Kallonta yana Saukar da Numfashi Ahankali. itama kallonshi take Lokaci daya hawaye Suka Shiga Zuba A idonta. Haushin kanshi Yazeed yakeji me yasa nakasa Controlling Kaina ya fada Cikin Ranshi. Menene Haka bro Yazeed? Nafada ni ba yar'iska bace idan kanason Abunka kaje kayi meyasa ni Zaka Satoni Ka kawoni kana kissing dina kamar matarka. Allah ya'isa Kuma ni ka maidani gida,kuma Saina fada mawa Mamy, miyauna daka Sha....jawota yayi yasakin Mata Rankwashi Akai. Ni Sa'an wasan K ine? Girgiza kai take tanajin Zafin Rankwashin. Kunneta Yazeed yakama yaja kinsan me kikamun ne Sannan kirinka mun Rashin kunya. Shiyasa nace kada kizo Nan ki Zauna Amma kika nace, Ashe So kike kizo ki takura mun, Cinyata kika hau kina bacci, Sannan lokaci daya kika fara ihu kina mafarkin Aure, har rigata kika yamutsamun kalli! Karshe jawoni kikai Kikafara kissing dina kawai na kyaleki ne dan kada kitaramun Mutane domin ihun dakike sai Azata satoki Nayi. Na Rufa miki Asiri domin kina Sha'awar Aure Akan titi Amma Shine kikemun Rashin kunya.idan Naga dama Saina kira Mum yanzu Nace mata kinaso kimun fyade. ido feenah ta waro waje Kunya maganganun Shi Suka bata dauke kai tayi tana Hawaye ni bani bace Nayi Haka! Kunenta yakara ja Karya nayi kenan? Girgiza Kai Tayi Alamar Aa.yimun mgn karya nayi kenan. Aa fa banceba bro Yazeed. Toh Share Hawayen Naki Kuma kimun Shiru.toh tace yazeed duk saiyaji ba dadi yamata Abu kuma Yanzu yaci Zalinta.Sabida karta Rainani ne ya fada Cikin Ranshi. itama magana take Aranta"duk da Sha'awa Ai wannan dagaji Sharri yamun besan Nasan halinshi ba" kwafa tayi bakasha miyauna Abanza ba Zakasan Feenah ka taba. Magana kike ne? Marairaice face tayi inane Nan Toh? Siyar dake nazo yi. Amma bro Yazeed.....muryar Leemah tajiyo tana fadin besty kin tashi Kenan. Motar Suka bude Suka shiga.feenah tace Leemah,yaya Nazir ina kukaje? Abinci naci besty gama Naki mika mata ledar tayi. Amsa feenah tayi Shine kuka barni Ana...mintsilinta yazeed yayi tace "Ashhhhh" ya dai feenah da Zafi ne Abincin?eh tace Kamar yanda taga yazeed ya Nuna mata. Sorry toh.ok No problem besty.tafiyar minti Ashirin ta karasa dasu Cikin birnin Zaria kofar gidansu Kausar yazeed yayi parking Atare Leemat da Nazir Suka Sauka. Bude kofa feenah tayi zata Fita yazeed ya jawota bakinta ya bige yace parrot Common fita kiban waje.fita tayi Rike da bakinta ta Zagaya dayan Seat din da yazeed yake kanta tashigar yazeed ban yafe Abinda kaimun ba Kuma Wlh Saina Rama bashi kaci murguda baki tamai tabar wajen.kallonta Yazeed yake da mamaki Wannan yarinyar mai zan mata tabar Rainamun wayo,Hmmm kada tabari tashiga hannuna. Nazir ne ya karaso yazeed fito mana. Fita yayi fuska A daure daidai Nan mortar yusuf tayi parking fitowa yayi da mamaki Suke kallonshi, Shikuwa da murmushi ya karaso wajensu. Naje gidan Mamy inno tace kunje Zaria Shine Nima Nazo ganin Amaryaa. Tabe baki Yazeed yayi ai saikai mana jagora. Toh kumuje Amma Naga bakuzo da wuriba. Kallon Nazir Yazeed Yayi ga irinka Nan Wanda yabiyema yara yaja duk Sun Raina mutane. dariya Sukayi Suna Nan mukafi Auki Ai. Atare Suka shiga daret parlon baki Suka wuce Su Feenah Sukayi Cikin gidan.



Hajiya kadaice A parlon tana kallo da Sallama Suka karasa wajenta Suna gaidata.Cikin fara'a take Amsa gaisuwar mutanen Kaduna Shine bansan Zaku zoba? Hajiya itama Kausar bata Saniba Surprising dinta mukai.Ah lallai Zataji dadi kun kyauta kuma ya mutanin gidan? Suna lfy qalau Sunce Agaidaki.ina Amsawa drivern ya tafi ne? Leemah tace Aa hajiya bro Yazeed ya kawo mu shida yaya Nazir. Shine kuka barsu waje kuma? Suna parlon baki. Aa nan yakamata Sudawo inada manyan baki haka.Hajiya Yusuf ma yana tare dasu.Ah lallai Bari Nasa Ashigo dasu. Kutashi kushiga Ciki tana Sama. Tashi Sukai Suka haura Sama.Leemah ta tura dakin tana Amarya bata laifi.Chan karshen gado Suka hango Kausar da Sauri Suka karasa Kanta Sukai gaba dayansu.Afirgice ta tashi Atare Leemah da feenah Suka hada baki wajen fadin Surprise?? Wow kausar ta fada "I Really appreciate it" Rungume juna Sukai Suna dariya Saida suka dade Ahaka tukun Suka Saki juna. Kallon kausar Leemah Tayi tace kin Rame Sosai Kausar. Ai dole inata tunani Halimcy. Tunani Kuma? Eh mana Na Abinda na Aikata Abaya dakuma na Aure Uwa Uba Shekaran jiya danaje Asiviti Dr yafadamun Cewa......gaba daya yanda tafadama ma hajiya Haka tasanar dasu Leemah, Amma yanzu jiya munje Islamic Chemis da hajiya sunbani magani nama fara Amfani dashi kunji Abinda yasani tunani. Nisawa Sukai gaba dayansu feenah mai arhar hawaye har tafara kuka. Cikin kuka take cewa Ni dama Chan shiyasa Banson Saka yatsa din Nan Koda ba'a fada manava kausar kinsan Akwai hatsari, duk dacewa ba'a ma Ubangiji wayo mukuma yanzu menene tamun matsalar Oho. Ba wata matsala Insha Allah besty tunda muntuba mundaina, itama Kausar Saka yatsa ne yaja mata infection din but muyita Addu'a Insha Allah Zaki rabu dashi kuma kirinka Amfani da maganin yanda ya kamata. Amma Leemah bakiji tace tana tunanin ita dsvirgn bace? Toh Feenah shima Dr din bafa cemata yayi tazama ba, kokunto take Kuma nataba jin wasu matan Aure nafadin Mace bata Rasa budurci Sai idan Sex tayi toh yanzu tunda bashi kausar tayi ba Saiku daina damuwa kan wani Virgin Or dsvirgn. dahaka Leemah ta kwantar musu da hankali Sukabar maganar. Kausar gyaran jiki fa? Leemah Hajiya tace idan muka dawo gaba daya Sai Akai tarewan Zuwa 2weeks Sabida gyaran jikin. Yes hakan yayi Amma kinfara Shan irin Abubuwan da Akeba Amare ko? Kallonta feenah tayi besty ina kika Samo Wannan Surutun,har kikasan wa'innan Abun? Kardai ko yaya Nazir yar bariki Zai Auro. dariya sukai gaba dayansu Suna tafawa. feenah ta kalli Kausar ke yusuf fa yazo.ido t waro Kice Allah! Hajiyace ta Leko Kausar kishiryafa yusuf yazo zasu koma ne. toh Hajiya. Leemah kizo d'ana nakiranki. Rufe ido leemah tayi bata Amsaba hajiya tafita tana dariya.Lallai yaya Nazir Hajiyama yake aikowa Abun Naku ya shahara. Ba ruwanki besty Leemah ta fada tayi waje. Cikin lokuta kadan feenah ta taimaka ma Kausar tashirya Cikin wani material milk Colour dinkin Riga da Siket.kwalliya feenah ta tsantsara mata tayi Kyau kuwa sosai, Karfafa mata quiwa feenah ke karayi yayinda data Rakata har parlo. Yusuf na ganinsu ya taso. Wlcm my wife.Murmushi Kausar tamishi ta gaida Yazeed dake gefe yusuf yaja hanunta Sukabar parlon.juyawa feenah tayi zata wuce Yazeed yaja dan tsaki. Juyowa tayi da murmushi tace Ayya bro Yazeed kai kadai ko Nasha fada maka kaikam kayi kwantai, yanzu gashinan duk suntafi fira Sun barka. Kaikam Saidai kaga Ana Haka kalli Iska ta hura Ahannunta ta hurar mishi lokaci daya da wani irin kiss kashe ido daya tayi tabar wajen. Amaimakon naga Yazeed ya fusata sainaga ya lumshe ido yana murmushi. Duk Abinda tayi Kyau yake mata yafada Cikin Ranshi. Akalla Sunkai Awa biyar tukun suka kama Hanyar kaduna.bayan masu love Sunsha sun koshi. Yazeed tunda feenah ta tsokaneshi be Kara ganin taba harsuka bar garin Zaria.







Page...35



Misalin 12 Na dare Su yazeed Suka karasa garin Kaduna Dan haka yana Zuwa wanka yashiga yayi. be wani dau lokaci ba yafito yayi Shirin bacci Cikin pyjama. Kwanciya yayi da nufin yatashi da wuri domin Gobe 7:30 yakeson yafita Zuwa Office. Saida yayi kusan 1h A kwance bacci yaki daukanshi Toh meke damuna tambayar dayayima Zuciyarshi kenan. Kasa Amsamai tayi Saima tunanin Abinda ya faru dashi dazun data bijiro mishi. Lumshe ido yayi yana tuna yanda Feenah take bacci dazun Kan jikinshi. I like her ya fada lokacin daya tuna irin Abun datacemishi dazun. Ayya Nariga Dana fadamaka Kayi kwantai kaikam Saidai kaga Ana.....Rintse ido yayi ganin Abinda tamishi yake Kamar yanzu Abin ke faruwa. Me yasa Nake tunanin yarinyar Nan Haka? Kawai tana birgeni ne That is way yaba kanshi Amsa. Murmushi yayi yana lasan lips dinshi Ohmmm So Sweet mouth dinta. Bude ido yayi A'uzubillah! Shetan nason yayi wasa da Rayuwata meyasa Zanrinka tunani irin wannan bayan ni yarinyar Sam bataimun ba Asalima Haushinta Nakeji, Me ma yasani jiya ban tambayeta Akan Abinda Naji tanayi kwanaki ba? No Gara da ban tambayeta ba tunda ba matsalata bace. Cije baki yayi Amma Nayi Sake ma da yarinyar ta Rainani da yawa Zanyi magananinta wai kamarni ta kalline tacemun Nayi kwantai Mtswww yaja tsaki ya Juya baya. bangaren Yusuf Shima kwance yayi yana tuna Kausar gaba daya yakasa bacci. Wayanshi ce tafara kara kamar bazai dagaba Saikuma ya jawo ganin mai kiran Nashi yasashi mamaki dagawa yayi Hello! daga dayan bangaren Akace Bakai bacci bane Yusuf? Kai Zan tambaya yazeed kaida Kace kana Zuwa Zakai bacci, Ni baccin yaki tafiya dani, Nikam Zanma iya daurewa Kausar tagama karatun nan bata bani Hakkina ba kuwa! Wlh yazeed tunda Aka dauramun Aure da ita wata irin Sha'awa Nake fama da'ita wanda kamin dauren Auren Sam bana irin Haka. Gashi gobe Zasu koma Skul Narasa yanda Zan nunamata bukatata Sabida Na lura kamar ma tsoro Takeji, dazunfa kissing dinta Kawai Nayi Amma...... katseshi yazeed yayi Kai Malan Sai Surutu kake kamar wani Radio Ni tambayarka Kaji Nayi? Aini bani Nasaka kayi Auren jira ba, idan bukatar matarka kake nakaima Abba wayar ka fada mishi tunda Shine waliyinka, kaga Sai yasan yanda Za'aiyi Akawo maka matarka Ayau karatun ba dole Sai tayiba. Mtswww Yusuf yaja tsaki Kai duk Abinda bazai yuwuba Shi kake fadi mema yasaka ka kirani yanzu? Tabe baki yazeed yayi Ohhh Nifa namance mema yasa Na kiraka Nakasa bacci ne Shiyasa. dariya Yusuf yayi yace toni mezanma Danka kasa bacci ko number Mufeeda kake bukatar Nabaka? Mtsww yazeed yaja tsaki ya kashe wayar. dariyar mugunta yusuf yayi yace Nasan Ka fara Kamuwa muje Ahaka....



Basuda niyyar yin bacci Dan Gaba dayansu Zaune Suke Suna magana Akan yanda Zasu kayata komai Na bikin Kausar idan time yazo. Leemah ta kalli Kausar bari nafara Miki fadan Aure kamin kowa ya fara Nashi. dariya kausar tayi tace bayan Babana ya rigaki. dafe goshi Leemah tayi irin batasoba Shikenan bari nazama ta biyu, ehm tayi gyaram murya Kinga Yusuf yana Sonki Sosai So Idan muka kaiki daki Zagewa Zakiyi Cikin Zaman takewar Aurenku Ku gina Soyayya kauna hakuri biyayya da Sauransu, kinsan yan matan yanzu kadan Suke jira Suga ballagazar mace Su Aure mata miji, daga baya kuma Abarki da tunani tunani, So kikama mijinki Kimishi duk wani Abu daya Umarceki wanda be Sab'a ma Shari'a ba Hakan Shi Zaisa Aurenku ya daure Cikin farin Ciki. feenah datunda Leemah tafara Magana take kallonta Cikin Mamakin Waye yasanar da'ita wa'innan Abubuwa Haka. Kallonta tayi tace Sannu parrot Ai wannan ko Malama khadija Sai Haka. dariya Leemah tayi tace besty kina mamaki ko Zan dawo kanki Soon Kidai daure Ki fitar da wanda Zuciyarki keso ba wanda Kike ganin kamar Shine mijin kiba. dariya Suka kwashe dashi Leemah da Kausar yayinda feenah ta Daure face me kenan kike fada Leemah? Besty koda Namiki bayani ba lallai kigane ba Kawai tafi Ki kwanta Abinki. tabe Baki Feenat tayi ta tashi tashiga toilet. Leemat kuwa Cigaba tayi da maganar da takema Kausar cewarta fadan Aure ne lol. Feenah fitowa tayi daure da Alwala tayi Shirin baccin ta ta Kwanta. Saidai Mene tunanin datun dazu takeyinshi Kasan Zuciyarta Shine ya bijiro mata Ayanzu....Oh Wannan yazeed din yaci bashin Abunda Yamun maye kawai yasamu baki kamar yasamu Sweet duk ya Samun inajin Zafi lasan Kasan lebenta tayi ta lumshe ido, gara nazoma nayi Aure Ashe koyaya Namiji yafi gamsar da mace Kissing dina kawai yayi Ina bacci Amma Saida Naji Abu, Rufe ido kuma tayi Alamar jin nauyin maganar da Zuciyarta ke mata. Maybe kodan inada Sha'awa mai karfi yasa Naji wani Abu if not tayaya daga kiss daurewa kawai nayi nacigaba da Zama kusa dashi. tsuke fuska tayi tunowa da yanda ta taba Samunshi da Mufeeda mtsww Allah ya'isa ya hadamun miyau Dana wata banza Na tsani yazeed din nan Wlh, Sam beda Halin mutanan kirki Sa'arshi daya bana Zaune a gida da Saina gyaramishi Zaman Alfaharin da yakeyi. Tunani tarinka yi Cikin Ranta da Ker bacci yayi nasarar daukanta. My kausar yakamata mu kwanta gobefa Zamu tafi.Hakane halimcy Kinga feenah hartayi bacci. tashi Leemah tayi Zata Shiga toilet taji Kamar Feenah na magana dawowa tayi tana kiran Kausar da hannu, itama Kausar tasowa tayi ta karaso wajen bed din. " pls kada kai kissing dina banaso pls, Nidai banaso Dan Allah banaso" dariya Leemah tayi tace mafarkin Manya Bari namata video dan gobe musamu na tsokana. daukanta Leemah tashiga yi harsaida taji tayi Shiru da Surutan tukun tayi Stopping Video din. Kamar Feenah Tasan me Ake ta tashi Zaune tana rike Ciki, Kallonta Kausar tayi lfy ko har Kingama baccin? Marairaice fuska feenah tayi Cikina Ciwo ta fada Ahankali. Oh Sorry Leemah ta fada mai ya kawo Ciwon Ciki Ko period? Juya Kai feenah tayi Alamar Aa. Ok koh mafarkin Aure kike yakawo Ciwon Cikin? Harararta Feenah tai tana yatsina face. dariya Ma Abin yaba Leemah dan haka tace Kausar kawo mata lemon tsami tasha Kafin Nasama mata miji. dariya Kausar tayi tace Haka Za'Ai bari nakawo. Hawaye Feenah tafara tun tanayi kadan Har tafara kuka mai dalili. Kamo hanunta Leemah tayi Meke damunki feenah Haka? tsokanar kifa Nake Nasan ba mafarkin Aure kike ba why are u Crying like a baby" Kwanciya feenah tayi tacigaba da kukanta bata kulata ba Ahaka Kausar tashigo da lemon tsami ta samesu. Ya kuka Kuma? Na tambayeta taki mgn. Toh Saikace mai Aljanu daga bacci kitashi kina kuka kaman wata baby Kausar ta fada yayinda ta karasa kan bed din ta dago kan feenah ta daura kan Cinyarta. Meke damunki feenah pls? Kinga Zakisa besty din taki kuka. Shiru tayi ba Amsa. Ok Leemah kira Hajiya maybe ta fada Mata.tashi Leemah tayi dan duk jikinta yayi Sanyi batason taga feenah na kuka ko Kadan. Jawota feenah tayi Nifa kada Ki kirata..haba besty toh kifadamun Abinda ke damunki mana Ko gidan Su Kausar dinne bakison ki Kwana? girgiza Kai tayi No Ni cikina ke ciwo kawai! Oh wannan Sha'awa Naki is too much feenah, Anya Zaki iya Kai 6months ba Aure ma kuwa. hararanta feenah tayi tacigaba da hawayenta. Gaskiya Kausar Zankira bro Yazeed gobe yazo ya dubata kozai daurata kan Wasu drugs din. da Sauri feenah ta tashi Zaune Allah ya kyauta wlh Shima yasamu ya magance matsalarshi ya isa. gira Leemah ta daga tace toh ga lemon tsami kisha.banaso feenah ta fadi kai tsaye. Oh feenah 2:30 kin hanamu bacci Sannan kice bazakisha ba mai kikeso toh wlh idan bakishaba Saina Saka Mamy ta turo bro Yazeed yazo gobe kinga idan yasan matsalarki yakara Rainaki dan naji kina fadin dama ya rainaki. Turo baki feenah tayi tace ina lemon tsamin? Murmushi kausar tayi ta mika mata. Kiran wayane ya shigoma Kausar Leemah tace Nikam yau nashiga uku bazakubarni Nayi bacci ba banda fitina irinta Yusuf Awannan daren Zai kira bayan janbakin dayagama tsotse miki dazun. dariya Kausar tafita tanayi kisha baccinki na fita kokuma kiyi jinyar jarababbar kawarki. Tsuke face Leemah tayi ta juyo kan feenah kekuma ya bari yanzu ko? Haryanzu be bariba Leemah maybe Sai nadanyi Wanka. tabe baki Leemah tayi tashiga daga Rigar feenah! Zaro ido feenah tayi besty me Zakimun. Ko Sauraronta Leemah bataiba tashiga Shafa Cikin feenah Ahankali Aikuwa ba'adau lokaci ba bacci ya dauketa. Leemat duk tausayin kawartata ya kamata Cikin Ranta tace Ai Bazan Karya Alkawarin danayi Akan nadaina lesbia ba my feenah. "I just need u to be able to find it easy" Allah ya yaye miki.daga haka ta juya ta kwanta itama. da Asuba Feenah tariga tashi Wanka tashiga tayi ta dauro Al'awala daga bisani ta tashi Leemah Saida Sukayi addu'oeh da Azkar bayan idar da Sallah Asuba karatun qur,an dasuka Saba yi ne kadai basuyiba Sabida baccin dake idanunsu.komawa baccin Sukai gaba dayansu.



Washe gari misalin karfe 10 na safe Suka fitoh Zuwa parlo bayan Sunyi wanka Sun shirya. Hajiya kadai suka Samu Zaune tana kallo, karasawa Sukayi Suka gaidata Cikin fara'a ta amsa tace Kuje ga breakfast Chan kan dining kuyi kuci kushirya kun makara da yawa.Ai hajiya Ashirye muke Leemah ta fada tana kokarin tashi.yawwa yarana yan Albarka Amma yanaga idon Feenah ya kumbura Haka? da Sauri tace Mamah Rashin baccin da banyi da wuribane jiya. Ayya Sorry daughter Nazata missing din Saurayin Naki kike kikai kuka. Mamma Nikam banda Saurayi Ai. Laaa y'ata boyema maman taki kike jiya Naga har kiss kike mai daga nesa.ido feenah ta Zaro wane mamh? Yazeed din mana ai nahangeku danazo wucewa Nace yaran Nawa duk sunsan mazan dasuka dace dasu Allah dai yamuku Albarka .Amin Kausar da Leemah Sukace suka tashi Suna dariya. Mamah Yazeed ba Saurayina bane tambayata Yayi yazaiyi ya Nuna ma mufeeda ta gane Cewa Yana kaunarta Sosai Shine na nunamishi nace haka zaimata. dariya Hajiyar Kausar tayi tace ja'ira tashi kije Ki Karya tunda boyemun Abu kike.tashi feenah tayi Aranta tanajin haushin ya Za'arinka hadata da Yazeed Wanda Ayanzu babu Wanda takejin haushi kamarshi, Haka inno tamun wannan Abun yazama dole nadaina haduwa dashi bare Arinka Zargin muna Soyayya. bayan sun gama breakfast din tashi Sukai Sukaje suka kara Shiryawa kowa ta divo kayanta Suka sakko Cikin Shiri har harabar gidan Hajiya ta rakasu saida taga fitar motarsu takoma Cikin gida tana musu addu'a tsari daga Sharrin karfe mutane da Aljanu, domin gaba daya jinsu take Ajikinta Kamar yanda takejin Kausar. dayake motar gudu yake drivern su Kausar gashi basu tsaya ko'inaba yasa cikin Awa daya da mintina kadan Suka karasa garin Abuja.





Page....36



Bayan tashin yazeed daga bacci Wanka yayi yashirya domin tafiya Office. Shiga yayi Cikin gidan domin gaisawa da iyayenshi domin Tun farko haka ya tsara Rayuwanshi. duk Suna parlon dake kasa da Alama breakfast Suka gama.karasawa yayi Cikin Ladabi ya Zauna kusa da Abbanshi My Abba gud morning! Morning my Son Har ka Shirya kenan? Na Shirya Abba Sai tafiya.Allah yakara ma Rayuwarka Albarka Ka kula da kanka.insha Allah Abba Amin Allah yakara girma.Amin Abba yafada yana kara Alfahari da dan Shi Cikin Ranshi. Kallon Mamy yazeed yayi yace Morning my Mamy.Murmushi tayi tace Morning my Son katashi lfy? Lfy Alhmdullah Mamy. Haka Nakeson Ji my Son Allah ya tsareku gaba daya.Amin Mamy ta. Kallon inno yayi Ya daure fuska Gud Morning grandad. Kallonshi tayi itama ta tsuke fuska Gud manin Tsaka. Inno nafada miki banason Sunan tsaka din nan ko! Dan Ubanka Nima bacemun kayi grando ne ma komiye ka gaida iyayenka Cikin kulawa nikuma daka tashi kacemun graddo Wato doki kenan, Toh Kaine mai Kama da doki Wlh tunda komai Atsaye kakeyinshi bako tsari, gaka fari Amma Zuciya baki. Kallon Abba yazeed yayi Abba kanajinta ko nayi magana tace namata Rashin kunya Alhalin ni ban mata ba. Ya'isa my Son tashi katafi Allah ya tsare.tashi yazeed yayi yana kunkuni ya fita. Shege mai kama da mutanin turkiyya Kawai. Juyowa tayi kan Abba kaikuma Amadi Ai duk kai ke daure mishi...kanajin yanzu ya cemun doki Amma kake kara lallabashi kamar kwai,Agabanka yayima Uwarshi ladabi yanzu Amma kai kake gwale taka Uwar Agabanshi. Inno kiyi hakuri ba Zaginki yayi ba yana nufin Ina kwana kakata. Harararshi inno tayi Yan bokon karya kawai.wai ma Amadi yaushe Zaka Aurar da yazeedu ne yana Zaune Cikin gida baya ganin girman Kowa haka. Inno Saiya fito da mata besamu ba Yanzu. Karya yake yanada wacce yakeso fariya da Miskilanci ya hana ya Sanar da'Ita toh yanzu lokacine daya kamata Asashi dole Ya fiddo mata tun Kafin ya kara Zama tsoho. Inno inace daya kawo matar kece kika fara cewa batai ba? Kai waye ya fadamaka yar kafurai nake nufi, yar Amininka Umar Faruk ita Nake Nufi. Kallonta Abba yake yakasa fahimta. Mamaki kake kokuma baka gane yar taka bace, Nafisatu yar Umar da Hafsat kanwar Nazir yayar Yan biyu Ita Nake Nufi! ( inno Wannan kwatance Haka??lol) dariya Mamy take kasa kasa yayin da Abba yace Inno yazeed ya fada miki ko feenah din? Nifa basu fada munba kawai nagani da idona ne. Amma inno inaga tunda basu fadi ba yakamata mubasu lokacin dazusu bayyanar da kansu. Bama haka ba Agabanki Jiya muka gama Magana Akan end Of this year Zamuje Yola Kan maganar Auren feenah da kabeer kuma Achan Za'ayi komai. Kwafa inno kawai tayi. Mamy cewa tayi inaga ma babu wani Abu tsakaninsu, yaran da basa jituwa tsakaninsu. Wani kallo Inno tama mamy Nayi karya fatima kuda bakuson laifin danku kamar wani dan goal. Ni bance kinyi karyaba Mama Allah yabaki hakuri.Amin inno tace ta tashi idan kuka Gani da idonku Saiku Amince Idan kuma dafa yazeed din Zakuyi Kuci dabakuson yayi Aure bisimillah daga Haka tayi Shigewarta. kallon Mamy Abba yayi yace Saikun rinka hakuri da ita tsufa yanzu yazo mata. Nifa Abban Leemah Anya ba dagaske bane ma Abinda mamah ta fada kuwa? meyasa kikace Haka? Sabida Hajiya Sara (Hajiyar Kausar) jiya ta kirani take cemun yazeed da Feenah Sun burgeta yanayin Soyayarsu tace haka Leemah da Nazir ma.nidai kawai na Amsa mata ne domin bansan da Zance makamancin Hakan ba. Nisawa Abba yayi kwarai Leemah da Nazir na lura da yaran Kamar Sunason junansu domin Nasha ganinsu Suna fira.Amma banajin Yazeed da feenah domin kwata kwata na lura basa jituwa. Nima dai haka nake gani inaga fadan da taga Sunayi ne Amma banda Abun inno yarinyar da take da miji ma A hannu. Atoh Abba ya fada yatashi Bari naje Sallah na dawo Amaryata. Kaidai Abban Leemah haryau A Amarya nake. Ai kinma fi Amarya Gata Infada miki. dariyar manya Mamay tayi tace Adawo lafiya.



Lokacin dasuka isa Abuja daret Room dinsu Suka nufa. Bajewa Sukai A parlon cewarsu Sun gaji. Aini bazan Zauna ba Sai nayi wanka feenah ta fada tana kokarin Aje bag din hanunta. Kallonta Kausar tayi kedai kice Zaki wanka mai dalili mai yuwa baccin dakikai A mota yasa ki mafarki ko? Harararta Feenah tayi Anfadamiki Ni irin Leemah ce ina bacci ina mafarki. dariya Leemah dake gefe tayi Ai ke feenah kinma fini watoh mafarkin nakima A bayyane kikeyinshi jiya Ai kissing dinki bro dina Yayi Amafarki. Ajeyi bag din Feenah tayi ta dawo kusa da Leemah ta Zauna.me kikace besty? Abinda kunanki yajiye miki mana. Waye bro dinki daya isa yayi kissing dina A mafarki? Tunowa Leemah tayi da batason feenah tagane Akwai plane din dasuke hada mata ita da Kausar dan haka tace bro kabeer mana jiya Ai Naji kina mafarki karkayi Kissing dina, Maybe yayi kissing din nakine daga baya Sha'awa ta bijiro miki Abinka da dama harda jaraba. Duka feenah takaimata daga bisani taja tsaki ni bana mafarkin kowani namiji ballatana har wai wani mafarkin kiss. Kausar dakeji tace jiya dai kinyi kuma Nasan son wanda kikai mafarkin Nashi kike domin Abinda kasa Arai shi kake mafarki kuma Abinda kasa Arai lallai Ba karamin muhimmanci ne dashi Awajenka ba. Nifa Banason irin Abunda kuke mun kunfi kowa Sanin babu Wani Wanda Ya burgeni dazanyi Soyayya dashi Ballantana har nayi mafarki dashi. Dan Allah Leemah Nuna mata Video din jiya maganin musu Kausar ta fada. waya Leemah taciro ta kunna tafara nunama feenah Video komai Saiya dawo ma Feenah Sabo tabbas jiya Nayi mafarkin Nan tafada Aranta.but Ai ni da wannan banzan Yazeed din nayi kuma Sabida tsanar danayi mishi ne kafin na kwanta Shiyasa nayi mafarki dashi. Muryar Leemah tajiyo kikai Shiru koba kebace? Nice mana bansan Nayi ba Kuma ni badakowa Nayi mafarki din Nan ba! Ido Leemat da Kausar Suka hada Suka kashe ma juna. Kausar tace Umm da Aljanu kikai mafarkin kenan. Nidai Gaskiya duk Wanda kikai mafarkin Nan dashi Allah yasa shine mijinki Cos Nasan Zesha tarairaya domin wannan mafarkin ya Nuna cewa Andamu dashi Anason Shi. Mtswww wlh Sometimes Zama daku Akwai matsala Wlh va Aminba daga mafarki Sai Ace Abu yazama Gaskiya. Toh my besty Sorry Amma Nima ina bayan Kausar maybe ma Wanda Akayi mafarkin dashi ya dandana miki dadin kiss Shiyasa kika Rude Akanshi! Dafe Kai feenah tayi tafara Hawaye Cikin kuka take fadi Kausar dankinyi Aure bashi Zaisa dole Sai wani yayi ba, daga mafarki Shikenan Sai fassara duk da danake tare daku banyiba Saijiya toh kuni kadai nataba mafarki a duniya ai saai haka kodan kana tare da kawaye yan Saka ido ne Oho. Kekuma leemah Bari kiji nafada miki wanda nayi mafarki ma dashi Sam bana kwanarshi Sabida banason ganinshi kwata kwata ma So dama Anayin haka Arayuwar mafarki Wanda bakama Sanshiba saikayi Mafari dashi. dariya Leemah tayi Toh ya'isa besty Son Aure dai shi ke kawo mafarkin kiss hungging dama dai Sauransu, yakamata tunda Yanzu kinsan mijinki kicire Tunanin komai Aranki tunda wuya kike Sha kedin kin Zama Alallaba. Tashi feenah tayi tana tura baki ni bansan wani mijina ba, kabeer din dabe damu dani bama daga Haka tashige toilet Abinta. Kingani Ko Kausar gava daya ko maganar Kabeer din Nalura bataso, nadade ina fada miki Gaskiya yusuf ya fada bawai Ra'ayin kanshi bane kawai. toh leemah ya wanann Abu ya kasance Ahaka Nifa sai Nake tunanin da'ace Suna Soyayya da koda kadan ne Zasu nuna. Hmm Kausar ki yarda Kawai mudai yanzu muyi Addu'a Allah ya tabbatar da wannan Abun domin Xasuyi farin Ciki muma Zamuyi.toh Allah yasa Alkairi Acikin al'amarin My Leemah. Amin Kausar time din kinkawo baby. Kinjiki Saikace Samun babyn wasan Yara ne. Ai Nasan ba wasan yara bane na manya ne dan haka jiya Akashanye janbakin dakika Saka waye yasani ko har Riga Aka yaga. Duka Kausar takaima Leemah gaskiyar feenah jiya da tace ina kika samu irin maganganun Nan. Kunjiku Yanda kuke maida kanku yara haka kukeson Nima nakoma impossible Na girma dole na Nuna muku. dariya Sukayi gaba dayansu. Allah ya Shirya Ki kodai Nazir ya bata ki! Feenah dake fitowa tace Wlh Shi ba'irin yan'iskan maza din nan bane itace ta bata kanta Sanadin grp din data Shiga A whatsapp. Aikema Zansa Asakaki besty Ana karuwa Sosai. Toh Ai bance ina bukata ba kisa Kausar tunda yanzu tazama Matar Aure. Haka Xa'ai kuwa Amma ita Kausar kusan irinki ce Abu kadan Sha'awa. Ai yanzu tanada miji idan yazo Saimu barmusu daki. dariya Sukayi. Kausar ta tashi kanku akeji, haka kawai Zanmika Ma Yusuf din jikina bawani gyara kamar banida gata...daga haka tashige Ciki. Feenah muma idan Kausar ta tashi gyara Saimuyi tare. Keni kirufamun Asiri gyaran datake nufi daban kingansu Chan Abunda zata rinka Sha idan nasha sai namutu Ai. hhhh tsafff koda baki mutu ba Zamu daukeki Asume. Haka Sukayita firarsu daga baya Suka yanke shawara wannan karan ba wasa kan Karatu domin Xangon karshe ne.





age.....37



Su feenah Yanzu gaba daya basuda lokacin daya wuce Su Zauna Suyita karatu Kasancewar Xangon karshe Suka Shiga. Kausar da Yusuf Anzama tsintsiya madaurinki daya duk Sanda yasamu lokaci Sai yazo Abuja gaba daya ya hana kanshi Hutu Acewarshi yakosa Suyi Sugama domin yana bukatar matarshi kusa dashi, Haka duk Sanda yazo yana kokarin Nuna Kausar ta Amince mishi Sam taki yarda domin maganar mahaifiyarta tana Nan Aranta.bangare guda tsoro take kada Yusuf ya kusanceta gani take itadin yanzu ba Cikakkiyar budurwa bace tana tsoron Abinda Xai biyu baya. Haka Xaigama Nacinshi ya hakura Saidai dan Shafeshafe??Shima Sai idan yava kausar tausayi take yarda. Leemat da Nazeer Abun ba'acewa komai domin yanzu Shakuwa mai karfi da son junansu yakara wanzuwa Cikin Ransu.duk weekend yana Zuwa yaga babynshi Susha Soyayya. Yazeed tun Ranar dasuka Rabu bekara ganin feenah ba domin baya Xuwa Abuja Saidai Abu daya dake damunshi Aduk Sanda Zai Zauna shi kadai tunanin yarinyar yake. Wani lokacin yaji dadin tunanin Nata wani lokacin kuma Haushin kanshi kawai yake danme zairinka tunanin yarinya karama Mara Kunya yarinyar dayafi tsana Akan kowace mace Haka Zai gama Surutanshi Shi daya. Tunda Mufeeda ta fuskanci babu wata matsala data biyu baya tace tabbas k'anwarshi bata fada taganshi da mace ba Toh ni yanzu menene matsayina, itama Shegiyar yarinyar meyasa bata fada ba Nasan dayanzu Ance yafito dani Amatsayin matarshi. Kai dole Nasamu Mafita domin dukiyarshi danake kwadayi dole Nasameta. Toh Amma miye mafita Yanzu dazan Samu? Tunani tayi Cikin Ranta daga bisani taciro waya tashiga kiran Yazeed Saida Akalla tayi kira fiye da10 ba'a daga ba daga bisani ma taji wayan Akashe. Lallai bakasan waye Mufeeda ba ni Zaka kashe ma waya yazama dole Na dau mataki kan Wannan yazeed din Saina Rabashi da Abinda kesashi girman kai Wlh dani yake magana. Haka tayi ta fadan ta ita daya daga bisani Naga tayi kwafa Afili tace haka Xanyi. Bangaren yazeed tunda yaga kiranta yake tsaki Shegiya jarababba nikam Nasiya ma kaina Abinda yafi karfina Amma Zanyi maganin ta ga naci ga tsoro, Bari duk Sanda takara nemana Saina mata Abinda Zatai data Sanin sani na. Kiran Yusuf daya Shigo wayarshi ya katse mai tunani. dagawa yayi yakara A kunne beyi magana ba. Yau Yan takama ne Kenan A kanka. Yusuf yafada daga dayan bangaren. Tsaki yazeed yaja yace me kake bukata? Dama inason Naji ko Kana gidane ina hanyar Xuwa Shawara Zaka bani. Tunda katawo kasan ina gida mana Yazeed ya fada ya kashe wayar. Ba'afi mintina10 tsakani ba Yusuf yakaraso gidan Su yazeed Ciki ya Shiga domin gaisawa dasu Mamy. Inno ce kawai Xaune tana Saka lalle A hannunta karasawa yayi da murmushi kusa da ita.itama tana ganinshi tafara fara'a yusufa Sai yau Ake ganinka na lura baka Zuwa gidan Nan Saidan tsaka. Aa Inno yau wajenki nazo musamman. Kai Amma Ka kyauta Angon Kafso. Inno Kausar take fa. Aini haka na Iya fadi dan nan. dariya Yusuf yayi yace duk yanda kikace yayi inno dinmu, kawo nasaka miki lallen. Ka rufa ma kanka Asiri wajen Amayarka Lalle baya fita da wuri duk Sanda Kaje wajenta da fada Zaku rabu idan taga Lallen nan. Gyara Zama Yusuf yayi yace Meyasa Inno? Ai mata Akwaimu da kishi idan taga Jan lalle Xatayi tunanin wani Abu daban ne ita. Yusuf yagane maganar inno dan haka yace Inno bawata matsala Xan fada Mata ke nasaka mawa. Kaidai yusufa banason kuyi fada da matarka ko tarewa bakuyi ba. Inno Allah bakomai Kikawo nasaka miki. Toh Allah yamaka Albarka dama nakasa saka na bayan hannun. Amn yusuf ya fada Cikin Ranshi yace dis Is the best Solution da Xanyi maganin Kausar. Inno ta katseshi yusufa nikuwa yaushe ne "at yr? Inno "at yr" kuma ban fahimta ba! Kai Ran Nan muna magana da Amadi yace At yr Zasuje yola Ayi maganar Auren Nafisatu Achan, Shine nakeson nasan yaushe yake Nufi Ranar haushi Sukaban ban tsaya tambaya ba. Toh inno kodai end Of year yace? Kazalika haka ya fada yusufa meke nan? Yana nufin karshen Shekara din nan Kinga Saura Wata Uku kenan. Chaf dole Nasan Abun yi domin naga yaran Nan Su Samu Abinda Suke so, Nifa Suna Matukar burgeni Halinsu ne kawai banaso, yanzu Xan Sama musu Abinda Suke sone kawai Sabida inason su badan haka ba Dana bari kowannensu Andaura mishi Aure da wanda baya so. Kai Amma inno kin burgeni dama Na dade dasanin kina Sonsu Inno,Amma Yanzu me kike ganin Za'ayi Akai? Kaidai yusufa Kawai kacigaba da binshi Ayanda yakeso,itama Halimatu haka nafada mata, kubar komai Awajena Yola din Zani kafin lokacin Xansan Abunyi. Amma inno idan kikace Zaki yola Ai Su Abba zasuyi tunanin wani Abun. Yaro yaro ne wayace maka Kai tsaye nake Aikata Abu na, bakasan kakar Nafisatu ba mai Sunan ta? Kwarai nasanta inno ba'afi Sati biyu ba dana Raka Nazir yola wajenta, itama Kamar ke tana da Mutumci da Wasa. Aha tunda Ka gane ta wajenta Xance Zani kaga babu mai kawo wani Abu Tunda dama chan muna Zumunta da ita,takanje katsina wajena Nima nakanje Yola,yanzune da girma yazo mana Sai Ahankali. da kyau inno lallai maganar Hausawa ta tabbata "Abunda Babba ya hango yaro ko yahau tsani bazai hango ba. Atoh Aishi Abokinka Ya daukeni Kamar mara wayo karyar boko Kawai. Inno kinsani dariya Allah dai yakara jamana da kwanakinku. Amin dan Albarka. Kinga Tunda Nasan gidan a Yola Saina kaiki da kaina. Haka Za'ai yusufa Zansaka Ranar Zuwa. Toh inno. kalli fa hanunka yanda yayi ja! inno ba damuwa Yusuf ya fada yayinda ya tashi Bari nashiga wajen yazeed Inno naga mamy bata kasa. Bacci take yusufa idan kun gama kacema yazeedu din ina nemanshi toh zan fada mishi Inno. Fita yayi Ya nufi part din yazeed. Kwance ya sameshi ido Alumshe daga gani wani Abun yake tunawa. Kai Sarkin tunani tunanin naka kuma be wuce kan Abu daya ba wanda ka Kasa Sanar dani domin Kana gudun fallasa. Tashi yazeed yayi Zaune Ashe kasan kai dan fallasa dinne! Kaini ba wannan fallasa din ba. Toh wacce? Zakasani Sai nan gaba. Tabe baki yazeed yayi toh Yanzu wace Shawara kazo nema? Kaini Rike Shawararka Inno ta warwaremun komai kuma Nasamu mafita. Ai dakasani daga Chan ka wuce tunda tabaka Shawara irin ta tsofaffi kuma Ka dauka. Kwarai na dauka domin na hango Nasara, Kuma nabiyo Nace maka Zani Abuja gobe idan Zaka. No mai Zanje inyi ni Ka gaida Leemat Kawai. Matata fa banda ita Kenan? Yastina face yazeed yayi Idan Kaga zaka gaidata Ai Shikenan. Ok naji feenah fa? Hannu yazeed ya daga mishi?tashi katafi malan. dariya Yusuf yayi yace basai ka kureniba Xantafi Akwai lokacin Dazaka nemeni. Ni bawani nemanka dazanyi katashi ka tafi tunda mace Ka koma harda Saka Wannan jan Abun a hand dinka. Yusuf Shi har yamance da Lallen daya taba kallon Hanun yayi yaga har yayi ja Murmushi yayi yace Kama tunamun Wani Abu bye Ni gobe da wuri Zan tafi. Yadai fi maka katafi yanzu ma duk kabi ka'isheni da wani tafiya Sai Kace idan kaje wani Abun Arziki Kake Samu mtsww. Umm Kodai kissing din matata nayi Ai nafi wani Yusuf ya fada yayin da yayi Hanyar waje.....Oh naman ce Kakarka na kiranka ma. Ni babu inda Xanje tunda ba zamanta Nake ba. Ware hannu Yusuf yayi Alamar ko Ajikinshi ya fita yabar dakin.



Kausar gobe bani Zanyi miki kwalliya ba kamata yayi Kije A tsara miki ita domin inason ki kara burge yusuf gobe. Kinjiki feenah indai kara haukatashi Zakice. Mai yasa Zaki haukatashi black beauty din face dinki nakeson gobe yaga ta chanza mishi gaba daya. Nidai kawai kimun feenah Ahakama kinga yanda yake Surutai inaga naje Anmun. Yes nafison Haka Ai Kausar. No Ni banaso. Leemah dake Saurarensu tace besty Rabu da Ita maybe tashirya Zama da kishiya ne! da Sauri Kausar tace Allah ya kyauta mai fatan tsiya. Ai ba fatan tsiya namiki ba, matan dasuke Tsala kwalliya Akan titi yanzu Zasu Siye Zuciyar mijinki,idan kikai mishi kuwa ba lallai Idan yagansu Su burgeshi ba Sabida yariga ya gani Awajenki, kinfi kowa Sanin halin yan'matan Abuja tunda Kina ganin irin Abun da Suke Akan titi. Shiru Kausar tayi Cikin Zuciyarta tasan Gaskiya Leemah ta fada but tana tsoron kada Yusuf ya Zuzuce mata. Afili tace Allah yakaimu Sainaje.dariya Suka kwashe dashi feenah tace Eyya my Kausar kedai bakison kishiya. Feenat batada dadi yanayin yanda Ake fada. Hakane Amma Akwai nagartattu har yanzu. Toh Allah Ya hadamu dana gari. Amn. Ni Wai Wannan tarkacen Maisuke Kara miki Kullum Saikin sha banga Kina kiba ba bare naga kin chanza, dama gyaran jikin Kawai muka Samu mai yi tazo tarinka miki Anan. Lallai Feenah Ki gwada Sha Zakiji Chanjin Dana Samu Ajikina, gyaran jiki gara idan mun koma kinga yanzu munashiga Rana Kuma gyaran yan Sudan ma yafi. Waye yace miki Anan babu yan Sudan Kausar? Feenah ina Kika gansu toh? Nidai Nasan baza'a rasaba. Shikenan idan Ansamu Saimu fara.kudai fara keda Leemah nikam banyi. Eh tunda da kyanki Ai bakya bukatar gyaran jiki daman. Hmmm feenah tace. Leemah ce rike da Cup tayo wajen feenah, gashi kisha kiji besty. Mene wannan Leemah? Abin Kausar ne wannan, Akwai dadi yanzu Nasha Kamar Zuma Wlh. Kallon Leemah Kausar tayi tana gumtse dariya.karba feenah tayi tafara Sha Wow Akwai dadi kuwa Wlh. Eh mana ai nafada miki Leemah ta fada. Tafff yau daki Zanje nabiya kudi na Zauna domin bazanyi kwanan Xaune ba Kausar ta fada tana dariya. Me yasa kikace haka Leemah ta tambaya? Sabida bakusan Me yake Saniba Shiyasa kuka dauka Kuka Sha wato kwadayi dadi. Zaro ido??feenah tayi Nashiga3 me yake Sawa Kausar? Ku kuka Sani tunda kunsha Ai Zakusan me yake Sawa. Wayyo Leemah kece kikaja koma miye. Ni ba ruwana mai yasa dana baki bakice bakya Sha ba. Tuni har feenah ta fara Hawaye Shikenan kila Yau mutuwa Zanyi. dariya kausar tayi mai Arhar hawaye Kawai toh tshokanarku Nake. Kinma kanki Leemah ta fada tayi Kan bed. Ita dai feenah bata yarda ba Haka itama tayi kan bed daniyar bacci. Kausar saida ta gama waya da Angonta ya Sanar da'ita gobe da wuri Zaizo tukun taje ta kwanta itama.



Page....38

Misalin karfe 2 Yusuf ya'isa garin Abuja. Skul din su Kausar ya nufa Kai tsaye. Yana Xuwa yayi parking Car dinshi yashiga Ciki. Room dinsu ya nufa yana Knocking ba'a dau lokaci ba Kausar ta taso ta bude mishi. Subhanallah Yusuf yafada Cikin Ranshi. My Sweetheart Come in ka tsaya waje why. daidaita Natsuwar Shi yayi ya sakanmata Murmushi Oya Muje. Ciki yashiga feenah da Leemah Suka gaidashi.Amsawa yayi Cikin kulawa yace feenah kinyi wuyar gani duk Sanda Nazo Ace kin fita...Kamar bazatai mgn ba daga bisani tace Eyya. Shiru yadanyi domin yasan Halinta ba magana Xata tsaya Suyi ba.yazeed yana gaidaki. Nikuma Kodai Leemah kake Nufi? Kedai yace! tabe Baki tayi ta tashi Xata fita. Haba my feenah kince yau Xama Xakuyi Ayi fira daku kuma Zaki fita. Oh Sorry Kausar yanxu Zan dawo. Ok kada kidade pls. Batace komai ba tayi waje. Kallon Leemah yusuf yayi leemah brother dinki da besty dinki Suna bani wahala fa. dariya Leemah tayi Sorry yaya Yusuf Very Soon komai Zai Xama lbr. Kinjiki Saikace kuna wani Abu Naga daga ke har Kausar din bakwa wani kokari kan Wannan Abun Kodai Baku Amince da hadin bane? da Sauri Leemah tace kai yaya Yusuf inaga duk nafiku doki kan Wannan hadin kawai dai mubi komai Ahankali Har Su furta da bakinsu. Toh Shikenan Jiya inno kecewa 3months masu Xuwa Xa'aje Ayi maganar feenah da kabeer a yola.Xaro ido Sukayi Kausar tace da gaske? Eh mana my wife Amma kada kudamu Akwai Allah Sa'annan inno takawo Shawara Mai Kyau. Me tace? Tace Xataje Yola Amma bansan me Zatai ba. Kai ita kakus din Nan kada taje tabamu matsala fa. No Leemah inaganin inno tafimu Son wannan Abun ya yihu Kada kudamu Nasan dalilin da Zai kaita insha Allah dalili mai Kyau ne. Allah yasa Toh! Amin Leemah yazeed yana gaidaki. Bana Amsawa bayan tunda muka dawo yaki Xuwa mun Visiting. Sorry Sister inaga duk Cikin buye mana dinne bayaso yafiye Xuwa Ku gane. Lallai kam Leemah ta fada tana kokarin tashi. Marairaice face Kausar tayi Leemah ina Xaki kuma? Ke miye Naki na damuwa bayan gaki ga Rabin ranki. Rabu da ita Leemah maybe Saceta Xanyi ko. dariya Leemah tayi yaya Yusuf inma ka saceta Ai halal dinka ka Sata. Shiyasa kike burgeni kanwa ta. Aikuwa Leemat ta fada tayi Hanyar waje da Sauri Kausar ta taso Haba Leemah miye haka Ina Zaki? Sorry my Kausar feenah tamun text yanzu Xan tayata divan kaya. Pls karku dade. K Cutie yanzu Zamu dawo daga Haka tafita. Tsayawa Kausar tayi taki komawa Ciki kuma taki juya baya. tasowa Yusuf yayi yana Murmushi yakarasa kusa da Ita. Jikinshi ya manna A bayanta yasakalo da hanunshi Xuwa kan k'ugunta. Kinyi kyau my Sweetheart. Wannan dress din yabani Sha'awa kyanki yakara fitowa I love you So much Sweet wife.lumshe ido tayi tanajin dadi Cikin Ranta da Allah yabata miji mai kaunarta kamar Haka. Juyo wa tayi tana fuskantarshi Thank you my Sweetie nd I love you More. Rungume ta yayi Sosai but my Kausar why...katseshi tayi Yayin data Zame jikinta Zauna ka huta ta fada yayinda ta koma ta Zauna. Kusa da ita ya karasa Shima ya Zauna. drink din Dake gabansu ta tsiyaya mishi A Cup ta mika mishi. Ni Saidai kibani Yusuf ya fada yana kashe mata ido daya. Murmushi tayi tashiga bashi yana sha. Kurba Kadan yayi yace is Ok.Nidai kashanye duka. Nidai ya isheni ya fada yana yin irin maganarta. Dariya yabata lokaci guda kuma tazaro ido...What is dis my Yusuf ta fada tana nuna dan yatsanshi. Kallonta yayi da murmushi Lalle ne. Mai ya hadaka da Lalle kuma? bansan yana jaaa haka ba Shiyasa Na Saka mata! Ido tafito dashi waje take kuma tace wace? Shiru yadanyi daga bisani yace Kairat Mana. Kairat! Who is She? Dan dukan goshin shi yayi yace Am Sorry ban miki Bayanin ta ba....Me kake So Kace kuma? ya kike daga Hankali haka bafa Wani Abu bane Xuwa 1week inaga Xai fita. Marairaice face tayi takara matsawa kusa dashi pls wace Kairat Sweetie? Cikin Ranshi yayi Murmushin Nasara Lallai Mata Akwai kishi jita yanda ta Rude lokaci daya...pls tell me Something About her. yarinyar Uncle dina ce data nace wai tana Sona, Yanzu data ga Nayi Aure inaga tajanye maganar, jiya tazo gidanmu tana Lalle, takasa Saka Sauran Shine tace Nayi helping dinta, bansan Zai b'ata ni haka ba yasa Nayi mata.kuma dai itama tana dan taimaka mun dawasu Abun idan tazo,Tana hadamun breakfast tana gyaramun daki kinga ai yakamata nima Nayi Mata Abinda take So ko.? tunda yafara magana Kausar tafara Sake Sake Aranta. "Me kenan yace budurwanshi ce Ada, Sannan kuma yace tana taimaka mishi. Maganar da feenah tayi dazu ya fado mata Arai" ni gaskiya ba Lallai na yarda Amun irin Aurenki ba Kausar, Ina nan ina Karatu mijina Yana chan yana Rayuwa Shi kadai, inada kishi bazan jure ba musamman idan kanwarshi ce Zata rinka mishi Wasu Abubuwan,irinshi ne Zakiga Nan da Nan Sun nimi Wata matan Sun Aura" Alokacin itama Leemah takara dacewa"bama hakaba besty Su Maza Idan Suna Son mace basucika mata kishiya ba, idan kinga haka toh matar farko itace tayi Sake,misali miji yanemi Abu Awajenki ki hanashi,Kokuma idan yakawo miki Ziyara Zuwa Skul din bakisan tayaya Zaki faranta Ranshi ba irin haka Shi ke kawo matsala kiga Namiji yafara neman Matan waje kokuma yajanye daga gareki idan beyi wa'inan ba Toh tabbas Saiya kwaso miki kishiya" Ajiyar Zuciya Kausar tayi dazun ban dau maganarsu da muhimmanci ba yanzu nagane Gaskiya Sukafada, tabbas kome yusuf yacemun yayi Akwai lefina. toh Amma aini ina Amfani da maganar Hajiyata ne tace Kada nayarda ya kusance Ni Sai idan mun tare,tabbas da gaskiyar Hajiya Gashi ni dama tsoro Nake kada yagane nidin ba budurwa bace, wayyo ni Kausar tayaya Zanyi maganin matsalar nan? A musulunci idan Akabada Sadaki Shedu Suka sheda Aka daura Aure toh tabbas daga lokacin mace tazama halal din Na miji Komai nata ya rataya Akanshi Kamar yarda wajibine itama tamishi dukkan Abinda ya umarta daga gareta matukar besaba ma Mahalicci ba.toh Amma matsala daya bani kadai bace Adakin kuma kunya adoce ga diya mace,koda tare da kawayena nake Akwai Alkunya tsakanin mu,Koda chanma son Xuciya da Sharrin Shaidan yasa mu muke Aikata Rashin Kunya a tsakanin mu. Shikenan Xanmishi duk Abinda yakeso kodan na kareshi daga fadawa hallaka but.....My Kausar meyasa kika Yi Shiru ko bakiji dadin Abinda Nayi bane? Kara matsawa tayi kusa dashi Am Sorry my Yusuf. for what my kausar? kanata Xama babu Ni lokacin daya kamata na lura dakai bana kusa,gashi yanzu wata ke maka Aiki, ka Amincemun duk weekends Naje Narinka maka Abinda yadace. Yaji dadi matuka da Kausar ta gano matsalar Shi. Aa my Kausar wata Nawa ya rage Ki gama gaba daya nagane dai Abunda bakya so Kuma namiki Alkawari bazan Kara Saka Koda Sister dina tamin Aiki ba,bare kinsa banida mace kanwa, dama bani nasaka kairat tamun gyara ba Itace tasaka kanta,daga Yanzu idan Xanfita Zanrinka rufe part dina Abinci Kuma na Umma ta Xanrinka Ci. Kallon Shi Kausar tayi tace promise! I promised to you Yusuf ya fada yana kara Rungume ta. Saidai matsala daya my Wife! Mece ita Xan magance Maka Insha Allah. da Sauri Yusuf ya dago da gaske? Eh mana da gaske nake. "Good" Hakkina nake so. Cikin Xuciya Kausar tace maxa basuda Kunya kai tsaye yake fadin Hakkina.Afili Cewa tayi kamance Bani daya bace.yanayin Yanda tayi maganar yasashi Zuzucewa. Ai basa nan fa Kausar.toh Amma... bakinshi ya hade danata ya hanata karasawa kissing dinta yafara itama Yau ba jayayya biye mai tayi tana nuna irin nata Salon. Gaba daya sunfita Haccinsu gown din dake jikinta yashiga Zuge Zip din, ido Kausar ta fiddo waje domin yanzu tafara tsoro maganar dai daya kada yajita disvirgin. SO take ta hanashi Ina Yusuf yayi nisa....Cire Rigar yayi yashiga wasa da Brest dinta, gaba daya Kausar jikinta yayi Sanyi yanayin da bata taba Shiga irinshi ba yau tashiga. dadin Abinda yake mata takeji yanzukam ita kanta bazatace Zata iya hanashi ba Sundau lokaci Rigar jikinshi yakeson Cirewa Aka fara knocking.....Cikin Sanyin Murya tace Sundawo fa...Noooo Kausar Kara shafa jikinta yake yayin da Ake kara Knocking. Pls Open d door! Da ker Yusuf ya iya janye jikinshi. Blanket din yaja yarufe Kausar data kasa motse ya gyara Rigarshi yayi hanyar kofa. budewa yayi ganin basu feenah bane ya daure fuska.me kikeso. Dan Allah Kausar Nake nima Ni khadija Suna na kawartace nidin. ina Xuwa Yusuf yafada yakoma ciki. Kallonta yayi ya hau kan gadon my Kausar kinyi bakuwa... Shirun dayaji ya tabbatar mishi dacewa tayi bacci.tashi yayi yakoma kofar tayi bacci kidawo Anjuma. Toh Leemah fa? Basa Nan yafada yayi ciki. Juyawa Khady tayi da mamakin waye Wannan Kausar ta kawo. Batada Amsa dan haka tace Naji Anjuma. Yusuf gadon ya hau yayi kiss dinta a kumatu ya Mayar mata da Riga yaja mata blanket din.kara gyara jikinshi yayi ya jawo paper din dake kusa dashi Rubutu Kadan yayi ya tura takaddan karkashin pillow din da take kai yatashi ya fita Yana farin ciki A Xuciyarshi. Ba'afi mintina 30 tsakani ba Su feenah Suka karaso dakin...knocking Suke babu Alamar Xa'a bude. Feenah bakinada key ba ki bude mana. badaidai bane Leemah ki kira Yusuf Kice yana inane tunda ita wayarta Akashe ne. Haka ne Kuma. Kiran Shi Leemah tayi ya shaida Mata yana Hanyar kd. Fadama feenah tayi Hakan yasa ta bude Suka Shiga. Uwar Yan bacci Ayita Knocking batasan Anayi ba Leemah ta fada. Kardai ki tashe ta. Laaaa feenah tayani gani brazia Anan dan kwalli Acahn, Ah Lallai yau naga rashin hakuri irin Na kausar da Yusuf A Skul din Aka....Feenah Kunya taji,jitake kamar Ita Akaima Hakan. Ke besty fada Miki Akayi Abinda kike tunani Akayi.jifa bedsheet din Feenah Kinsan kuma ba karamin Abu Zai sata bacci yanzu ba...kedai Leemah Ya isa Toh. dariya Leemah tayi tace Oho dai Su Kausar yau An dandana, bari na dafa Ruwan gasa jiki.Allah ya shiryaki besty.Amn Leemat ta fada tayi kitchen tana dariya.



Page....39

da Salati ta farka Abakinta tana mitstsika ido kamar baccin be isheta ba. Leemah naganin haka ta karasa kan bed din tana Sannu my Kausar kin tashi? Yanayin yanda Leemah ke mata maganar tana kunshe dariya yasa Kausar tunowa da Abinda yafaru, Wata irin Kunya taji ta kamata, eh natashi tafada tana kokarin tashi daga kan bed din. Oh Sorry kiyi Ahankali Nama dafa miki Ruwan Zafi. Komawa Kausar tayi ta Zauna tana kallon Leemah. Daga gira Leemah tayi tace yes na dafa miki Ruwa. Nifa bance Ina Soba Sai wani dariya kike kasa kasa Toh Mekenaan? Kaish Kausar ni menace kawai kiyi Wanka Nace. Ni bazanyi ba Toh. Sallah fa Za'a kira tayaya Zakiyi Sallah? Ahaka Zanyi mana Kausar ta fada Ko Ajikinta. dariya Leemah tayi tace Borin kunya tunda dai kinriga kinbada Kai Ai Shikenan, Amma Aka damemu Ni Sainayi Gyaran jiki Saina tare waye waye, Sai gashi Cikin dakin mutane Aka....toshe mata baki feenah tayi, ke besty yaushe kika koma Haka kiyita magana ko Ajikin ki. Tabe baki Kausar tayi Rabu da Ita feenah ni Abunda take tunani ma banyi Shi ba. da Sauri Leemah tace Mu Zaki mayar yara ko? Serious Ni banyi komai ba bacci ma kuka dawo kuka Samu inayi. Toh Ai dama dole Zaki baccin gajiya tunda yariga ya tafi. Oh Leemah tunfa yana nan kuka dawo. Karya kike Saida mukayita Knocking ba'a budeba Nakirashi yace ya tafi. Tunani Kausar tayi toh waye yazo dazun kuma? Nan din Leemah ta tambaya? Yes dazun Anyi Knocking Yusuf ya bude bacci Nayi Shiyasa ban San Ko waye ba I tot kune ma. Bamu bane Gaskiya feenah ta fada tana girgiza kai. Oh Ashe Katseku Akayi ko? Oh ya Allah besty Feenah ta fada tana kaima Leemah duka. Kaucewa tayi tana dariya Toh idan bakomai tayi ba tayaya Kwalliya duk ya goge kan bedsheet Sannan kalli inda bra dinta yake, jifa yanda Kanta yakoma kamar Mahaukaciya Kuma Sannan Ace babu Wani Abu da Akayi Anan! Kausar da Kunya duk yagama Rufeta tace Idan ma wani Abun Yamun Naga Ai mijina ne ko? I know that is why na dafa miki Ruwa Oya Aje A gasa jiki before Tomorrow when he's Come Back, Dan Nasan yanzu kuma yasamu wajen Xuwa, hw many round Akayi my Kausar?? Allah yasa dai be bamu matsala ba kuma Allah yasa munsamu baby Kinga Saimu hada biki da Suna. dariya Feenah keyi tana besty kinyi nisa kekam. Kausar Hawaye ta fara Wlh ni bawani Abu danayi kike kiramun Ciki I just help him because he's very Sick, kuma wata kemishi girki yanaci,ai kune kukace Idan mace bata taimaka mawa mijinta da Abinda yake bukata Anasamun matsala Menene laifina dan na taimaka mishi, idan banyi ba yaje yafada Wani halifa? dariya Leemah tayi Oh baby kukan dadi kike kin taimaka mishi ke yar dadi miji Kije kiyi Ciki Exam ya gagareki, Toh ma panadol kika bashi ko fielding? feenah gefe ta koma tana musu dariya ganin yanda leemah keta k'ular da Kausar ita kuma Sai kuka take. Pls Feenah kiyama besty dinki magana. Nikam ba Ruwana Kausar kunfi kusa Kema kina mata Ai. Kai feenah haka Zakice nifa ba Abinda nayi kawai Romance ne Sai.....Feenah ta katseta Nidai Xanbar muku dakin nan gaskiya,waye ma ya tambaye Ki ? Leemah ce tayi magana nice Nan barta ta fadamun mana kinmance Cika bakin da tai tayi kan ko hannu Yusuf bazai taba mata ba Sai Sun tare, gashi yanzu Anyi Romance Sauran gaskiyar ma Xata fito, tashi kiyi tafiya nagani indai kinada gaskiya. Xaro ido feenah tayi Cikin Ranta tana Oh Leemah batada kunya da ba haka take ba. Tashi Kausar tayi domin Leemah ta Sarara mata tafiya tayi Zuwa toilet ta dawo. dariya Leemah tayi tace eye Ashe ba'a Miki mai dalili ba Shiyasa dakika gama jin dadi kikai baccin wahala. Cije baki Kausar tayi kiyi kigama halimcy wlh bashi kinfi kowa Sanin halina Ai. Oh dai Aje Ayi Wanka kafin next time ya dawo kuma babu inda Zan fita sadai Ayi Agabana, dan harda muna furci wai wani pls Leemah kada kitafi,Ashe jira Ake nafita A.....feenah ta bige mata baki duk Abinda kike fada nayi Recording! dakin Kara magana Xan turama yaya Nazir Kinga sai yasan Yar bariki Xai Aura. Gum Leemah tayi dan tasan halin Feenat maiyuwa surutunne ya isheta tamun haka. Nayi Shiru Leemah ta fada Afili yayin da Kausar tashiga neman Dan kwalinta. daga filow tayi taci karo da takarda a nannade. budewa tayi tafara karanta wa Kamar haka"my Sweetie thank you for d help! God help you Always. My love to you. Zanyi kewarki yau kadai kinzama Wani Abu na daban awajena,may Allah bless u. Someone Come to see you but kinyi bacce her name is khadija. Bye take care My wife" Murmushi kausar tayi ta lumshe ido tanajin dadi addu'ar mijinta. Bamu musha me yace? wai Ku hadu a hotel Ko mai??? Leemah tayima Kausar tambaya (Oh Leemah Zama da inno ya Chanza ki lol) harararta Kausar tayi Anfada miki kowa irinki ne mai boye paper Cikin kaya yana gulma.dariya feenah tayi Gud Kausar fada Mata.Tabe baki Leemah tayi ta kalli feenah "talle tanama Audi gori" dawa kike besty wanda yake boye Soyayya mana. Ai munada yawa Leemah ta fada. Kunsan wai khadija tazo ta ganni! Zaro ido Leemah tayi khadija Shedaniya? (Lol Su leemah Anyi Blocking din Shedan yanzu??) inaga ba wata khadija bayan Ita. Kudai kubari idan Itace Xata dawo feenah ta fadi tana kokarin tashi.



Kallon Kawar Tata dake Zaune tayi Yanzu Menene mafita! Kina ganin yauma na kirashi yaki ya daga Nifa idan burina be Cika ba hankalina bazai Kwanta ba. Kallonta Kawar tata tayi ta dafa kafadar ta Mufeeda mai Zai hana kijanye jiki daga yazeed din nan; Na lura dashi irin Maza din nan ne Masuji dakansu, Kinga tunda yafara cewa Zaiyi maganinki idan kika kara taka gidansu gara Kada Kije domin Wlh Zai iya daukan mataki Akanki, Shawarata daya ki fita harkanshi, tunda tun farko kece kika bata tsarin Abun mai Zaikaiki daga Xuwa gidansu kifada ma namiji daidai lokacin da iyayenshi kuma Suka Nuna basa Sonki? Kinriga kinyi ganganci dakin Bari kincigaba Amatsayin kamilar mace ce, kila dayasan yanda yayi ya Aure ki Koda iyayenshi basa So, toh kinriga kin Nuna halin naki. Asalima Yazeed din yayi Rashin hankali da farko Amma kila Kodan be taba Soyayya ba besan yanda mata Suke ba, idan banda haka Ai kallo daya kawai Za'a mifi Mufeeda Agane kedin Cikakkiyar karuwa ce! D'aga mata hannu Mufeeda tayi ya'isheki kiranki nayi kibani Mafita bacewa Nayi kizo kicikani da banzayen maganganunki ba, wlh bazan Rabu da yazeed ba har saina Samu yanda nakeso. Haba Mufeeda kedin mai Sanice tun farko yanzu duk kinbata kanki,kiji tsoron Allah kidawo kan hanya,Saikiga kinsamu miji Wanda zai kula dake kisamu kudi din dakike SO matukar kin daina Sabon Allah babu Abinda bazaki samuba, Amma yanzu tayay zaki nasara bayan Cutar dashi kikeson kiyi. Mtswww Wlh Nayi dana Sanin kiranki kawai kitashi kitafi,ba ruwanki da harkata lokacin dakikai Naki iskancin Babu Wanda besan da Zamanki garin kaduna ba,,Maza Nawa kika yaudara? Maza Nawa kikai mu'amala dasu baki saniba dan haka Nima kibarni Nayi nawa,babu wani Wanda Zan samu Mai kudi kamar Yazeed dan haka Zuwa Zanyi Nasamu bokan dazai hadani Aure dashi! Saina Cire mai Miskilancin dake kanshi Na Rabashi da dukiyarshi tukun Nasashi ya Sakeni. A'uzubillaah Mufeeda duk Abuna ban taba zuwa wajen boka ba,kuma tunda na tuba nadaina Aikata Sabo kema ina miki fatan Shiriya.kiji tsoron Allah kada ki'aikata Aikin dazai kaiki huta,Kuma kinsan Azabar Allah Akan Wanda Suka bijirema Umarninsa! "Manzon Allah S.A.W." yace "Kuji tsoron Huta koda da tsagin dabino" Kausar wlh kituba kada son Xuciya yasaki kiyi dakin Sani.....Naji Shek Gumi, idan kingama Zaki iya tafiya Mufeeda ta fada tana Nuna ma kawar Tata Hanya.tashi tayi tace Allah ya shirya daga Haka ta fita. Tsaki Mufeeda taja waini Zatama wa'azi ta mance lokacin data gama barbada Akan titi mtsww. Dole naje Nasamu bokan daya taba hadani da Alhajin nan daya taba kashemun Sama da million dari. Gaskiya da'ace ina Aje kudi da yanzu ni wata babbar Mai fada Aji ce..koda yake Yanzu dukiyar Nan ta Yazeed ta isheni.dariyar mugunta tayi tashiga dannama bokanta kira.



Kazo sai Wani iyayi kakemun na lura tunda kayi Aure kanka ke Rawa! dariya Yusuf yayi idan fitsari banza ne kaza tayi mana. d'an karamin tsaki yazeed yaja ya Maida hankalinshi kan takaddun dake gabashi. Nifa yazeed banida matsala Yanzu Komai Yana tafiyamun daidai yanda nake So. Saika fada mawa Wanda keda matsala. Ai kaine mai matsala shiyasa nake fada maka,kaki Aure kace sai yar 30yrs, kasamu manyan matan Sun Nuna maka halin girma Wai danma Allah yasa kaidin bana Wasa bane,da yanzu matan dasuka maka fyade Sunfi Akirga, daka gano matsalarsu ka Saduda. Kadawo kace Zaka Auri Karamar yarinya Amma Sai wadda ta kalli idonka tayi magana babu tsoro! kasaka gasa kan Hakan,Ansamu wacce taci gasa din, yanzu kaki Aurenta me kakeso ne kai, ko kafi Son ka Xauna ba Aure ne yazeed? Sauke Ajiyar Zuciya yazeed yayi. Yusuf nima Zuwa Yanzu inason nayi Aure.kawai bansamu wace nake so bane,idan Nasamu Zanyi. Yazeed yarinyar fa? Ai batace tana sona ba Yusuf! Ai dama ba'ita Xatace ba kaine zakaje kace mata kana Sonta. Chafff ni banga wacce ta'isa naje nace ina sonta ba,bare Wannan yarinyar kai nifa ko tazo tace tana Sona bazan Aureta ba! Mai yasa kace haka yazeed? Sabida bana sonta! Haka kace ko? Yeah haka Nace Idan kai kanaso kaje ka Kara. Murmushi Yusuf yayi ace "Good" Xaka maimaita. daga kafada yazeed Yayi irin Ko A jikinshi. Zaune Suke Suna fira cikin Raha Knocking din da'ake musu yasa Kausar Cewa Leemah dan bude.Feenah ce ta tashi bari na bude. Bude kofar tayi tana tambaya waye. Ido biyu Sukai da khady take ta daure face domin dama basa Shiri.dawowa tayi Ciki batace tashigo ba. besty waye ne? Shigowar da khady tayi ne yasa Leemah fadin A'uzubillah feenah Saikicemun kanwar Shedan ce tazo! Kallon ta khady tayi Cikin Ranta tayi kwafa Zanyi maganinku ne. Malama mai ya kawoki Kausar ta fada Rai Abace. Zama khady tayi nazo neman gafara Akan Hanyar dana dauraki Akai ne! Allah Sarki Allah ya yafe mana baki daya. Amn Khady ta fada Kasan Zuciyarta tana sake sake! Zaki iya tafiya Leemah ta fada tana nuna Mata hanya. Zantafi dama inaso mudawo Kamar dane. "DA WA" Leemah ta tambaya da Sauri. Da Kausar daku gaba daya. Kausar Ana magana Leemah ta fada tana dariya. Tsaki Feenah tayi ta bar Wajen Dan takaici. Gaskiya bazan iyaba domin hajiyata ta Rabani dake,bayan haka Yanzu inada Aure wanda kika gani dazun Mijinane kada kiyi tunanin Wani Abu. Bazan iya cigaba da kawance dake ba ina Tsoron Abunda zai biyo baya musamman yanzu danake da Aure. Ouk ba damuwa Khady ta fada yayinda take mikewa Hanyar fita tayi Leemat tace munafuka. Juyowa khady tayi tamata wani kallo ta fita tana takaici.



Page....40



*Four Months Ago*



Abubuwa da dama Sun faru Wanda kadan Xan iya tunawa domin wata hudu ba wasa ba lol?? Na tuna yanda Mufeeda tayi ta kokarin ganin ta Aure Mr yazeed Amma Abu ya gagara. Bayan duk tayi kissa irin tasu ta Karuwai dasuka Saba Abu ya garara ta yanke Shawaran Xuwa wajen Bokanta. takanas ta Kano tayi domin Xuwa garin Sokoto wani kauye ne Cikin Garin Anan bokan yake inda duk wasu matan manya Nan Suke Nufa domin Aikin bokan yanaci matuka Acewarsu. bayan takai kanta kauyen da ker wajenshi ta nufa ta Zayyanemai gaba daya Abinda ke tafe da ita. Saida yagama dube duben Shi yatona Chan ya tona nan yace wannan Aikine mai wuyar gaske badan komai ba saidan yaron baya Wasa da ibada,leko kiga yanzu ma Abinda yake Wani Ruwa yanuna mata cike da kwarya tana lekawa taga yazeed kan dadduma yana Sallah. Jinjina Kai tayi yanzu boka babu Wani Abu da Xa'a iya yi Akai? Wlh daga kaduna nazo Nan! kaga munyi nisa da yawa ataimaka. dariyar mugunta yayi irin tasu ta marasa Tsoron Allah yace wannan Aikin da matukar wuya naso Ace koda lokacin baccinshi ne mutura mishi Aljana wanda Zata Chusa mishi Sonki lokaci daya,Amma Naga Abun y gagara bisa binciken danayi Yaron baya kwanciya Batare da Yayi Addu'ar neman tsari ba, Sannan mai yawan ibadane Ko'ina yana Azkar cikin Zuciyarshi, Sannan mai biyayya ne Ga iyayenshi kinsan kuma duk wanda ya tsare wa'inann da wuya mu'iya nufarshi da wani mummunan Abu. Zufa Mufeeda ta fara yanzu boka yazanyi Wlh inada muradin dukiyarshi fiye da komai. Kada kidamu yanzu Mafita daya ce Xamu kwanta dake Anan har natsawon kwanaki bakwai Sannan baki ba ibada idan Akai wannan Shine Bakin Aljani Zaisan yanda Zaiyi ya Shagaltar da yaron daga bisani mutura Aljanar dazatai Aikin Akai, idan Akai wannan Zakisamu Abinda kike bukata. Yashe baki Mufeeda tayi tace boka ni dama bancika Sallah ba maganar kwana kuma Na Amince dama nasaba Kwana Tare da manyan mazaje bare kai danakeson biyan bukata Awajenka (*See me See wahala da gaske Fa irin haka yana faruwa. Ya Allah ka tsaremana Imanin mu ka kara mana jin tsoron ka Akoda yaushe*??????) Dariyar Nasara Shima bokan yayi yana yi yana Zare Ido. Haka Kausar tayi 1week gidan boka ba wanka ba wanki kayan data Saka Shine Ajikinta har wani wari take kamar ba Mufeeda yar bariki dinnan ba. tayi wani baki Cikin kwana bakwai din nan Abinci ma da kudinta Ake siyowa,idan tace Ga Abunda take so wani Abun yake kawo mata daban yace haka ka'idar bokaye take.tasha wuya matuka Acewarta tunda take mu'amala da maza bata taba haduwa da jarababbe irin bokan Nan ba idan Suka fara Abu daya Sai suyi wajen Awa uku gashi huni Ake Abu daya,daurewa kawai take domin tana son bukatar ta tabiya. Gaba daya Ta Rame ta lalace Kamar ba itaba. Ranar da tasamu tacika Kwana bakwai ba karamin dadi tajiba da Sassafe tashirya domin tafiya boka y Sanar da Ita Bukata Zata biya nan da Sati domin ya kammala komai halin yanzu yazeed yanachan yana jiran isarta.ba karamin farin Ciki Mufeedda Tayi ba domin har kudi masu yawa takarama bokan Nan daga bisani ta fita. Hanyar titi ta nufa Mutane dasun ganta sai Suyi saurin kaucewa Sun dauka mahaukaciya ce domin Ayanayin yanda tabaro gidan boka bata da bambanci da mahaukaciya. Yara Kuwa dasun ganta Suke binta Suna mata waka. Ahaka Mufeeda takarasa wani fashion Company inda babu Abinda babu na kaya. Anan ta siya wata Atamfa adinke tasiya Takalmi da mayafi takara gaba.Saida tashiga wajen gida biyar kan su taimaka mata da Ruwa tayi Wanka duk inda taje basa yarda domin tsronta ma Suke ji, Ahaka tasamu taje Wani gida. karyar bacewa tayi musu Kan Cewa tare da yan"uwanta Suke daga Zamfara,motarsu ta tsaya taga mai rake kafin tasiya ta dawo motar ta tashi iyayenta basu lura ba. Yanzu kwannata uku Awani daji tarasa yanda Zatayi,Sai yau tagane Hanya tashigo Cikin gari dan haka takeson Su taimaka mata ta tsaftace jikinta kafin taje tasha. jin yanda take bayani tiryan tiryan yasa yan'gidan Suka gane Tanada Hankali tausayinta suka ji,Suka nuna mata boket da Ruwa dauka tayi taje Tayo wanka tasaka Sabon kayan data Siya. turare dake Cikin jakarta dashi ta feshe jikinta lokaci daya ta chanza Zuwa Mufeeda dinta Sai yar ramar datayi ta wahala.suma mutan gidan Sunyi mamaki dasukaga ta chanza farar daya gdy tamusu Tare da basu kudi tanufe tashar garin Sokoto dan komawa kaduna. Akallah Mufeeda takai 2weeks tana jiran yazeed Yazo neman aurenta Amma Shiru,dan haka lokaci daya ta yanke Shawaran Zuwa wajen yazeed din. Ranar dataje tasameshi ba karamin wulakancin yazeed ya mata ba dan har dukanta yaso yayi aka hanashi, Yamata kashedin kada takara xuwa wajen Aikinshi ko gidansu.haka tafito tana Tunanin kenan bokan Nan be mata aiki ba yasa ta ta wahala Kukan bakin Ciki tayi harta gode Allah. Asaran kudin datayi Awajen bokan Sunada yawa. yanzu ka koma kamai wulakancin ya maka Asiri ka lalace gara naje wajen wani bokan Na gwada Sa'a ta. Saida Mufeeda taje wajen bokaye uku duk Abu daya suke fada mata yazeed baya Wasa da ibada Asiri baze kamashi ba,Haka tayita fama saidai ta kashe kudi Abanza a wife.tasha Alwashen Sai Aikinta ya kama yazeed kota halin kaka ne. Zansan mafita Mufeeda ta yanke shawaran hakan Cikin Zuciyarta.



Su feenah karatu Ake tukuru ba Sanya gaba dayansu yanzu sunmaida hankali kan karatunsu Kasancewar wata daya kadai y Rage musu su kammala.fatansu Ayanzu be wuce Su Samu Sufita da Good Result ba. Babu Abunda ya Ragu Cikin Soyayyar Leemah da Nazeer sai ma Abinda ya karu.Zuwa yanzu iyayen Nazir da iyayen Leemah Sun San Cewa Akwai maganar Aure Atsakanin yaran nasu biyu.Farin Cikin dasuka nuna baya misaltuwa dan har Walima Mamy tayi Acewarta Abinda ta Dade tanason ya kasance ya kasance. Rayuwar Kausar da Yusuf ma gwanin Sha'awa Suke yinta.baya wuce 4day's bezo ganin Kausar dinshi ba. Duk sanda yazo kuwa yana Samu ya rage Zafi Abu dayane Kausar har yanzu taki yarda Shine Yusuf ya kusanceta, Kunya takeji bangare guda tsoron Abunda Za biyo baya take.Leemah tasha mata fada kan tayarda da mijinta babu wata matsala Amma ina taki. Khadija babu yanda bataiba dan ganin ta dawo Cikin su Amma fir Sunki yarda da Hakan, feenah ce taja mata kunne kan kada takara takowa zuwa room dinsu,ba karamin takaici Ranar khady tayi ba dama haushin feenah takeji,dan haka tasha Alwashin Saita mata Fiye da Abinda tayi mata Ayanzu. Hankalinsu Ayanzu ya Rabu biyu Ga Exams din dasuke Shirin yi gakuma bangare guda malamin dake koyar dasu islamic yasasu Sunemo Topic Akan matsalar Matan Aure Ayanzu! Yace Hakane Ze gane cewar karatunshi ya Zauna ko Aa.Zasu gudanar da walima Ranar dazasu fita dan haka Ranar Zasu gabatar da program din. ZUWA yanzu Atsakaninsu Suke tattauna yanda zasu gabatar da Abun domin sunason faranta Ran malaminsu Aranar walimar. Mr yazeed har Yanzu be Samu wacce tayi daidai da Ra'ayinshi ba dan haka yanzu ya bar Zaben Allah agareshi. Matsalar daya yanda Abba ya takurashi yasamo matar Aure yabashi lokaci kankani,yace idan besamu ba Akwai wata yar Abokinshi ita Zaiba yazeed din. Haka Rayuwa tacigaba Kowa da tashi damuwar Arai. Yau tunda Inno ta farka take jiran Abba yasakko Kasa. Abba na sakkowa ta tareshi Amadi katashi lafiya ko? Lafiya qalau inno yanaganki da kaya haka? Yawwa Amadi yola Nakeson Zuwa Ayau din nan! Yola kuma inno me Zaki Achan? Yau naga ikon Allah tsareni Zakai da tambaya,danfa Kada kanemeni ne yasa nafada maka dayanzu na tafi ma ni. Mamy dake Sakkowa tace Ayi hakuri mamah munason musan wajen wa Zaki! Wajen Aminiyata zani Nafisatu kakar Nazir. Ayya inno Zumunci Zaki hakan yayi dadai Ai. Aikuwa fatima nadade banga Nafisatu ba gara Muma murinka Zumunci da Sauran lokacin daya rage mana. Allah yakaro muku tsawoncin Kwana da lafiya mai Amfani Abba ya fada.Atare inno da mamy Suka Amsa da Amin! Inno yazeed ne Zai kaiki ko? Da Sauri tace Aa nikam bana gayyar Sode, Yusufa ne Zai kaini jiya na sanar dashi,idan danta tsaka ne nikam na yafe,hakanan yaje yasakani a Rami. Inno tunda dai Zuwa jibi Zamuje kibari muje tare kada adaura ma yusuf Nauyi. Aaa nikam bazani daku ba Amadi dan ina tsohuwa Kawai Saina Shiga Cikin Maza.tafiyar ku daban tawa daban.Kuma yusufa yaron kirki shine yace Zai kaini bawani Nauyi kawai nadanje Mu gaisa Kwana biyu ne nadawo. Toh inno ba damuwa Allah ya tsare Hanya bari nafita nayo miki tsaraba yar kadan. Allah yamaka Albarka Amadina Saukin kan Nan naka A Nono kasha, Shikuwa Yazeed Chan yabiyo dangin uwarshi dan ba fatima yabiyo ba itama Akwai Saukin kai. dariya Mamy tayi ta tashi tabar wajen yayin da Abba yafita yimata Siyayya. Atare Abba da Yusuf Suka shigo bai wani zaunaba yace inno tafito.fita tayi Su mamy namata rakiya har saida motarsu tafita tukun Suka koma Ciki.





Page...41/42



Misalin 5 na yamma inno Suka karasa garin yola. gidan Alhaji Ibrahim Suka nufa gida mai tsohon tarihi da nagarta. Cikin farin Ciki da doki Inna Nafisa ta taresu. Cikin lokaci kankani iyalan Inna Nafisa Suka karaso gidan.nan Aka Zauna Anata firar yaushe gamo. Bayan Sunci Abinci Anhuta Yusuf Y yashirya domin komawa kaduna. Inna Nafisa ita ta dakatar dashi da Cewa Haba Dan nan Kamar Ana korarka Yanzu idan ka Kama Hanya kaduna dare Zai maka Sosai Kai baka tsoro garin nan ne? Sosa Kai Yusuf yayi Inna gobe inada Aiki Sosai A Office Shiyasa. Likita bokan turai kayi dai hakuri Xuwa gobe koda da Safe ne Saika tafi. Shikenan inna nabari Allah ya kaimu. Amin Inna Nafisa tace yayin da tashiga neman babban jikanta Kabeer (My Siriki??) Akan ya Sama ma Yusuf wajen Kwana. Karasowa Kabeer yayi Cikin ladabi ya gaida Inno da fara'a ta Amsa yayin da ya juya ya mika ma Yusuf hannu.gaisawa Sukai Cikin girmamawa tunani Yusuf yashiga yi Cikin Ranshi" wannan Shine Kabeer din kenan. Ba laifi ya hadu daka ganshi kaga mai ilimi, gashi da kyau kasancewarsu Fulany, Ammaa Gaskiya nafison feenah ta Auri yazeed domin wlh sunfi dacewa Kuma ni inaganin Alkairi Cikin Aurensu." Katse shi Kabeer yayi muje ko. Ok.Ok. Yusuf Y fada Suka fita. Inno fira Suke Sosai da inna irin firarsu ta tsofaffi. Inno Cikin Ranta taso ta bar maganar daya kawota Xuwa gobe Amma Ina batajin Xata iya daurewa maganar takai gobe. Nikuwa Nafisatu wannan Shine kabeer din Dan wajen Naziru? Eh Shine Kinga yayi Saurin girma Halan, Haka yayan Zamani Suke Kiga tabarakallah da Anhaifosu Lokaci kankani kiga Sun girma. Gaskiya Kam Ainima mamakin danake Kenan, Shine Za'a Aura ma Takwarar taki kenan? Eh Shine da Zasuzo Nan da jibi kan maganar, Amma dazun Naji Nazirun yana cewa Zaiyi tafiya dan haka Abari Zuwa Nan da Sati biyu, Kinga Zuwa lokacin takwarar tawa ya Rage Saura Sati daya ta Kammala karatun nata. Kallonta Inno tayi Au kina Nufin yanzu Sun daga tawowar? Eh Sun daga ta. Madallah inno ta fada Cikin Ranta domin Abubuwan Suna Xuwa mata Cikin Sauki. Afili cewa tayi Ai kabir din daga ganin shi yaro mai Hankali ne,ga natsuwa Amma bansan me yasa me Sunanki bata Sonshi ba! juyowa inna tayi tace bata Sonshi Kamar ya? Wato basu fada miki gaskiya ba Kenan ko? Inno fadamun kinsan yaran nan basu dau tsowo da Muhimmanci ba. Aa kedai Nafisatu inaganin gara kiji daga bakinsu domin Abun ya shafeni Sai Aga Kamar Nayi Shishshigi. Kai Aminiyata Dan Allah kada kirufemun mana. toh shikenan bari kiji wannan komawar dasu Nafisatu Sukayi karatunsu, Kafin Su tafi tazo ta Sameni Tana kuka,lokacin ta dagamun hankali na matuka,Na tambayeta ko lafiya.Shine take cemun dan Allah na Sanar da mahaifinta ita batason Kabir tanada wanda take So, Nayi mamaki data fada Amma kinsan yaran Zamani idan basa son Abu Aka tilasta musu Nan da nan Saisu kama ciwo, dan haka nace mata toh waye takeso Wanda ya wuce dan uwanta. Budar bakinta tacemun wai yazeedu jikana dan Wajen Amadi! Nayi Salati nace ni bazan iya tunkarar Mahaifin ta da maganar ba domin Za'aga kamar Dan yazeedu jikana ne Shiyasa nakeson kashe maganar wancen Auren. Alokacin tagama magiyarta nace badaniba tayi hakuri ta Sanar da Umar da bakinta.toh kinji bansan ko tasanar dashi dinba. Haka yazeedu yanachan duk ciwo yake Anrasa gane Kanshi Saini dana san ciwon Son Nafisatu yake, dana fada ma iyayenshi Cewa Sukai ba haka bane wai Nafisatun da an tsayar da magana da dan'uwanta tayaya Za'ai haka. Dan haka na Sharesu ban kara magana ba Allah yasa Aurenta da kabeeru Shine mafi Alkairi ba shikenan ba! Sauke Ajiyar Zuciya innah tayi ikon Allah Ashe maganar da Nazir karami yazomun da ita kwanaki Gaskiya ce????yazo y fadamun cewa Nafeesat nada wanda takeso Alokacin nan banzatar da Zancen nayi. Allah Sarki inno ta fada Mai yuwuwa lokacin danace ta same iyayenta da maganar Shine ta kasa fada musu,Shine ta fada ma dan'uwanta. Da Sauri innah tace toh Aikuwa bazaiyu ba,Kafin Alhaji Ibrahim ya Rasu Saida ya gargadeni da kada nayarda ko bayan Ransa Ayima jikokinshi Auren dole, Hanya mafi Sauki gobe Zan Samu Naziru da maganar Asan yanda Za'ayi. Aa kedai Aminiyata tunda Anyi niyar Abu Kawai Amusu Aurensu. Aa inno ban yarda Ashiga hakkin yarinya.....Kabir daya Shigo yanzu ya katsesu. Xama yayi gefen kakarshi.inna da inno Naji Abinda kuke tattaunawa, Nima dama Nazo nafada muku damuwata, tun lokacin ina karatuna A London muka hadu da Wata yarinya Saida nasa Akaimun bincike Akanta kafin nafara Soyayya mai karfi da ita, dan Allah kutaimakeni ni ita nakeson Aure,nadade dasanin Feenah bani takeso ba domin wani Xuwa da baba yasani nayi naganta tare da yazeed dan haka banma karasa Ciki ba nadawo garin yola. Inno dakejin Kamar ta tashi ta taka Rawa tace haba kabeeru kuyi ma iyayenku biyayya Ku auri juna,Zakuga Albarka Abun Agaba. Inno inada wacce nakeso Kuma itama feenah tanada wanda takeso kuyimana adalci kuba Kowa Wanda yakeso dan Allah.dafashi innah tayi ka kwantar da Xuciyarka indai ina raye Sainaga burin kowannenku ya Cika. Tashi kaje ka kwanta.tashi Kabir yayi yana fadin Allah yakaro muku lfy. Amin innah tace ta dubi inno kinga Abun yazo da Sauki tunda Shima yaron yanada Matar Aure,kafin Naziru yatafi gobe Xan Sanar dashi komai. toh Ai Shikenan tunda kin matsa inno ta fada tana kokarin tashi,bari naje Na kwanta.Allah ya bamu Alkairi. Washe gari tunda Safe innah tasa Aka kira mata kawo Nazir babu Abinda ta boye game da maganar inno,takara dacewa Shima Kabir Ashe yanada wacce yakeso Achan turai Ya hadu da ita,Shiyasa tun lokacin banga yana murna da Zancen ba. Kaga Nazir kuma lokacinku babu wanda ya takuraku kan Auren dole Dan Haka Nakeson Yaran nan Abasu Zabin Xuciyarsu Suma. Shiru kawo yadanyi na lokaci daga bisani yafara dacewa.Innah ai hakan yayi daidai tunda yaran duk Sunada wanda Suke So, yanzu Xan fada ma Shi Kabir din yashirya kaimu gidan Su yarinyar domin Banason ya wuce nan da Sati Uku din dana Saka mishi. Shikuma Umar inaganin Kada ku fada Mishi Sai idan Lokacin Xuwansu yayi Sai Asanar dasu komai. Da Sauri inno tace Hakan yayi,idan Sukazo Sai kuce Kabeer yana da mata Shiyasa ka yanke hukuncin hada Nifisatu da yazeedu domin daman Anfada maka masoya ne. Toh Shikenan Mamah Inno Allah yakaimu lokacin yasa haka Shine Alkairi. Amin inno da Innah Sukace yayin da Kawo Nazir yamusu Sallama ya fita. Yusuf ne Yashigo domin yimusu Sallama bayan ya gaidasu yace ni Xan koma kaduna din. madallah Dan Albarka innah ta fada yayin data hadomai tsaraba Su man Shanu ta bashi yakaima Iyayenshi.godiya yamata Sosai. Yusuf Ai inaganin mukoma tare domin Ai na'isar da Zumunci dama Dan naga Mun dade bamu haduba yasa Nazo. Kai Haba Ya Zakice zaki tafi keda Zakimun Sati guda. Ni yar Sati Inno ta fada kedai dabakinson Zaman kaduna Ai Shikenan. Yazanyi naje na Zauna A kaduna bayan jikokina na nan Sunfi yawa. Toh Ai shikenan tunda Ni kinbarmin Umar yazama Nawa. tashi inno tayi ta hada kayanta! Kardai tafiya Xaki da gaske. Ah ah ha tafiya Xanyi mana. Toh Ai shikenan Sai idan nazo innah ta fada Yayin da ta hadoma inno Shatara ta Arziki. Sallama Sukai Cikin farin Ciki da kewar Juna. Yusuf yakama Hanyar kaduna. Cikin Mota Yusuf ya kalli Inno.Inno harkin gamane kika fasa Kwana biyu din?? Ahaf inno cefa Ai nagaya maka komai yazomun da Sauki yaron ma ya fada Cewa yanada Wacce Zai Aura,Kasan harcewa yayi yataba Xuwa kaduna yaga Nafisatu da tsaka suna Zance,Ashe dama Sundade Suna kulle kulle yaran nan! dariya Yusuf yayi yace bana fada miki ba Inno.Aikuwa Xanyi maganin munafurcin Su saidai Suji Ance inno ta hada Aranar Xan nuna musu Nasan duk kulle kullen dasuke. Uhum Yusuf yace."Cikin ranshi kuwa cewa yayi kodai ni nake musu kulle kullen ba" Fira Sukayi tayi inno da Yusuf irin girmamawa da kakar Nafisat da karamci irin na fulanin yola Abun sai San barka kawai.



Zaune yake Gaban Abba kanshi a durkushe da Alama magana mai muhimmanci Abba ke mai.kadai Ji nafada maka idan ka wuce nan da Wata daya Xanyi maka Abinda baka tsammani. Abba kayi hakuri insha Allah bazan wuce ba. Kama huce din mana yaron Banza Anabinka da lalama Amma Kai baksan Anayi ba,Sai Alfarma kasani duk yanayin da kake Ciki na Jin dadi Ko Akasin haka duk Akwai wanda yafika.kashiga taitayinka kaji nafada Maka, Abba n.a. kaiwa nan yatashi yabar wajen. Kallonshi Mamy tayi.kaga ka Fusata Abbanka yazeed yakamata kasan me kake kabi maganar daya fada maka,idan ba haka ba Xai maka duk Abun da baka Xata ba. Mamy Wlh ni Har yanxu banga wacce tamun bane. Hararshi Mamy tayi duk Matan dake Xagaye da kaduna Ace ba wacce tamaka,kashiga taitayinka fa. Mamy ni Wlh da gaske Nake gaba daya wasu kala nake ganin matan, Hasalima ke kanki kinsani ban fiye Kallon mata ba bare na tantance Su. Zakayi bayani idan Abbanka yaje kauye ya Zabo maka daidai dakai,Aikuwa daka more domin yan matan Katsina Ga Kyau Ga ilimi mamy ta karashe maganar tana Xolayar yazeed.Xumburo baki yayi Kaman wani karamin yaro,Mamy ni kawai kitayini addu'a Allah yabani Wacce nake so. Toh Allah ya ganar mun da yarona ya natsu ya Zabo mun Sirika tagari.dariya yazeed yayi yace Amin mamy, wlh gidan dadi da inno bata nan, kaniyarka mamy tace ma yazeed Maza Abbanka yajika kaida shi. Wlh da gaske mamy bagashi yau harna natsuba,dayanzu tana nan ta ishe mutane da Surutu,Kuma ni Wlh idan bata daina cemun tsaka ba....Assalmun Alaikum! Sallamar inno ta katse yazeed. Jiyayi Kamar yace koma. Mamy ce ta Amsa da fara'a yayin da ta tashi ta karbi kayan hanunta. Sannu mamah kunsha Hanya.bari Fatima yola badai tafiya ba. Dan iska kana ganin kayan kaki Amsa tsaka mai Halin bakin ciki kawai.tsaki Yazeed yaja dayake ni na'akeki Ai. Kafin tayi magana Mamy tace kinfasa Kwana biyu kenan mamah! Da Sauri yazeed yace tasaba Kwana Kan gado cikin kamshi badole ta dawo ba. Kai banxa waye yafada maka? chan ma Akwai duk Abinda ka lissafa. Babu wani Nan kedai fadi gaskiya. Uwarka ke karya, dogon banxa dama nabarka da kafurar yarinyar Nan itace daidai da kai Wlh.tsaki yazeed yaja yatashi yabar parlon. kinganshi fa yanda yake tafiya kamar wani doki. Mamah Wannan Kaya haka Halan innah Nafisa ta hadaki dasu. Eh Wlh Fatima ai Sirikan Hafsat badai mutumci ba, Allah yakara Arziki. Amn mamy tace tashiga daukan kayan tana Aje kowanne inda yadace.



Akwana Atashi babu wuya yau yarage Saura kawana biyu Su feenah Su kammala Karatu. Xaune Suke Su Uku Suna fira. Wai dan Allah ku kalli kaman yau muka fara karatun nan gashi haryazo karshe Kausar ke magana. Leemah ce tace kedai bari Shiyasa Akeson Mutum ya fifita Lahirarsa Akan duniya lokacinmu muketa cinyewa bamu Sani ba watarana Saidai ace Anwayi gari bamu Acikin duniyar da muka dauketa da fadi. Allah yasa muyi kyakykyawan karshe feenah ta fada.Atare Suka Amsa da Amin. besty kindai Haddace Abinda Zaki fadi gobe ko? My Leemah Allah dai yakaimu Wannan walima,Naga kinfi Kowa Xumudi. dariya Leemah tayi wayace miki Nafi kowa Zumudi ga gwana Agefe Kausar itafa tace Xata fara bude taro da addu'a. dariya Sukayi gaba daya wainikam Malan yasamu mace dayan dayace Xatayi tare damu? Wama yasani tunda kikaga be kara magana ba yasamu. Hakane kausar ta fada,Nifa duk ma nakosa Muyi mubar makarantar nan. Me kikeci ta baka Nazuba Leemah ta fada! tarewa ne dai baza'ayiba saimunsha Shagalin biki. Dariya Kausar tayi toh wacece ni daxance Xan tare banga Yanda Halimcy na Xata Chashe Ranar Aurena ba? Kimace mana kinsan baze yuwubane. Kudai Kamar Tom and jerry kuke wlh Feenah ta fada irin Sun isheta din Nan. Murmushi Leemat tayi Ni Wlh besty harkin tunamun wasu tom nd Jerry munkusa komawa Naga yanda game din Zaizo karshe, Ai kema kinsansu ko kausar? Ahhhh Sosai ma Ai ina mamkin yanda Akai feenah bata sansu ba.tashi feenah tayi kanku Akeji,idan kunga dama kushirya ma Gobe idan baku ga dama ba kuyita Xama kada ku kwanta. dariya Sukai Suka cigaba da firarsu inda Suka tsaya. yazeed ne ya Shigo parlon nasu yana Kiran Mamy. Ohni yazeed wannan kira haka kamar kabani Ajiya. Inno dake kusa tace Kamar dai dan Mafarauta,ni nakasa gane maka tsaka Kwana biyun Nan duk sai wani farin Ciki kake. Hararta Yazeed yayi babu Ruwanki da matsalata malama. Umm Nasan matsalarka yaro kaidai Acigaba Ahaka.Cikin Rashin fahimta yazeed yace eh naji Sa ido kawai. Mamy Saudiyya nakeson Xuwa Cikin Satin Nan. Ah haba my Son wlh daka kyauta. da gaske mamy Xanje nayi Addu'a namuku Kuma. Allah yabaka iko Dan Albarka.Amn yazeed yafada yana maijin dadi.tabe baki inno tayi kariga kasamu Abinda kakeso yaro yanxu Kawai kaje kayi addu'a Allah ya rabaka da bakin Halinka.kallonta yazeed yayi tsofa na dawainiya dake Wlh. Kuma hakan besa nakasa gane matsalar kaba Shegen yaro. Mamy ce tamai Alama dayayi Shiru, Kasan gobe Zaka kaimu Abuja gaba dayan Mu ko? Mamy Abuja wajen wa kuma? Su Leemah Xasuyi walima gobe. Mamy bayan Celebrity dasukai na gama Skul Satin daya wuce? Nifa dadina dakai kenan, tunda nafada maka Zaka kaimu kacemun Toh. Gudun kada inno ta Samu nayi yace Allah yakaimu badan yaso ba Xaije Abuja wai wata walima. Su mumy ma gaba dayansu Shirin Xuwa Walima Suke Su Twins sai doke Suke musamman dasukaji yaya Nazir yace musu wajen Aunty feenah Xasu. Haka gidan Su Yusuf suma Sun shirya Shirin walimar kasancewa yanzu Akwai kara sabida Kausar. Itamadai Hajiyar Kausar Shiri take ba'abarta Abaya ba.





Page....42/43



duk girma da fadi irin na makarantar tasu feenah be Hana dandazon Matan Arewa Cikata ba. Matane Kota Ina daker kake Samun wajen dazaka Ratsa ka Shiga,Kasancewar taron gaba daya na matane,Inda daluban Xasu Shirya TAMSILIYYA(Drama) domin Su fadakar Akan Zaman takewar Matan Aure Agidan mazanjensu da irin kishin dasuke nunawa na Hauka kan kishiya. Kutsawa narinka yi domin Nasamu wajen daya dace na dauko muku yanda taron Zai kasance, Kai da dama ma live video Naso nai muku join Amma yawan mutane Inaaaa. Gaba gaba Nayi ganin tawarga Su mamy yasa Naja burki Anan kusa da inno na raba na Zauna,juyowa tayi tamun wani irin kallo ganin haka nai Saurin cewa Inno banida Alaka da Mufeeda fa. Murmushi tamun tace yanzu naji batu matso kusa domin kitayini fira Kafin Afara gudanar da jawabi. Matsawa Nayi kusa nace Inno banga yazeed ba ko lafiya.Tabe baki Tayi Yazo kin ganshi chan. daga kai nayi na hangoshi tsakiyar Nazir da yusuf fuskar nan a daure daga gani Hayaniyar da Ake ita ta takura Shi. Bangare guda kuma manyan malamai ne Na Sunnah wanda Ake jidasu afadin najeria, irinsu "Shek fantami, kabir gombe, Asadussunah da Sauran Su. Ayya inno yanzu kenan....Kafin nakasara ta dagamun Hannu Alamar ya isheta, Nima Shan kamshi Xan fara irin Nasu tsaka da feenah,Kafin Sudawo Nagama koya domin Abun da Sukemun ya isheni.ganin haka Nayi gum da ba kina Ina jiran Naga yanda Xa'a fara Abun. daga Kai nayi jin Ana kabbara Su feenah na hango jere kusan Su8 farin material dinkin doguwar Riga ne Ajikinsu, yayin da Suka daura dogon farin hijaf har kasa Masha Allah. Sun hasku kuwa. Tun kafin Su Xauna Naga feenah ta dafe kanta,Leemah ta tambaya besty lfy ko kanki ke ciwo? Wlh Leemah mutanen nan Sunmin yawa Anya Xan'iya tashi jifa mutane ga Hayaniya. Sorry besty Ki daure nan da 1h mun gama Insha Allah. Kada Kai feenah tayi Alamar toh. Cikin kan kanin lokaci wani malami yazo yafara bude taron da Addu'a. ya yaba kwarai da Hazakar Su feenah bangarin Boko,da islam Acewarshi be taba ganin babbar makaranta da'aka ware bangaren islam ba Sai wannan, Nan dai yagama Sanar da Abin da zeyi daga bisani ya Ambaci Leemah Amatsayin wacce Xata fara fadakarwa. fitowa Leemah tayi Anatse ta karasa tsakiyar wajen ta karbi Speaker. Nazeer na hango Sai wani Murmushi yake Ko mai yake fadi Aranshi Oho. da Sallam ta fara bayan Jama'ar wajen Sun Amsa tacigaba. (UMIRNA AN NAKIFA AMAMAKUM) " An umarceni dan na tsaya Agabanku, domin Nayi muku wani Dan jan hankali/wata yar Nasiha da Abunda naga matan Aure Sun fara mancewa ko kuma Sunakin Aikata Maganar Allah S W A da Abinda ya Aiko mazonsa Annabi Muhammad S A W dashi. Ayanzu mafi Akasirin matan Aure Sune masu Aikata babban laifi,Toh bari nafada miki yake yar'uwata kada Ki bari Azugaki kirinka dagawa ki tsaya Amatsayin da Allah ya Ajiyeki,ki Zauna dakin ki kada kifiye yawan yawo Kamar yadda Allah S.W.A. Yake Cewa (wakarna fi biyuti kunnah wala tabarrajina tabarrijal jahiliyatal Ula) MA'ANA kuzauna Adakinku kada kufiye yawan yawo irin Na Matan jahiliyya na farko. Ai wannan Abunda Allah yai mana gata yayi mana Kuma darajarmu Allah ya daukaka.domin Alokacin Jahiliyya mata ke biyan Sadaki,matan da da muke yawo tsirara wanda da birnesu Ake da Ransu,Alokacin Jahiliyya Mata Su Suke nemoma mijinsu Abinci,Alokacin Na miji yanada ikon ya Auri mace dari ko dubu,Alokacin jahiliyya mace Saita Sadu dana miji20 ko30 koma fiye da haka, har saita haihu Sannan Asamo wacce tasan kama da Sifa Sannan Atara Samarin nata Sannan adauko jaririn yana Hannu Anatafe Ana kallon Fuskar Samarin nata duk wanda yayi kama da Wannan yaron toh Shine uban Dan dashi Za'a durama Uwar yaron Aure! (MA'AZALLAH) "wannan kazanta har ina" Amma da Zuwan musulumci ya Ruguza yin hakan,yace mace yar'gata ce Kai Namiji kai Zaka nemo mata Abinci,Sutura,ilimi,lafiya da makamantansu.kuma Akace Shi Namijin Shine Zai bata Sadaki kuma Akace ta lullube jikinta ba'ayarda ta nuna tsiraicinta ba. Toh Mata kuna nufin Allah bai iyaba,Mazon Allah bai iyaba kuma musulunci bai iyaba??? Sai Ayanzu ne Wasu tsinanu, Fasikai, fajirai Zasu fitoh da mata suce Wai A inganta Rayuwarsu,Ai wannan Raini ne da wulakanci,Sai Ayanzu wasu Zasuce wai Asama ma mace kaykykyawar Rayuwa, wai duk Namiji ya Auri mace daya Kawai ta isa!?? Toh Akwai Rayuwar data fi ta Allah da manzon Sa ne??? ko kuwa Akwai Rayuwar datafi ta musulumci? Abun bakin ciki Mu mata Shagalar tamu tayi yawa muda Akace kada mu bayyanar da adonmu ga mazajen daba namuba,Amma yanzu mata dazarar Zasuje unguwa,Zaka ga Sun dauki jan baki,jagira,hoda,eyeshadow, da dinki na Rashin mutumci mai matse jiki, Waishi Show me! ko follow me da mayafinta Akafada. ( wannan Sai a Instagram Zakaga mata da Shigar Nan kaya ya matsesu Ana juyi Ana daukar Video domin mutane Sugani Asan Ita mai kyauce) Toh Mazon Allah S A W yace( Nau'i biyu daga yan huta banga kamarsu ba! Wasu mutane ne Atare dasu Akwai bulalai kamar kunnuwan Shanu Suna dukan mutane da ita.da kuma wadansu mata da tufafinsu Amma matsairaita ne karkatattu idan Suna tafiya masu karkatar da hankulan mutane izuwa garesu,kawunansu kamar tozon Rakumi bazasu Shiga Aljannah ba,bama Zasuji kamshinta ba kuma kamshinta Ansamu ne daga tafiyar kaza Zuwa kaza.) Bama Wannan ne yafi bani haushi ba kamar yanda mata yanzu Suke illata mazajen Su,wasu Su kashe su,wasu Su konasu wai duk Dan Sabida basa Son kishiya! Toh wallahi tallahi idan muka yarda da Wannan Muna Aikata Son Ranmu muna Cikin bala'i da Musiba Mai girma. Dan haka manzon Allah S A W yace ma Sahabbanshi (kaifa bikum iza daga'imatikum Wa fasaka Shababikum) "yaya Zaku kasance idan matanku Suka rinka dagawa da Shishshigi, Samarinku Suka Zama fasikai?" Sai Sahabbai Sukace (Aya kuna Zalika ya Rasulullah?) "Shin haka Zai kasance ya Ma'Aikin Allah?" (Sai manzo yace musu fiye da haka ma Zai kasance)

Yau gashi muna gani maganar Mazon Allah S A W ta tabbata. domin gashi muna gani matanmu Na yanzu Saidai muce INNALILLAH WAINNAH ILAIHIR RAJI'UN! domin mace ce Zaka ganta ta tawo mayafi Akafada tasaka Chewingom Abaki tana tafiya tanaci Har Wani karairaya Zakaga tanayi tum barin Idan tazo majilisar maza har wani fari da ido Zakaga tanayi Wa'iyazubillah?? kuma matar Aurece Zakaga taje gidan biki tacire dan kwali tana tikar Rawa Ita da yarta Ai wannan babbar musibace. Uwa'Uba yanzu mafi yawan Akasirin mata dabi'ar lesbian ita Suka maida Kamar Ruwan Sha! Leemah na kaiwa Nan kuka ya kwace mata, Saida tadanyi mai isarta tacigaba, da Matan kasashen waje Su Akasani da Wannan dabi'ar Amma yanz matanmu Na Hausawa Su Suke Aikata hakan musamman idan kahau Twitter Anan Suke Xuba video's dinsu idan Ka gani kai ka Rantse kace ba yaran Hausawa bane Innalillah Saidai kawai muce Allah ya gyara ya Shiryar da Xukatanmu. Daga Haka ta Ajiye Speaker ta bar wajen da dan Hawayenta. Malamar dake gabatarwa ta taso Masha Allah tubarakallah Malama Halimatu Ahmad mungode Allah yasaka da Alkairi. mata iyayenmu da yayyenmu da fatam kun gane Cewa Zafin kishi Hauka ne,domin ada mata bamuda Wani yanci Saida musulunci ya kawo mana, toh Kuma Dan Allah ya hallata ma maza Auren mace fiye da daya,muce bamu yarda ba Anya Munma kanmu adalci Anan???? Allah ya kyauta. Malamarmu ta gaba itace Kausar Hafiz malama bisimillah... domin nasan Kema bazaki Rasa Abin fadi ba.



Tasowa Kausar tayi daga inda take da'alama itama kukan tayi game da jawabin Leemah.Sallama tayi irinta addinin musulunci, gaba daya jama'ar wajen Suka Amsa. Tafara dacewa Abinda Malama Halimat Ahmad ta fada tafadi gaskiya,kuma ta kara Zaburar damu.dama ba wani Abu bane yake Rudarmu Mu Mata illah Rashin hakuri da dangana, da kwadayi dakuma Son kyalekyale na duniya. Shi yake Shagalatar damu harmu manta Xamu koma ga Ubangijimu. Wlh malama dazaki fita kiga Yanda mata Suke A hanya ke kya Rantse kice ko babu Sauran mace Acikin gida. Ayanzu Saiki Kasa gane wacece matar Auren wacece Mara Auren,domin Zaka gansu Sunci ado kuma babu lullubi Atare dasu.Toh mai tsira da Aminci Allah Su kara tabbata Agareshi yace!( mace tanada Sutura guda biyu.mijinta dakuma kabarinta) Amma Saika ga Uwa A zamanin nan tasaka yarta Agaba tana mata huduba wai don mijinta ya hanata Xuwa biki, Suna, ko Zuwa gida wankan jego??toh wannan Hadisin Saiya tunamun da Wani babban Sahabin Manzon Allah S.A.W. yakasance Shi dakanshi yake ma yarshi Aure ya kaita gidanta,yayi Sallama da mijin nata yace ga yata Nan nakawo Maka Amana,kekuma idan kika fitoh kabarinki Za'a kaiki.Kuma tashiga ba zaka taba ganin tafito ba. Amma wannan Matan namu na Xamani dazaran Ka gansu Ahanya,kai Amarya Zasu,ko party,Ko Hinin Suna, ko kamun Ango.Wlh most especially batare da izinin mazajensu Suke fitowa ba.Toh yar'uwa mai tsira da Amincin Allah yace(duk mancen data Saba ma mijinta tsinuwar Allah da Mala'iku data mutane gaba daya ta tabbata Agareta) yar'uwa kodan wannan Abinda Allah ya fada ai kya Rage Wani Abu daga Cikin Halinki. MANZO YACE KUMA (Duk matar data mutu mijinta yana Mai yarda da ita Allah S.W.A Zai sakata Agidan Aljannah) Sannan manzo yana maiyimana gargadi Akan Kada mufita batare da izinin mazajenmu ba. ga dai Abinda yace (dukkan matar data fita daga gidan Mijinta batare da izininsa ba ta kasance tana Cikin fishin Allah S.W.A. har saita dawo ta nemi daya yafe Mata kuma ya yafe matan) Wlh wani Abu dayake Kara cimun tuwo A kwarya Shine,Saikaga maza Sun fita da dadi ba dadi Suna nema ma iyalansu Abinda Xasu ci,Kosu daura,ko suba yaransu,Amma su Rasa wanda Xasu ha'inta Sai mijin nasu,idan basu ha'inceshi ta wajen cefane ba Xasu ha'inceshi ta Wajen fita Un'guwa. Abin bakin Ciki Ayanzu Uwa Ita ke kashema yarta Aure,toh Dan Allah menene Rivar,Saikiga Andawo gida Anzauna Anajiran bazawari yazo mata,daga Anji Shiri na lokaci Saikiji anfara Xuwa Wajen boka, Wlh Malan yatace tunda Aurenta ya mutu har yanzu bata Samu Wani Mijin ba, inaganin tsohon mijinta Shi yayimata Asiri. Shikuma boka Dan iska makiyin Allah saikiga ya karkace yasata Ahanyar karyace karyace Kawai dan ya karbi Abin hanunta. Wai yaushe mata Zamuyi Hankali ne?kiduba mazanjenmu Xasu kawo mana kayan Abinci Kamar su Shinkafa,masara,wake da dai Sauran Su, Amma Saikiga mace ta iba tana boyewa wai dan kada mamarta tazo tarasa Abinda daxata bata wannan ai Sata ne Wlh.domin laifi kikaima Allah Sa'anan shi mijin Naki. Allah ya sawwake yasa mufi karfin Zukatanmu. daga haka kausar takoma ta Xauna. Wata daga Cikin daluban ta taso tayi gdy daga bisani tace Malama Khadija bisimillah.



Kallon feenah Kausar tayi Ashe Malan khady yasamu dayar? toh nimadai sai yanzu nagani Kausar.tafff bari Naji me yabata ta fada. Sallama itama khady tayima jama'ar wajen kamar Yanda taga Saura Sunyi.gaba daya taron wajen Aka Amsa.ta daura da Cewa Ni bansanma Mai Xanfada ba domin duk wa'inan malaman sunriga Sungama kwance mana Xani Akasuwa. Kallom Kausar Leemah tayi sukayi dariya,Lallai Malan Abinda yabata ta yayi daidai da yanayinta ne. Cigaba tayi Ku'inaganin bakusan Halin mazan Nan bane bawasu wanda Xa'a dauka Ayita tarairayarsu bane, da Zarar kinama Namiji ladabi da biyayya Abinda ma Xaifara Shiga tsakaninku Raini ne da wulakanci Harma yayi nufin yayi miki kishiya.kuma dakuke ta Wani fadin kar mufita kar mufita mu Zauna Adakin mazajenmu,Sukuma Mazan dasuke yawonsu Cikin gari fa? Har kuke kawo Hadisi da Aya wannan hadisan da Ayayoyin Ai bada matan wannan Xamanin Ake ba da matan Sahabbai ko Annabawa Ake. Kuma idan mace bata fita ta Neme yancinta ba yaushe Xata nema? Kullum tana daka Akulle kamar wata wardrobe waye Xai Santa? Kuduba Matan Sauran kasashe wa'inda kansu ya waye,inda Zakiga mace a Shugaban kasa ko Governor,kuma kuduba matanmu na wannan kasar Suma nan Zakiga mace a minister ko C M N,Ko Kuma Shugabar wata ma"aikatar. Amma kwa hada matan nan daku Wanda kanku yake Aduhu haryanzu baku waye ba?Ku bakusan duniya ta chanza ba kuna yawo cikin lullubi kamar wasu Munafukai??wlh nidin nan dakuke gani n.a. tsakanina da namiji babu wata Amana domin shi ba dan goyo bane ba,ke matukar ma Naga Zaimun wata gargada sainace Ya Sakeni nikuma na bidi Wasu ga mazan Nan suna Yawo Kamar janfer a jos. Ni iya Abinda zan fada Kenan. Mai gabatarwan ce ta Amsa toh Allah ya kyauta Zan'Iya cewa kawai Anan. Malama Feenah Umar Faruk bisimillah. Yazeed da kanshi ke durkushe besan Sanda ya dago yana kallon yanayin yanda take tafiya Kamar batason taka Kasa.Subhanallah 1yr danayi kadai banga yarinyar Nan ba kalli yanda takara girma da Kyau dan tsaki yaja inama Ruwana da ita. Cikin natsuwa ta karasa Wajen..Sallama tayi Cikin Xaxxakar Muryarta Wanda ta dira Cikin kunnan yazeed! " She is So Cute nd She have a Nice Voice" Cikin Ranshi yayi maganar Amma Sai yaji Yusuf yace Allah ko? Kenan Afili Nayi maganar. Kallon Yusuf yayi yace yes kallitafa nadade inason wakokinta wayarshi ya Nuna mai Wata mace.dariya Abun yaba Yusuf Sosai yace Kawai ka Aureta. Tsaki Yazeed yaja yabar maganar. Magana feenah tafara. Haba malama Khadija Koda yake bakibani mamaki ba domin Kowa yasan Halinki da tarbiyarki. Wainan Abun da yan'uwana suka fada aiba kwance Xani a kasuwa bane, Gyara kayanka Ai baya Xama Sauke mu Raba.dakike cewa bamu San halin mazan nan ba toh kinsan duk Namijin dayake sonka baxai wulakantaka ba.domin Manzo S.A. W. Yace (duk Wanda baya kishin matarsa bazai Shiga Aljannah ba) kuma dakike maganar kishiya ai Allah bai Hana mutum ya Auri mace fiye da daya ba. Saurara kiji Abinda Allah S.W.A. ya fada Cikin Al'Qur'an *FAMKIHU MAZADA LAKUM MINAN NISA'I MASANA WA SULASA WA RUBA, FA IKIFTUM ALLAH DA'ADILU FA WAHIDATA AU MA MALAKAT AI MANUHU*! ( ku Auri Abinda yamuku dadi nadaga mata biyu biyu,ko uku uku,ko hudu hudu.idan kunsan bazakuyi Adalci Atsakaninsu ba toh ku auri guda daya kokuma Abinda hanunku ya mallaka na daga kuyangi) dan haka Malama Khadija Kinji Allah be hanasu Auren mata hudu ba,

Sadai idan bazasuyi adalci atsakaninsu ba.kuma dakike magana Akan fita har Kina cewa wai muhada kanmu da matan Annabawa kona Sahabbai! Kwarai kuwa dole mutun musulmi yayi koyi dasu, domin sudin iyayen Mumunai ne Kuma Su tsarkaka ne. Sayyidina Aliyu Allah yakara mishi yarda yace.... (babu yadda Za'ai mace tafita daga Dakin mijinta batare da wata babbar lalura ba,kuma idan ya kasance ma Xata fita tanemi Xanin baiwarta ko maiyi mata wanke wanke ta daura tayanda babu Wani namiji dazai ganta yayi Sha'awarta)Amma saikaga Matan Xamanin nan Idan Zasu fita unguwa Ansha ado Abinda batamawa mijin nata.

Kuma maganar dakike kan Sauran matan Kasashen dasuka Cigaba inda Xa'aga mata a Governor Ko wasu mukamai ai Manzon Allah yace duk jama'ar dasuka Shugabantar da mace baxasu Rabauta ba Ranar Alkiyama.kuma kince tsakaninki da namiji babu wata Amana dayayi Miki gargar Saikice yabaki takarda toh wannan Kuma Sai idan Kinyi Auren. Allah yasa mudace.daga haka takoma ta Xauna. Masha Allah jama'a suka rinka fadi yayin da Wata malama ta taso ta Rufe taron da Addu'a Su feenat Sun Samu kyauta masu yawa Dan Har kujeron maka Aka basu.daga Haka taron yatashi Cikin farin ciki. SU mammy Sun dau hanyar komawa Yayin dasu Leemah Sai Xuwa gobe.





Page...44



Washe gari tunda Safe Su feenah Suka fara Shirin barin makarantar. Haka kuma dalubai Sai Shigowa Suke Suna yaba bajinta irin tasu feenah, Kusan daidai kone Wa'inda Suke Cikin Skul din da basuzo wajen Su feenah Neman Alfarmar Su Zama kawayensu ba. Kausar da Leemah Sune masu Amsa musu wanda feenah ita dai Saidai tayimusu Murmushi,Anan ne Suka gane Ashe friends din Su3 basuda matsala da Suna masu kallon Rashin fahimta.Sundai gane Acikinsu Feenah itace marason magana wasu Suna fadi Aransu Miskila ce wasu kuma Suna ganin Tanada Class ne. Leemah duk wa'inda Suka Shigo Saita Sanar dasu bikin Kausar. da Haka drivern Su Kausar yazo inda Zai Aje Su leemah A kd Kafin ya wuce da Kausar Zaria. Mota Suka Shiga yayin da driven ya kwashe Gifts din na musamman da Aka ba Su,Dan ma Su Mamy jiya Suntafi da Wasu. Cikin mota Gaba dayansu Suke kara jin dadin irin Kayutar Xuwa Makka da Akai musu. Kausar ce tafara magana Nifa Nafison nafara Zuwa Kafin bikin Nan. dama Ai yafi my Kausar daga Chan basai muwuce Sudan dinva. Haka kuwa Leemah kin kawo Shawara mai Kyau,Amma Ina Zamu Sauka a Sudan kike gani? Hotel mana Ko kuma gidan Hajiya...wama take? Gara dai Hotel din feenah ta fada ataikace! Shikenan Hakan ma yayi yaushe Suka Shirya mana tafiyar Kausar ta tambaya? bari muga Leemah ta fada tana ciro wata takadda. Kai Ashe jibi nema tafiyar. Kai haba Kausar ta fada tana karbar takaddar.Kaai d gaske kuwa Lallai Xamusha gajiya. Kallonta feenah tayi gajiya Ake da ibada See you.dariya Kausar tayi nidai bance ba Naga Yau Xamu koma gida,jibi Muje Saudiyya Xuwa 1week muhuce Sudan,da mundawo Biki Xa'a fara Kinga Kuwa bamuda Hutu. Zubaida kawai! Feenah ta fada tana Tabe baki. Allah ya kawo wanda Zaiyi maganin wannan bakin naki.dariya Leemah tayi tace Amin. Haka Sukayita firarsu gwanin Sha'awa. Tafiyar Awa daya da Rabi yakaisu kaduna. Bari mufara Aje feenah ko.eh yafi kufara Ajeni domin wlh kun isheni daman. dariya Sukayi kausar tace iro Unguwar Dosa Zaka Ajeta ka gane gidan ko? Ahhh ai kinacewa Unguwar Dosa na gane.yawwa Kaimu Chan daga Nan gidan Hajiya fatima inda kake kai Hajiya Xaka Aje Leemah.Toh toh Toh ba damuwa Ai iro ya fada lokacin dayake parking kofar gidan Su feenat. fita tayi Kausar nafadin sai Mun hadu,Allah yakaimu feenah ta fada tayi Cikin gida. Leemah wannan Matar brother din Naki Saimun chanza ta.kinban dariya Ai Shima brother din nawa Halinshi ne Kinga vasaisu dafa kansu Suci ba. Lallai kam Su dafa kansu Amma wannan Shan kamshi haka,ke Nifa har yanzu banma yarda Suna Son junansu ita da yazeed ba,kinsan dai idan da gaske ne babu yanda Xa'ai feenah takasa fada mana. Mtsww ke Wlh Kausar din Nan kincika maida Abu baya,ke duk pictures da Video's Dana nuna miki basu gamsar ba. toh Leemah bakya ganin tunda mukazo yazeed baizo Abuja ba sai jiya,jiya dinma basu wani haduba bakiga yanda Nazir da Yusuf Suke rawar kai ba har Saida muka hadu dasu Sukaji dadi,Toh babu yanda Xa'ai Ace Feenah Na Soyayya da yazeed kuma Sukaasa haduwa Ajiyan Nan. Oh My God Kausar har yanzu baki gane boye Al'amarin suke ba basason fa Kowa ya Sanine,ke dakanki kinsan inno bata fadin maganar da ba daidai ba,kuma yusuf din daya fada mana Shima karya yayi kenan? Ke bama Wannan ba Sau Nawa Ina ganin feenah da bro Yazeed Sun kebe Suna magana idan duk wannan be isheki sheda ba pictures din Dana Nuna miki Ai sun isa. Ajiyar Zuciya Kausar ta Sauke Shikenan Amma.....katseta Leemah tayi kidai Xauna Xakisha mamaki idan kika gansu da kanki kya Rantse kice dama Chan Atare aka haifesu.dariya Kausar tayi Xanso Naga feenah an yazeed waje daya. Murmushi Leemah tayi daidai Sanda Aka karaso gidansu. Toh my Kausar Sai mun hadu pls kigaida Hajiya Sosai. Tom insha Allah my halimcy bye I will miss you. Me too bye. Daga haka tayi ciki Su Kausar Sukayi gaba.



Tana Shiga Twins Suka taso da gudu Rungumeta Sukai ur Wlcm Aunty feenah Suka fadi Atare. Thanks Cuties muje kada Ku yardani.dariya Sukai mubeena tace Aike babbace bazaki fadi ba. Waye yace babba baya faduwa Mubeena? Mai Kyau ne ya fada mana. Tsaki feenah taja tunowa datayi wa Suke kira mai Kyau, Shikenan ka dawo yanzu Zasu isheka da Xancen banza.kallonta Mubeen yayi daidai Sanda Suka Xauna kan kujera. Aunty feenah ke bakyason mai Kyau ne? Yana dariya yanzu fa,kuma yace Xaije Saudiya ko mubeena? Eh mana kuma Xai Siyo mana Aunty balarabia. Nidai kutashi ku kira mum pls. Tashi Sukayi Suka tafi da gudu.Cikin Ranta take fadin wai wani Aunty balarabia ya Xauna yana gaya musu Shirme. Mum ce ta Sakko Oyoyo My daughter,tashi feenah tayi ta Rungume mum.mumy ya gida? Lfy my daughter ya Hanya.Alhmdllh mum.kinga yanda kika kara kyau my daughter kaman ina kusa dake Lallai Leemah na kulamun dake.dariya feenah tayi Kai mum.mumy kinji jibi Zamu tafi.Kai dama da wuri Aka shirya muku tafiyar kenan? Eh wlh mum daxu naji su Kausar Suna mgn a mota. Amana addu'a.insha Allah mum.Nazir dake Shigowa yanzu Sister yaushe kika dawo? Oh yaya Nazir ka Zauna mana. dariya yayi yakarasa ya Xauna ya Leemah ta? duka Mum takai mishi Mara kunya Kawai Agabana kake Xancen budurwa. Am Sorry mumy. Yawwa mumy mun hada tafiya Zuwa Saudiyya Nida yusuf da yazeed. Kai Haba yaushe kuma? Inaganin Xuwa gobe ko jibi. Lallai kun kyauta kunga Saiku hada tafiyar dasu Feenah gaba daya.kallon feenah Nazir yayi Sister kuma tafiyan yanxu ne? Eh jibi ne Amma kuyi tafiyarku daban. matsawa yayi kusa da kunanta Sister ya haka Kibari muje tare dan Naga Leemah da Kyau. tabe Baki feenah tayi ta tashi Mum bari Naje Wanka.ok daughter kiyi Saikizo ga Abinci. Maika fadama yarinyata kasa ta tashi? Sosa Kai Nazir yayi mum bakomai.kai kasani dai Garama dad dinka yazo Afara maganar Aurenka mu huta. dariya Nazir yayi mumy tawa ni kadai. Kajika Sauran yaran nakaisu bola. Nidai bance ba mum dinmu.



Xaune Suke gaba dayansu a parlo da Sallama takarasa.Oyoyo Halimatu Oyoyo Halimatu. Karasawa tayi ta hau Cinyar Inno.kai daughter karasamun Uwar tawa Xaki? Abba Wane ni Sannuku da gida,Sweet Mamy Hy, bro Miss you. Murmushi Mamy tayi Allah ya Shiryamun ke.Amin Abba ya fada Suna dariya. Kallon yazeed inno tayi tsaka bakaga gudan jinina bane? mtww wai tsaka ni wlh Abba kaja mata kunne tafita harkata! Kaci gidanku yazeed Mamy ta fada tana nunashi da Hannu. Sunkuyar dakai yayi Sis ya Skul din? Nifa fishi Nake dakai bro Yazeed kaki kaje ka ganni Sanan yanxu Ina maka magana kayi Shiru. Sorry Sister kece daga Xuwa Kika nufi wannan tshowuwar. Ayeririri inno tayi guda yau nagane kishi irin na yazeedu dama Nadade danasanin kishina kake Cikin gidan nan Shiyasa kake Alfarma,Aurene dai kayimun tsufa Akai kasuwa.dariya duk Sukayi, banda yazeed da yaja tsaki Mtsww kinada matsala wannan tsohuwar Wlh. Tashi yake kokarin yi mai ya tuna yadawo ya Xauna.Abba jibi ne tafiyata Xamuje tare da Nazir da yusuf! Allah ya kaimu my Son. Amin Abbana,mamy bakice Komai ba. Allah yamuku Albarka Son Allah ya tsareku gaba daya.Amin Mamy ta. bro yazeed Ina Xaka ne wai??Sister Saudiya Xani Nayi muku addu'a. gyaran murya Inno tayi tana kyafta ma leemah ido. itama leemah kashema inno ido tayi Alamar ta gane. Laaaa Abba Ai muma jibi Sukace Zamu tafi. Kallonta yazeed yayi kinga idan kinje Saikiyi addu'Anki ma kawai. dariya Leemah tayi kaima ka karamun da taka ba. Tunda tafiyarku taxo daya ai saiku hada tafiyar gaba daya ko? Mamy ke tambayar Yazeed. Haka kuwa ya dace inno ta fada. Hararar inno yayi,ya kalli mamy. Kai Aa mamy tunda itama da kawayenta Zata Gara Suyi tafiyarsu ni banason Shirmen Su. da Sauri Inno tace Amadi kanajinshi fa. Murmushi Abba yayi kyaleshi tashi kaje yazeed Kowa yayi tafiyarshi daban yama fi. Tashi yazeed yayi yana fadin yawwa Abbana yasan Halin yara. Inno data Saki baki yana fita tace Amadi Bazaka daina biye yaron nan ba kenan? Inno Rabu dashi dakaina Xanje Nahada musu tafiyar. Murna Leemah tayi tace yawwa Abbana.



Kausar na karasawa gida gaisawa kawai tayi da Hajiya sai yar firar dasukai.Hajiya bari Nayi wanka yunwa nakeji Wlh.maxa yar Albarka Kiyi kixo kici Abinci.Toh mamah. Yawwa Kausar Kafin kitafi nikuwa maganin dakike Amfani dasu kinajin chanji Ajikin ki? "Sosai ma Hajiya" kinga maganin infection din nan ma Saura Kadan,Sati biyu kawai nayi Amfani dashi Naji Alamar Sauki,har Asibiti naje Sun tabbatar Mun dacewa banida Wani Ciwo Yanzu Ajikina.kai Alhmdllh Nayi matukar farin ciki Hajiya ta fada tana daga hannu Sama. Amma mamah ni haryanzu ina fargabar tarewata gidan Yusuf! Kallonta Hajiya tayi kina nufin duk Rawar kafa din nan da Yusuf keyi Akanki haryanzu babu Abinda ya shiga tsakaninku? Kausar taji nauyin maganar Amma ya zatayi mahaifiyarta ce itace wadda yazama dole tasan matsalar ta,domin daga Ubangijin daya Halliceta Sai Mazon Sa babu wani wanda yachanchanta ta girmama bayan Su Sai mahaifiyarta da Mahaifinta daga bisani Sauran mutane. Dan haka babu wani Amfani danta boye mata Sirrinta. Eh mamah babu Abinda ya shiga tsakanina dashi ina tsoron kada yakasance Nidin ba budurwa bace karashe maganar tayi da kuka. Jawota Hajiya tayi kan jikinta tana Shafa bayanta,ya'isa yata na fada miki babu Abinda Xai faru tsakaninki dashi Sai Alkairi ki kwantar da hankalinki. Inason yanxu kisanar dani gaskiya kin taba Aikata wani da Da Namiji ne? Da sauri Kausar tace Wlh Allah mamah bantaba Aikata Wani Abu dana miji ba. Indai hakane kuwa Kausar ki daina daga hankalinki Akan Wani Abu na daban. Shikenan Mamah insha Allah Na daina.Allah miki Albarka ya kareki daga Sharrin mutum da Aljani da dukkan Abu Mai cutarwa.Allah Amin Hajiyata Kausar ta fada tana kissing Hajiya A kumatu.maxa tashi kiyi Wanka.Tom Hajiya.....Namance ban fada miki ba mamah! Meke nan yata?? Jibi Xamu tafi Saudiyya. Kai masha Allah Naji dadi Allah ya tsareku.Amn Kausar ta fada tayi Ciki. Tana Shiga kiran Yusuf na Shigowa wayarta. Da murmushi ta daga.my wife I miss you Abinda Yusuf yafara fadi kenan. Miss you more Kausar ta fada kasa kasa. Meke damunki Sweetheart kaman kinyi kuka. Zaro ido tayi Kaman yana ganinta banyi ba Sweety Kawai gajiya ne. Sorry kinji.Uhum kawai Kausar tace. Albishirinki! "Goro my Honey" jibi ne tafiyarmu Saudiyya nida Yazeed da Nazeer. Wow what a Wonderful Story lyk Sweet. Ajiyar Xuciya yusuf yayi dan nace Zanyi tafiya kike murna Haka? Waye ya fada maka kawai dan inaganin Xamu tafi tare gani ga mijina Shiyasa na fada haka. Me kike fada haka? ina fada maka jibi muma Xamu tafi. Wow yusuf ya fada are you Sure? Yeah Kausar tace! Naji dadi matuka dole tafiyata ta dawo nida ke. No Honey mu hada gaba dayan mu dai. yes Yusuf yafada da karfi hakan ma yafi. Wayyo Xaka fasamun kunne. Am Sorry my.dariya Kausar tayi kama kunenka. Shima dariya yayi kin mance wa'azin jiya dakikai ko? Au na mance.kin kyauta Ai. Uhum Uhum Kausar tace kaman irin Xatai kuka din nan. Menene Kuma Sweetheart? Ni Wanka fa Xanyi ka hanani. Sorry kice dai kinason nazo namiji oya Shirya ina Xuwa.Rufe ido tayi ni banaso. Zakiyi bayani idan kikaxo hannu ba wanka bama har.......kashe wayan Kausar tayi jin duk Zai kashe Mata jiki.Hanyar toilet tayi face dinta dauke da murmushi.



Page..45/46



Zaune Suke babban parlon Abba mamy inno and Leemah. Inno naji tana magana idan ni baka yarda da Zancena ba Ai Ga Halimatu nan Ka tambaya Amadi. Kafin ma Abba yakai ga tambayar Leemah tayi Sauri tace Abba Wlh da gaskene bro Yazeed da feenah Suna Soyayya.Kasan dai yanda bro yake da yaya yusuf baya boye mishi komai,kuma Kasan yanda nake da feenah idan ma baka yarda ba Abba Bari ka gani.wayarta taciro ta Shiga Nuna ma Abba pic din feenah da yazeed har wanda take bacci kan jikinshi a mota. Girgiza Kai Abba yayi yanxu dai na Shirya muku tafiya Anjuma da Karfe 8 Zaku tafi. Haba Amadi inno ta fada ya muna magana mai Muhimanci kana wani xance. Sallamar Kausar ya hana Abba cewa komai. Da gudu Leemah ta tashi tayi kanta.my kausar harkun karaso. Kardai ki ballamun yarinya mamy ta fada daga Nesa.dariya Sukayi suka karasa. har Kasa Kausar ta tsugunna tana gaida Mamy da Abba.Amsawa Sukai Cikin kulawa.Mamy tashiga tambayar ya Hajiya.Mamy lafiyansu qalau tace Agaidaku.muna amsawa. Juyawa Kausar tayi ta gaida Inno.Cikin Kulawa inno ta Amsa ma Kausar. Mamy ce tace Ai ba karamin birgeni kukai Ranar walimanku ba. Yarana Akwai hazaka.Allah yamuku Albarka. Amn Sukace Gaba daya. Abba yace Ai Wajen Aiki daya ma Zan Sama musu.yeee Leemah ta fada.Abba dama bro yazeed ya daukemu a Asibitin Shi. Nima haka nake gani mamy ta fada.Shikenan idan kun dawo Saiku Kai mishi takkadunku ya duba Ai. Thanks Abba Kausar ta fada Kai adurkushe. Kausar waye ya kawoki ne?Leemah ta fada? Yusuf ne ya Shiga wajen yazeed yanzu. Waini ina Nafeesatu Abba ya tambaya.da Sauri Leemah tace Abba Ai tace Xatazo yanzu duk ta nan Xamu wuce. Inno ganin Xa'a Shiririntar da wanchan magana yasa ta kalli Kausar.kafso Dan Allah Nafeesatu ba budurwar tsaka bace?? Gaba daya parlon Sukasa dariya. Kausar tace eh Suna Soyayya Amma babu wanda Sukeso yasani. kallon Abba mamy tayi kajifa mutane duk Hakan Suke fada,Anya Abban Leemah ba Gaskiya bane kuwa? Koma dai menene bari Nakira yazeed din Suzo Shida yusuf. Kafin ya daga wayar ya kira Su feenah Sukashigo tare da yaya Nazir,mum,dad Sai Twins. Ai gaba daya parlon yakara hargetsewa Leemah da Kausar Sukai Kan feenah. Twins Sukai wajen inno,Mamy ta tashi tana taren Aminiyarta mum yayin da Abba ke fadin Aminina Umar Faruk bako waya. duk lokaci daya kuma suka koma Suka Xauna Aka Shiga gaisawa. Dad yace Alhaji Ahmad katara mutane A parlon naka. Inno najin haka tace Umaru Gara ma dakazo ai domin magana mai Muhimanci Akeyi. toh Toh Alhmdllh Dad ya fada,Ai Saimu cigaba. Abbane ya kalli feenah yace Yata Angama karatu lafiya? Alhmdllh Abba feenah ta fada Cikin Sanyin muryarta. Masha Allah Abba ya fada. Yanxu Sai maganar Aure ko kuma neman Aiki? durkusar da Kai kasa feenah tayi tace Aiki Abba. Ahhh ban yarda ba yata nafison kufara Aiki kuna dakunan maxajenku. Feenah batace komai ba.Abba yace yanzu wa kika tsayar Amatsayin mijin Aure? Saida tayi Shiru nadan lokaci daga bisani tace Abba yaya Kabeer! Toh Shikenan Kinga dama gobe mukeson Xuwa Yola din Xamusan Abinyi Allah yamuku Albarka.Amin duk yan wajen Suka fadi.Inno kallon feenah tayi Nafisatu kifadi tsakaninki da Allah kada Ki cutar da kanki. Kallon Inno feenah tafarayi dan bata gane me take fadi ba.harara ta Sauke mata takara daure fuska. Haushi inno taji tace kin harara kanki ni Gata nakeson nayi miki.ganin inno Xata fadi wata magana yasa Abba cewa kutashi kushiga ciki feenah.tashi tayi Leemah da Kausar na binta a baya. Waikai Amadi meyasa kakemun Hakane yakamata fa muba yaran nan Abinda Zukatansu Suke so ba san Ranmu ba. Haba inno bakiga yanxu Agabanki na tambayeta ba tace Kabeer ne Xabinta. Dad ne yace wai meke faruwa ne? Da Sauri Inno ta kwashe komai wanda yusuf ya fada mata game da feenah da yazeed harma da karinta ta kara ta fadama dad.kallon kallo Aka shigayi tsakanin dad da mum. Inno ce ta katsesu idan ban fada daidai ba Ai ga Nazeer Nan Shima ya Sani. Kallon tambaya Daddy yayima Nazeer. Eh daddy Akwai Soyayya atsakaninsu tun Kafin nafara Son Leemah! Toh gashinan kunji ni nasani andade Ana Boye Abu Anan gidan Amma ku kunki yarda,Wata kila saikun gani da idonku Xaku yarda. Aa inno bawai munki yarda bane yanzu Agaban idonki Mukai ma yarinya magana ta fadi wanda takeso kuma.Amma bari mukira yazeed muji ta bakinshi. Itama Feenah adawo da ita Suyi magana tare dad ya fada. Mubeen jeka kira bro yazeed mumy ta fada yayin datace Mubeena ta kira su feenah.



Kusan Atare Su feenah Suka Shigo parlon tare dasu yazeed. Xama Sukai gaba dayansu.dad ya kalli feenah Ummina kin tabbatar Kabeer Shine wanda kike So? Eh dad ba tuntuni kuka tsayar da maganar ba! Kuna waya dashi ne? Aa dad inaganin ko yanada aiki Sosai yasa baya kirana. Amma kun taba Xama kunyi magana ta fahimta dashi? Sunkuyar da kai tayi kasa Aa dad. Wannan ya Nuna cewa dan kibi umarninmu yasa Zaki Auri Kabeer. da Sauri feenat ta dago kai Aa dad inason Shi ma.kinasonshi Kuma Akace kuna Soyayya da dan'wankin yazeed. Wani bugun Zuciya taji lokaci daya Hawaye yashiga Xubo mata. Tambayarki Nayi ummina ba kuka nace kimun ba. dad Wlh kudaina kama maganar Inno daga ta ganni naje gyaramai daki Shikenan take fada ma mutane wai Soyayya muke. dariya Abun yaso ba Leemah,Kausar,Nazeer da yusuf ganin yanda inno ta bude baki gaba daya. Nice namiki Karya munafuka sau nawa Ina kamaku Kuna Zance?Rannan harcemun kukai nabar wajen ina takura muku. Amadi Shiyasa nace maka kasaka Abun hangen Nesa kaki yau gashi Ana karyatani Akan gaskiya ta. feenah jitake Kamar ta shake Inno domin Arayuwarta babu Abinda ta tsana irin batai Abu ba Ace tayi. Dad Ni Wlh karya.....da Sauri mum ta bige mata baki. Abba ne ya kalli yazeed wanda yayi mutuwar Xaune Sabida bakin cikin Abinda inno tamishi. Yazeed banason Karya Menene gaskiyar Wannan maganar? Kuna Soyayya da feenah ko Aa? da Ker yazeed ya dago kanshi Abba ni ban san komai game da maganar nan ba,ina ganin feenah dince take Sona har ta fada ma inno. da Sauri Inno tace kwarai haka Akayi domin......wani kuka da feenah ta fashe dashi yasa inno yin Shiru. Dad kaji wannan tsohuwar ko Wlh Sharri takemun ni banason yazeed bana kaunarshi Na tsaneshi.Yazeed maganganun feenah ba karamin haushi Suka bashi ba.Kamar ni take fadama irin kalmomin nan.nan da nan idonshi Suka Kada. Dad ni Asalima banida makiyin daya wuce yazeed. Ya'isheni dad yafada da karfi Xan Saba miki mara mutumci kawai.dad Wlh da gaske nake maka bana kaunarshi...mari mum ta kai kan face din feenah da Sauri mamy dake kusa ta tare.daga feenah tayi takaita dakin Leemah Xauna daughter Kada ma kikara fitowa Nasan Wasa inno take ke ba'ajin yazeed bace ma. daga Haka mamy takoma parlon.Abba! Yazeed ka tabbata bakason feenah? Eh Abba Ni bana sonta. Ina yarinyar danace kanemo Nan da month? Abba bansamu ba. da Kyau kashirya Nasamo maka mata A Katsina Xamuyi Komai kafin Ka dawo daga Saudiya daka dawo Xan hada Aurenka Dana yusuf. Wani miyau Yazeed ya hadiye da ker be iya amsama Abba ba. Kan Nazeer Abba ya juyo.yarona matar danace kasamo ka Samo? durkusar dakai kasa yayi yace Nasamo Abba. toh Alhmdllh Ka tsallake Auren yar kauye. Yarinyar gidan waye? Abba Leemah ce. Murmushi Abba yayi ya kalli Leemah.Halimat Wai Hakane kin Amince mawa Dana?Rufe face tayi eh Abba.duka wajen dariya Sukayi,banda yazeed dake jin kanshi Kamar Zai fado. Abba ya kalli dad.Alhaji Umar Faruk ina nema ma dana Auren yarka Haleemah! Murmushin manya dad yayi ya kalli Leemah, my daughter kin tabbatar Nazeer shine Zabin ki? Eh dad na tabbata.toh Masha Allah. Alhaji Ahmad na ba yata Auren danka.gaba daya wajen Suke fadin Masha Allah. Abba yace ko Xaka iya Sanar damu yaushe Xamu turo Asaka Rana? Xanyi Shawara dad yafada.haka Sukayita Raharsu.yazeed dayaji Zaman duk ya isheshi ya tashi yanufi part dinshi.



Kan bed ya Kwanta Rike da kanshi.Ni yarinyar nan take fada ma bata kauna?Tambaya yashiga yima kanshi. Waini take cema bata da makiyi irina,Wlh Saitayi dana Sanin fadamun wannan maganar. Ni basa'anta bane Ni dama Ko tana Sona me Xanyi da ita,yarinya ce fa Sai iskanci cike da Ciki tazo yau saita fadamun Abinda Naji tanayi kwanaki menene Shi. Kokuma namata dukan tsiya kafin nabar gidan nan yau.Wayyo Allah yazeed yafada tunowa da Abba yace Xaimai Aure Nan da Sati biyu. Innalillah Ni yanxu wace yar bolan Abba zai Aura mun?Nasan mafita idan naje Saudiyya gaba Xanyi ba sainaga wanda Xa"ama Auren dole ba. Yusuf ne yashigo dakin yana kunshe dariya ganin yanda yazeed ya kwanta Kamar Wanda yayi Shaye Shaye. dafashi yayi Dr yazeed tunanin mai kake haka? Mtsww yazeed yaja tsaki Wlh sainayi maganin inno Agidan nan,tunda tazo take wargazamun Abubuwan dana shiryama Rayuwata,idan banda wulakanci tarasa wanda Xata hadani da ita sai waccen fitsa rararriyar yarinyar,kuma Wlh Xanga Wanda Xa'ama Auren dole Agidan nan. Sorry my friend yusuf Ya fada yana kama Hanun yazeed ganin yanayinshi yasan ba karamin baci Ranshi yayi ba. Ka kwantar da Hankalinka Yazeed pls. Babu wani Aure daxa'a Maka,matsala daya! daka sani Ka Amince dacewa kanason feenah da Komai yazo da Sauki. Fixge hanunshi yazeed yayi daga Hanun yusuf. Ya isheka yusuf tunda kai kasamu matar da kakeso Shikenan,ni ko Oho! Matsalarka kawai naso Son ranka kake nufi,idan son feenah din kake kaje kafada mana a daura maka Auren mata biyu lokaci daya.gara ma Na Auri yar kauyen Akan yarinyar Nan Wlh.kallonshi yusuf yayi haka kace ko yazeed? Eh haka Nace. Alright tashi kashirya Nan da Anjuma kasan Xamu tafi. Ni babu ma inda Zani yazeed ya fada Rai Abace. Kudin jirgin fa? Ayi Asara yazeed ya fada ataikaice. Shikenan tunda Kace Haka kayita Xama kaga Anjuma bakasan me Xa'a kara bullo maka dashi ba. Da Sauri yazeed yace Waite bari na Shirya.dariya Yusuf yayi ya ware hannunwa Alamar ko Ajikinshi.



Da ker Leemah da Kausar Suka shawo Kan feenah ta tsayar da kukan ta. Haba kausar yazakice Kada nadamu bayan kinsan Inno ba gaskiya ta fada ba.dan Allah kujifa harcewa yake wai nice Nace inasonshi haba Dan Allah mai Zanso jikin yazeed.Ni Wlh Inno din Nan gara ta Koma kauyensu yafi. Ya isa my Feenah ki natsu. Ke kin tabbatar kinason Kabeer? Koma banasonshi Kausar ina ruwan inno dan Allah. Naji Nima lokacin da'aka fadamun ban yarda ba.Amma kifadamun kinason Kabeer ko Aa,Nima Zan fada Miki mafita daya yanxu. Shiru feenah tayi daga bisani ta tashi daga kan Leemah ta kamo hanun kausar.bazan'iya boye muku komai ba,Banason Kabeer Xan Aureshi Sabida banason ko Wani namiji Ayanzu,Amma ina da bukatar yin Aure kodan Na kiyaye Mutumci n.a.,kunfi Kowa Sanin matsalar dake damuna.Nisawa Sukai Leemah tace Amma me yasa bakyason bro Yazeed? Banasonshi Sabida dalilai da dama.Xan iya fada muku daya banasonshi dan bemun ba. Inno dake labe bakin kofa tashiga.Nafeesatu Kiyi hakuri jikata dazun bakina ne ya Subuce,Sabida yazeed ya dade yana Sonki daxun haushin Abinda kika cemai yasa Shima yace baya Sonki. Kinsan mene??kallonta kawai feenah keyi batace komai ba. yazeed girman kai gareshi inno tacigaba Shiyasa kullum Sai yazo yacemun kece ke Sonshi.nikuma ina biye maine kawai,Amma nariga Nasan Shine ke Sonki. magana feenah Zatai.....inno tai Saurin Cewa Abu daya Xakiyi Nafisatu kafin kutafi Yau Kiyi yanda Zakiyi kinunama su Amadi Yazeed ne kesonki bake ke Sonshi ba ta hakane Xa'a rabaku domin Naji yana kara fadi waike kesonshi Kuma iyayenku sun yarda da Hakan. Tunda Inno tafara magana Kausar da Leemah Suka gano Wani Shirin inno takara Shiryawa.Dan haka Sukayi dariya Aboye Afili Sukace tabbas maganar inno gaskiya ce kinemi Mafita kafin mutafi yau. Shiru Feenah tayi tanason tuna Mafita.kallonta inno tayi tace ko mafitar ma Saina nema maki? Shiru Feenah tayi. Magana inno Zatai Mamy tashigo kutashi kushirya yanxu Xaku tafi. tashi inno tayi itama tafita tana fadin kidai San Abinyi. Cikin kankanin lokaci Suka Shirya inda feenah tana Shirin tana nema ma kanta Mafita ne.Murmushi Naga tayi yes yaune Ranar daxan Rama Abinda Yamun.fita Sukai gaba dayansu babban parlon inda Suka tarar dasu Yusuf suma Sun Shirya.yazeed ne kawai babu Awajen. Abba ne yace wai Ina yazeed Ko mutafi mubarshi ne. Mamy ce tace Mubeen kira bro dinku. yana fita ba dadewa yadawo yace gashinan Xuwa. feenah najin haka ta tashi tayi waje.kusan karo takusa yi da yazeed.hanunshi taja Suka koma baya. Suna Xuwa tsakar gidan ta kalleshi Ido Cikin ido. Dr yazeed Kayi kuskure dakace Nice Nake Sonka,kasan Nasha fada maka banga Abun so Ajikinka ba. So bama Wannan ba Anfadamun Komai Nasani kuma Kasani bana sonka bazan Aure kaba Kuma Ka janye da maganar wai wani kana Sona. Yazeed tunda feenah tafara magana yake kare mata kallo, yanda dan Karamin bakinta ke motsawa Ahankali da yanda take juya idano ba karamin burgeshi yayi ba,Haushin dayakeji gaba daya yaji yafita mai.Cikin Wani irin voice yace.yanxu me kikazo kimun? Nazo nayi maka gargadi Sannan Ancemun Nasamu Mafita Ayau so baruwana da wannan Xancen,Amma yau dinnan Xan Rama Abinda ka taba mun. Hannu takai kan wuyanshi take yazeed yaji Wani irin yarrrrrrr. Saitin bakinshi takai nata, Nasan haka kayimun da ina bacci.kallonta kawai yake domin Shi kadai yasan Yanda yakeji. Lips dinta ta daura kan nashi ta kama tafara tsotsa. Inno naji tana fadin Bari nakirasu da kaina.tashi tayi tafito Abinda data gani yasata komawa Ciki.ina masu Cewa tsaka da Nafisatu basa Soyayya duk kufito kugani. feenah taji Sanda inno ta fada haka...Shiko gogan har yafara Son ya Xarce. Lokacin da yan parlon Suka fito yayi daidai da lokacin da feenah ta cire bakinta tana Nuna yazeed Haba Dr yazeed Nace bana sonka ko dole ne, tayaya Zan Aureka bayan Kana kokarin Aikata Son Ranka. Kajiko Amadi Sumbatar juna fa Sukeyi Kuma Sanan kace ba Soyayya Anan?Lallai kuduba Al'amarin Nan. Daga Haka inno tashiga Ciki kamar ta taka Rawa dan dadi.



Page...47/48



Mutuwar tsaye Su Abba Sukai A wajen.Sundai Ga bakin feenah na motse Amma babu wanda yasan me take fada. da Ker Abba yasamu yace mukoma Ciki,dukkansu Sukai Ciki banda Leemah daketa faman daukan Su feenah pic,ganin feenah ta tawo yasa itama tayi Ciki. Yazeed da idonshi ya kada yakoma jaaaa kasa motsa kafarshi yayi,gaba daya feenah ta kashe mai jiki,bangare daya yana jin Nauyin Hada ido da iyayenshi,yarinyar nan ta kasheni,ta Aikata laifi ganinsu Inno gaba daya tamaida laifin Kaina.da ker yasamu yaja kafarshi yayi parlon Cikin fargaba.Shiga yayi ya Zauna kamar yanda yaga kowa A Xaune. Saida Shiru ya biyo baya nadan lokaci daga bisani Abba ya kalli Mamy kutashi mukaisu Airport din ko. tashi Sukai gaba daya inno ba karamin Haushi tajiba ganin Ba'Ayi maganar data so ba. ita tafara yin gaba tana fadin Oh ni Inno yaran Zamani Saidai Abarsu Idan Sunason junansu da Aure iyayensu Suka kasa fahimta Sai lalata ta biyo baya. Sumbatar juna ikon Allah. Gaba daya wajen kunyar maganar da inno take Sukeyi,Amma ba wanda ya'isa ya tanka dan Sungane Su take Azauna Ayi maganar. Dan haka Suka Nufi harabar gidan tana fadin Anan fa Suka tsaya Ana Sumba Ni inno kada dai Suje Suyi Aika Aika. Yazeed da gaba daya inno ta gama Kular dashi kusan Atare Sukaja tsaki tare da feenah. Aikuwa kamar jira inno take kunma iyayenku tsaki tun farko Saida nafada muku Ku fadi Gaskiya Baku fadi ba.yanzu kuna Sumbatar juna Ai Abinda Zakuyi Nan gaba Saiya fi haka. durkusar da kai kasa feenah tayi tana data Sanin Abinda ta Aikata,Sai yanzu ta gano Cewa inno wani Shirin ta mata yasa daxun tazo tana lallabata. babu wanda yakula inno haka tarinka Sababinta. Mota biyu Sukai Zuwa Airport. Motar Abba ne Agaba inda ya dauki Mamy Agaba baya kuma feenah,Kausar,Leemah Sai Twins. Motar Dad dake baya kuma inno ce Agaba Sai Mum,Nazeer,yazeed Sai yusuf Ahaka Suka karasa babban airport dake garin kaduna. Suna karasawa baifi da minti30 ba Akafara kiran Suna. yusuf dariyar mugunta yake domin yasan yanda ya hada Zaman Cikin jirgin. Kausar Akafara kira tashiga bayanta Yusuf ne. Inda Suka Zauna Awata kujera ita tana Ciki wajen window yayin da Yusuf ke gefenta. Kallonshi tayi My Yusuf Kaine kashirya Hakan ko? Murmushi ya mata ya lakaci hancinta yes my wife Sabida muyi fira Sosai nayi Hakan.ba'a wani juma ba Leemah da Nazir Suka Shigo.dayan bangaren Suka Zauna inda Suke seat daya dasu yusuf.Murmushi duk Suka sakar ma junansu. Akasa Najiyo inno nafadin Amma yan Company din nan Basuyi hadin nan daidai ba Amadi,! Karfa tsaka ya matse Nafeesatu a lungu Gara kusan Abunyi.tsaki Yazeed yaja yayi Shigewarshi Cikin jirgin.yayin da feenah tabi bayanshi. Chan karshe ta wuce kowa taje ta Xauna. Saida Akai wasu mintuna wata mata tazo kusa da feenah,Sister idan bazaki damu ba Zance miki wanann wajen Zamana ne. Kallonta feenah tayi tace Ok tashi tayi tana neman Wajen Xama Amma duk da mutane.gashi lokaci daya Aka fara Sanar da jirgi xai tashi. Ba yanda Xatai takoma kusa da yazeed ta Xauna. Tabe baki yayi lokaci daya Kuma ya tashi tsaye ban hanya ya fada rai Abace.matsawa tayi da Sauri Amma duk da haka Saida ya taka mata kafa da karfi.Runtse ido tayi tanajin Xafin wajen,dallah malama Shiga Ciki kiban Nan. Matsawa tayi Ciki hawaye Na Xuba kan face dinta. Ahaka duk Suka Saka belt jirgi yatashi. Allah ya tsare duk yan wajen Suka fada banda inno dake daga ma jirgin Hannu tana fadin tsaka yatafi. Da Haka Suka koma Cikin motoci Sukabar airport din. Su Abba na karasawa duk Suka Zube a parlo.dama Alhaji Umar Faruk Abinda yasa nace kada kuhuce Ku biyo ta nan inason Nace maka kashirya gobe Muje Yola Kan maganar feenah da Kabeer. Kwarai Nima nayi tunanin Haka dad ya fada. Da Sauri inno tace Ku kuwa kunada Hankali? Bakuga Abinda yaranku Suka Aikata daxu bane da bazaku basu Abinda Suke So ba.ko Kuma haka Akai muku? Toh indai n.a. isa daku kubi Xabin yaranku ba Son Ranku ba.daga Haka tayi gaba tabar parlon. Kallon dad Abba yayi Kada kadamu Alhaji Faruk Kasan girma yazo mata.murmushi dad yayi yace Allah dai yakaro musu tsawon Kwana mai Albarka.Amin duk Sukace daga bisani Su mum Suka tashi.Toh Fatima Zamu tafi.Kai Hafsat kibar Twins mana Su Kwana biyu. Kuma Ai ban kawo musu kaya ba.kada kidamu yanzu Xan fita Nasiya musu. Toh Ai Shikenan gasu nan Asha hutu lfy.



Kausar ce kwance Kan Cinyar yusuf Suna yar firarsu ta masoya. My Kausar Sati biyu masu Xuwa kina dakina Sai yanda Nayi dake. dariya Kausar tayi my yusuf bafa Ayin magana Cikin jirgi. Waye ya fada miki? Ai ko ba'ayi ba'a Hana masoya Suyi ba. Haka Kace ko? Eh mana My Wife.ni daman inason nafada miki wannan dawowar gaba daya kin Chanza kinkara Kyau da kiba. Murmushi kausar tayi Nifa dama Chan haka nake. Ba wani Nan kawai Dan dai nine Nasaki kika kara Kyau. Ido kausar ta fiddo waje tana mai kallon tambaya. Hancinta Yaja yes nine Sabida Ina miki Abun kike jin dadi. Rufe ido tayi Nifa Xan chanxa Wajen Xama. dariya yusuf yayi Sosai yace idan ba Toilet Zaki Shiga ba Ai babu wajen Ki.turo baki tayi Shikenan Sai Feenah ta dawo Nan Nakoma Wajen ta. Laaa kinason yazeed yaji haushin ki kenan. Kan mai Xaiji haushina bayan dama Gaba dayansu fishi Suke. Eh Ai agabanmu ne Suke fishi Cikin Xukatansu duk dadi Suke ji. Uhum kawai Kausar tace. juyo da face dinta Yusuf yayi "I want" kallonshi Kausar tayi "what you want?" Hakkina! Zaro ido tayi Cikin jirgin? Eh mana Ai kowa yasan Mijinki ne ni. turo baki tayi Nidai bana So. Kwafan yanda tayi maganar yayi Yasa Abin ya bata dariya. Shima murmushi Yusuf yayi bafa Abinda kike tsoro Zanyi miki Anan ba. Wannan nakusa but.... katse Shi tayi Nidai kabari. Hancinta ya lakata toh nabari Sweetheart. Hannu yakai kan Maranta "you are hungry Right?" Runtse ido Kausar tayi jin yanda yake yawo da hanunshi kan mararta,Shagwabe face kuma tayi Nifa am not hungry. Lumshe ido Yusuf yayi but maiyasa Cikin yayi karami haka? I don't know why Kausar ta fada Cikin wata irin murya. ganin da Yusuf yayi tafara Karban Sakkonshi yasashi Xuge labulan dake gabansu ta yanda babu Wanda Xai gansu. Kausar Na ganin haka ta marairaice face Ni pls kabari b......bakinshi da yasa Cikin nata yahata karashe maganar da Zatai. Nan da Nan itama tafara mayar mai da martani hannu ya Shigar Cikin Rigarta yana Shafa Brest dinta ganin yanda kausar duk tafita hayyacinta lokaci daya yasa Nima (Nadiya) na tashi nakara gaba. Wajen Su leemah na nufa Na tarar Anata Soyewa. Nazeer Naji yana magana Cikin Sanyin Muryanshi. Baby Ai yau jinayi kamar wani nauyi Na Sauke Akaina. Murmushi Leemah tayi meyasa Kace Haka baby? Gira ya daga mata Sama Sabida na fadama Su Abba Abinda yake Raina Kuma Sun Amince mun. Ajiyar Zuciya Leemah ta Sauke, baby Ni jinama Nake Kamar nafika farin Ciki.Wani dadi Nazir yaji Cikin Ranshi tayaya Zan gane Hakan? Ai bazaka gane ba Sai idan kashiga Zuciyata.dariya Nazeer yayi kokuma Sai idan Na Aure ki ba.Rufe fuska Leemah tayi Alamar kunya Nidai bance ba. Ai Nasan ke baki ce ba Amma Ni Nasan Hakan. Shiru tayi batace Komai ba domin tagane inda yakeson nufa. Baby Allah ya mallaka Mun ke! Amin hubby na. Nifa jina Nake Ayanzu kamar irin nariga na Aureki din Nan,dan Wlh jina Nake kamar.......katseshi tayi dan kada yamata Sakin baki. yaya Nazir me yasa feenah bata Son bro Yazeed? Leemcy na ai ke Xan tambaya tunda kinfini kusa da ita. Hakane Amma ni tacemun bai mata ba. Karya take Soyayyar dasuke aboye fa. Yaya Nazir tace bata Soyayya dashi A boye. Ki yarda Sunayi baby. Me yasa kace Haka? Kinaso kisan Suna Son junan Su? Yeah! Kalli Chan toh. Juyawa Leemah tayi tana kallon yazeed dake ta faman Murmushi Amma bata kallon face din Feenah bare taga yanayin ta.da gani dai Kasan yazeed Cikin farin Ciki yake. Juyawa Leemah tayi Murmushi dauke da face dinta I See.Murmushi Shima Nazeer yamata Suka cigaba da firarsu. karasawa Nayi wajen yazeed domin Nasan me yake ma dariya Haka. Feenah Naga ta daure face Malan lafiya? Lokaci daya Naga Shima ya daure, Kin dameni da gyangyadi ke duk Sanda Aka hau Abin tafiya bakida Aikin yi Saina bacci. Yamutsa fuska feenah tayi Naga Ai ba damuwar Ka bace. Eh Nasani Amma tunda kin kawo kanki kusa dani dole kixauan daram kamar yanda kika ganni. Ni Wlh baxanvi Ra'ayinka ba tunda ba Akan ka Nake ba. Kallonta yayi Ke yarinyar nan Bakida kunya ko? Anyi din feenah ta fada tana murguda baki! hannu yakai ya bige Mata bakin Saina koya miki Hankali jarababba kawai dazun Jarabarki data tashi Shine kikazo ki Sosa Ajikina,Shine Dan jaraba Agaban mutane kike kissing dina ke gara ma Sumiki Auren mu huta domin nan gaba fyade Zaki rinka bin Maza Kina musu.feenah kuka ta fashe dashi Ga Radadin da bakinta yake ga Zafin kalaman daya fadi mata. Tabbas Har Cikin Ranshi yakejin kukan nata Amma tsabar girman Kai bazai iya yabata hakuri ba Saima fadi dayake Wlh Zan kaiki toilet Ki Xauna Achan matukar kika Cigaba da takura mun.Naga ai gaskiya na fada banda jaraba meyasa Xakizo ki......katseshi tayi Cikin kuka Naga idan jarabar ce kaine me ita,Kaine kafara Mun nikuma na rama. kallonta yayi ta bashi dariya Amma haka ya daure.Cikin Ranshi yake fadin wannan Har yanxu yarinya ce banda haka waye yace Ana rama irin Wannan. Afili cewa yayi ni banmiki komai ba wanchan time dinma na fada miki da jarabarki ta tashi ne Kika fara mafarkin Aure toh kinata ihu a mota,Sai nazo Xan tashe ki kawai kika kamo bakina,gudun Kada Naki yarda ki taramun mutane yasa Na Share kawai,duk yanda Akai kinada Aljanu masu Saki yima mutane kiss, dan haka yau kikaje kika mun gaban inno parrot, gashinan Nasan harta mutum tarinka maganar Nan kenan. Ji da yayi Shiru bata bashi amsa ba dan haka ya kalleta bacci ta fara.tabe baki yayi yace Aikin Kenan. jingina kanta tayi kan kafadar Shi tacigaba da baccin ta. Cikin Ranshi yazeed yace ta tashi yanzu tace nine namata Hakan kuma.bayan Awanne jirgin Su yazeed ya Sauka A kasa mai tsarki babu wanda Zaka kallah cikinsu ka kasa gano farin Cikin dake Ranshi.Ahaka Aka musu jagora Xuwa Wani babban Hotel dake kasa mai tsarki. daki biyu Aka basu mazan Suka dau daya wanda yake dauke da 3beds Haka matan ma Suka dau daya.



Washe gari tunda Safe Abba da dad Suka Shirya Xuwa yola, dagewa inno tayi Kan itama Saita je, babu yanda Xasuyi da ita haka Suka kama hanyar yola. bayan lokaci dasuka dauka Ahanya Sun isa garin yola lafiya.inda dad gaba daya yakejin Shi Cikin fari Ciki Kasancewar yau gashi Cikin garin Shi. Ahaka Suka karasa Cikin gidan dad na Sanar da Abba irin kewar da yayi na garin yola. Gidan Cike yake da yaran yan'uwanshi innah Hadixa Sai Kawo Nazir dake gefen innah Nafeesatu. Cikin doki da kulawa duk yan'gidan Suke tarar Su Abba. Waje Aka musu,bayan yan gaishe gaishe Aka Cika musu Gabansu da Abinci. Saida komai ya lafa dad yafara kokarin Sanar da innah Abinda da yakawosu duk dacewa Sun San dalilin nasu. Innah Sabida munason komawa Ayau Shiyasa.Toh tafiyar daren da banaso ita Xakuyi kenan.innah Sabida Xuwa Aiki Ai. Ai Shikenan Amma inno ai Ke kina nan ko? Kayya Nafisatu aini kafata kafar yaran Nan,adai Samu a tattauna kan Abinda ya Kawo mu. Abban Yazeed ne yace Alhmdllh Duk da kunsan dalilin Xuwan Namu Xan kara dacewa Nazo Kan maganar Auren Nafisatu yata da Kabeer dana. Shiru ne ya biyo baya daga bisani Innah Nafeesatu tace Kwarai Abinda yasa ban dakatar daku da Xuwa nan ba Shine dan muyi magana ta fahimta. Maganar Gaskiya Shine Na dakatar da Xancen Auren takwarata da kabeer. Ido Dad da Abba Suka hada yayin da Murmushi ya bayyana kan fuskan inno. inna ce taci gaba badan Komai ba Sai dan daga Feenah din har kabir kowanne Su yanada Xabinsa. Kunsan kuma (manzon Allah S.A.W.) ya Sanar damu Cewa idan yaranmu Suka kawo mijin Aure muka yarda da irn tarbiyarshi da gidan daya fito toh mu Aurar da yaranmu garesu. Nafisat ta nemi da Asanar dakai Umar nuna dad innah tayi.feenah ta Neme da Asanar dakai tanada Wanda takeso dan haka ka taimaketa kabata Shi. (Wannan daga Ji Shirin inno ne??????) Sannan Kabeer Shima yanemi damu janye maganar Aurenshi da feenah Sabida ya gane da wanda take So bayan Shi,Hasalima Shima yanada Wacce yakeson Aure. gama kabir din Nan kuji daga gareshi. Matsowa kabir yayi wajen dad ya Rike hanunshi....dad kuyi hakuri ba bijerima umarninku mukai ba, Na dade ina Soyayya da wata Aysha tunda dadewa Ahalin yanzu mun Shirya Xamu Auri juna,dad Wlh idan ban Auretaba Xata iya mutuwa Nikuma na haukace.dad itama feenah kutaimaka kubata yazeed domin Shine Xabinta.kallon kallon Aka Shiga yi Abba da dad kowanne Cikin Ranshi da Abinda yake Sakawa. ya'isa Kabeer dana na gamsu da maganar Ka dama matar mutum kabarinsa burinmu muga farin Cikin ku dan haka karka damu nine Xan tsaya Wajen ganin ka Auri Aysha.dadi Kabeer yaji yashiga yima dad godiya. Haka Suka juya maganar takoma fira. inno tafi kowa daga murya domin Ayanda take jinta kamar ta tashi ta taka Rawa ne. bayan wasu lokuta Su Abba Sukai Sallama da garin yola inda Aka hadama Abba da inno Shatara ta Arziki.Shima dad Anbashi yakaima mum nata. Cikin mota Abban yazeed ya kalli dad Alhaji Umar Faruk Ka gani mu yaran nan Xasu maida Sa'aninsu.Ashe duk Abinda Ake fada gaskiya ne Lallai Saina Saba ma yazeed. da Sauri inno tace badai kun daukeni Makaryaciya ba aida kunbari Saikun Rasa Rayuwar yayan naku tukun Ku gano gaskiya. Dad ne yace Kiyi hakuri mamah yanzu tunda Mun Kara ganewa Zamusan Abun yi. Kaikuma Ahmad ba Yazeed kadai Xaka Saba mawa ba harda ita feenah domin bamusan dalilinsu na maidamu kananan yara ba. Ai mafita dayace Faruk mununa musu bamusan komai ba Akan Abinda Suke. Kwarai kuwa haka Xakuyi Inno ta fada kunga Saidai kawai Suji Andaura musu Aure wannan Shine A mastayin kyautar ku garesu. Atare Sukace haka Xa'Ai. Sun dau lokaci Suna tattauna maganar har Xuwa lokacin dasuka karasa garin kaduna. Parlo Suka tarar da mamy da mumy Suna fira. Twins naganinsu Sukai kan inno Aikuwa juyi tashiga yi dasu yara yau ina cikin farin Ciki.dariya Suka hau yi Suna dada jan inno. Sudai Mamy da mum ta mazajensu Suke Cikin lokaci kadan Suka hada Abinci kan dining.karasawa inno tayi wayake ta Abinci ai kufara Sanin nasarar da'aka Samo tukun. Take ta kwashe Komai ta fadima Mamy da mumy. Suma ba karamin mamaki sukai ba dukda Wani farin Ciki da mamy take Cikin Ranta.mum ce tace yaran Nan Agaishesu kiga feenah fa fatima harda Wani kuka Ashe na gulma ne. Murmushi Mamy tayi aini banga laifin yata ba.Shidai madugu Shine mai laifi dan Nasan shine yasata kada ta fadi,Abu kadan yarinka hada Rai Ashe duk na munafurci ne. dariya duk Sukayi inno tacigaba da fadin Ahaffff Nifa daman Nasan Halin tsaka fiye da Kowa.



Page..49/50



Tunda Sukazo Saudiyya babu Abunda Suke gudanawar wanda ya wuce ibada.musamman feenah da Kusan kwana take A Masjid tana ibada kasancewar A madina Aka fara Ajesu. Har Sun gaji dayi mata Surutu Kan Rashin baccin da takeyi. Amsa daya take basu Dan mai mukazo. Ahaka har Sukayi kwana U'ku,duk wani wajen Ziyara dake Birnin madina Sun Ziyarceshi. Ayau ne kuma Xasu wuce garin Maka,dan haka da Safe Suna dawowa daga Shabbaki Mazjidul Nabawi Suka fara Shirinsu Cikin Haram.domin A hanya Xasu dau niyyar Ummara Xuwa garin Makkah. Basu wani bata lokaci wajen Shiri ba daga mazan har matan lokaci daya Suka fitoh domin tafiya. Ba karamar tafiya bace tsakanin Madina Xuwa Makkah Dan haka masu bacci Sunyi Sun gaji. Saida Aka tsaya Suka dau Niyya tukun Aka cigaba da tafiya yanzu kabbara kawai duk Suke maimaitawa Wasu Nayi Cikin Zuciya wasu nayi Afili. Tafiya ta Dan lokaci Sukai Suka karasa babban wani Hotel dake kusa da Haram Dan daga Hotel dinma kana iya hango Agogon dake jikin dakin Allah. Saida kowanne Yashiga masaukinshi ya Aje kaya tukun Suka hau mota dan Xuwa Harami. Gaba dayansu Awani yanayi Sukejinsu wanda baya misaltuwa. kasa Shiru Leemah tayi my besty yau gamu Acikin Haram. Alhmdullah feenah ta fada yayin da Suka fara Addu'a domin Umara Xasu gabatar. Saida Sukayi Zagaye Sau7 kamar yanda Mazon Allah S. A.W. ya koyar da Sahabbanshi. duk kowa da addu'an dayakeyi Cikin Ranshi ga wani farin Ciki daga bangare daya. Saida Suka kammala Suka koma Wajen ka'aba Anan ne Su feenah harda kuka Dan farin Ciki Saida Sukai dawafi Suka nufa jikin ka'aba addu'a kowannesu yarinka kwararoma kanshi,iyayensu dama duk Al'Umar musulmi. Har wajen "Hajirul Aswat" Saida Sukaje Suka Sumbace shi daga bisani Suka nufi mota dan komawa masauki.



Mufeeda ce Zaune da Kawarta Seeman. Ke yanzu Mufeeda menene Mafita kan Wannan Al'amari? girgixa kai Mufeeda tayi Nima bansaniba Seemah! ban san iya adadin dukiyar dana kashe kan yazeed din Nan ba! Ban san yaushe Xanci Nasara kan yazeed ba! Wlh yazeed ya wahalar da Zuciyata! Ke Seemah ni yanzu Allah ya jarabceni da Son yazeed a gaske! Yanxu ni yazanyi da Rayuwata?garin Naci Riba Nasamu Nasara Akan yazeed Saima Asara danayi,Kina gani jiya wajen malamin nan wanda Akace duk fadin Najeriya babu wanda ya kaishi baiwa Amma kinji mai yace wai yazeed baya kasar Nan yana wajen da babu Mai iya tunkararshi! Ni Asalima Ban san mai yaje yi A Saudiya ba. Seemah ki taimaka mun da wata Hanyar Dan Allah Kafin Rayuwata ta tarwatse. Nisawa Seemah tayi Mafita daya ce Mufeeda ta Rage mana yanzu.da Sauri Mufeeda ta kalleta Wacce Kenan kawata? Asmaaa Zamu nema itace Kawai tasan yanda Zatabi da wannan matsalar. Suman Zaune Mufeeda tayi takasa magana. Kallonta Seemah tayi kikai Shiru Mufeeda. Toh Seemah me kikeso Nace?? Wlh kafin nafara bin bokaye Saida Nakira Asmaa tazo har gidan Nan Danta Samamum Mafita,budar bakinta keda wuya tafaramun Wa'azee Akan Abinda Nake Shirin Aikatawa. Ido Seemah ta fiddo Waje Kina nufin Kice mun Asmaaa yar bariki ta Shiryu?yarinyar da duk fadin garin kaduna da kewayenta babu wanda besan Halin Asmaaaa ba. Hmmm Ayanda tacemun dai ta shiryu Dan Wlh har Wa'azee tamun Alokacin banmasan Mai take fadi ba. Chaff Tuban jeka Nayi ka,Wannan Ai ba lallai Ayafe mata Xunubanta ba domin Allah kadai yasan Adadin mazan data yaudara,mata Nawa ta daura kan hanyar n bata? Yaudara Kuwa taxama Ruwan Shanta Aikuwa Kinga tubanta Kawai tayi ne. (Kunjifa kamar ita Ke bada gafara??) Ajiyar Zuciya Mufeeda tayi Rabu da munafuka duk wasu harkokin danake Ayanzu Itace Fa ta koyar dani Su,ke Ni da bansan Wani bibiyar mace yar'uwata ba Asmaaa itace Sanadiyar koyar dani wannan harkan Sannan dan na nemi muyi Shawara takawomun Wani wa'azeen karya. Barta Mufeeda Indai ni din haihuwar Uwata ce Saina Sama miki Mafita Akan wannan dan iskan dake wahalar dake. Wlh dakin gama mun Komai Seemah. Karki damu Mufeeda kinfi haka Awajena,yanzu ya maganar girl frind din danace ki Sama mun? dan tsaki Mufeeda taja ni namance hankalina duk yakoma kan yaron Nan. Amma Akwai wata damuka hadu da ita jiya A internet tacemun tana kt ne sunanta Khadija.idan kinaso ko gobe ma Saita Zo. Ai Wlh inaso Mufeeda pls kice tazo goben mu hadu Anan. Ok Zan mata magana. Amma Nawa kike ganin Xan bata Mufeeda? Yarinyar Naga bata kudi take ba Seemah tace indai Zataji dadi kudinma ta yafe. Wata irin dariyar yan'iska Seemah tayi Anzo wajen Xatasan ta hadu da Seemah. dariya itama Mufeeda tayi Nifa yanxu matsalata yazeed yazo hannu na, Nasan banida wata matsala. dariya Seemah takarayi kice Jarumi ne Shidin??? Ido Mufeeda ta fiddo ni Wlh tsoroma Yake bani ke Kinga Kwanaki Yanda yakusa Haukatani Akan kiss kawai,Ai Wlh dazamu hadu dashi wannan Karan juriya Zanyi Saina bari ya Shigeni Nasamo Cikin karya Nakai gidansu Nace kuma dole Su aura munshi! kedai Bari nakasa Samun mafita kigani. Wata irin dariyar Seemah ta Kwashe dashi Kawata bakida Kyau Wlh. Naki wasa ne Kawai. Wannan tshowuwar kakar tashi mai kirana kafura Saina koya mata Hankali Bari dai Komai yadawo Hannu na. Tashi Seemah tayi tana kekam Saiki kasheni dan dariya Natafi gobe data iso khadijan ki kirani pls. Bakomai idan Naga tamun Kuma tazama tawa. Ke kin isama Seemah ta fada tana fita daga Cikin dakin. Da karfi Mufeeda tace Sai Anjuma kawata.



tunda Asuba yau feenah ta Shirya Xuwa Haram. Kallonta Leemah tayi besty kinata Shiri Ina Zaki ne? Leemah Masallaci Xani yau juma'a. Kai feenah ki bari gari yayi Haske dan Allah. Nidai gaskiya Aa yanxu Nakeson Xuwa dan Nayi dawafi kafin Akira Sallar juma'a. Shikenan jirani pls yanxu Xan Shirya.Kiyi Sauri Nidai. Saida Leemah ta Shirya tukun tashiga tashin Kausar dake bacci,my Kausar tashi muje Haram. Nidai kutafi banajin dadi yau din Nan.Pls kitashi muje mana. fita feenah tayi fuuuu tana Masifa tayaya ina jiranki kuma Kiwani tsaya batamun lokaci. Abu taji tayi karo dashi lokaci daya Ranta yakuma baci,daga Kai tayi dan ganin menene kawai taga yazeed ne Atsaye.take gabanta ya fadi domin ba karamin tsorata tayi ba. Juyawa tayi Xatabar wajen yajawota. Ke makauniyace Xaki bigeni Sannan ba bada Hakuri Xaki tafi? Ke wai mai yasa Sam bakida tarbiyya ne? Ko Anfada miki Nan din ma kasarki ce inda Kike Aikata Abu Son Ranki? Ke Wlh ma tsautsayi yasa Aka biya Miki kudin jirgi Amma Sam bakima san mai Ake Aikatawa Anan ba. daga gira yayi you know why? Be bari tayi magana ba, Sabida haryanzu ke yarinya ce bakida maraba da jaririya. daga Haka ya Saketa jeki ganin garin da Zaki kinji tunda ke haryanxu Aljanunki basu Sakeki ba na masifa. feenah ba karamin Haushi kalaman yazeed Suka baata ba dan haka ta bude baki daniyar gaya mai Kalaman dayafi Nashi Saidai kashh Nazir dake fitowa yanxu yasa ta hadiye maganar ta.muje ko yazeed ko magana kuke? Aa muje Nazeer Naga tafito tana Masifa Sai nayi Xaton Ko Aljanunta Sun tashi ne Saitake fadamun Wai Ashe Xaga gari Zataje. dariya Nazir yayi Adawo lfy Sister. Juyowa yazeed yayi ya kashe mata ido daya Suka bar wajen. girgixa Kai tayi Sabida tsabar bakin Ciki ga wani hawaye daya wanke mata fuska Sai Sake Sake take. Zuciyarta ce ta katseta mai yasa Xaki damu feenah kawai Shareshi yaci Albarkacin kasar dakuke Ciki 1day 1time Ai. Leemah data fito ta katseta laaa Ashe baki tafiba besty muje toh nagama. bata juyoba bare tabata Amsa kawai tafiya Tayi Leemah tabita Abaya.



Gaba daya baccin datake yafita Ranta Sakamakon wani Ciwon Ciki dake damunta. Wayyo ni Kausar kodai mutuwa Xanyi Nashiga Uku! Haka tarinka Sambatunta tarasa yanda Xatai data juya wani irin Azaba takejin mararta Nayi. Ahaka ta kusan 3hrs. Ganin ba Sarki Sai Allah yasa tajawo wayarta Dan takira feenah. Ringing din wayar taji kusa da ita.juyawa tayi taga wayar waje daya data Leemah Oh My God tafada da karfi. Yanke Shawaran kiran mijinta tayi Aikuwa kusan kira4 duk bawanda ya daga.kifa Kanta tayi kan bed din Xuwa yanzu tagama Sadakarwa Cewa mutuwa Xatai. Yusuf daya tashi yanzu yana juyawa yaga babu Su yazeed ya tashi yashiga toilet dan yayi wanka ya tafi Masallaci. Saida ya fito ya Shirya tsaff tukun ya dau wayarshi ya fita. daidai bakin kofa ya kunnah wayar dan kiran Nazeer yaji Suna Ina.miss Calls ya gani yashiga budewa. My Wife ya fadi da dan Sauti. Bebar wajenba yashiga kiran number din Kausar....da ker tasamu ta jawo wayar tasa A kunne. Hello wifey kika tafi kika barni ko???? Yusuf Xan mutu Abinda ta fada Kenan waayar ta sabule Mata A Hannu. Gaba daya jinshi yayi ya daburci. Noo bazaki mutu ba my Kausar kina inane pls....gaba daya ba Amsa Dan haka ya maida phone dinshi Cikin Aljihu. Fita yayi da Sauri har Zai hau mota yace toh ina take ma?juyowa yayi Kamar Wani tababbe yayi Room din su Kausar. Tura dakin yayi da karfi ganinta Akasa Kamar bata motsi yasashi karasawa da gudu. dagota yayi ya manna A kirjinshi. Pls Kausar meke damunki? Mai yasa baki fadamun bakida lafiya ba? Dan Allah kitashi Kada kimutu kibarni! Wlh banida gata idan Na Rasaki! kece zabin Xuciyata pls kitashi Kausar pls. Fashewa yayi da Wani matsanancin kuka yana kara Matseta Ajikinshi. Idar da Sallan juma'a kenan Suna Zaune Suna addu'a jitayi gabanta ya fadi dafe kirji Tayi tana fadin bisimillah. Lafiya feenah? Leemah Kausar tashi muje munbarta ita kadai! Nidai Kizauna ai ba baby bace Kausar din. Amma Leemah dazun Naji tace batajin dadi fa. Ai yanxu taji Sauki yawuce Ciwon kai nema. Nidai na tafi feenah ta fada tana kokarin tafiya. Jirani Leemah ta fada tabiyo bayanta. Kusan Atare Suka karasa lokaci daya dasu Yazeed Suna hada ido atare Suka Sakar ma juna Harara. Kwafa tayi ta tura dakinsu Suka Shige. Atare Leemah da feenah Sukai kan Yusuf dake Rike da Kausar Sai faman kuka yake kamar karamin yaro. bro yusuf lafiya? Mai ya sameta Suka hada baki wajen fada.dan Allah kuce mata ta tashi kada ta mutu Wlh inasonta data mutu Nima Xan mutu ne Dan Allah kuce ta tashi. Kuka duk Suka fara da Ker Kausar tafara motse da Hannuta ta kamo Hannun feenah tana girgiza mata kai Alamar tayi Shiru. Feenah wani Sabon kukan ta Saki Kausar kitashi kifadamun meke damunki Dan Allah. Fita leemah tayi da gudu tayi dakin Su yazeed. Bro yazeed Kausar batada lafiya Xata mutu yaya Nazir kazo kace ta tashi. da Sauri Suka taso Nazir yaja Hanun Leemah Suka koma dakin Su. Innahlillah Nazeer ya fada haba yusuf kaifa likita ne ya Zaka Xauna Kana kuka haka. Nazir yazeed kutaimakeni kuce Kausar ta tashi dan Allah.yazeed daya daskare ganin Halin da Abokinshi yashiga da ker yadaga kafa yakoma dakinsu yadauko Akwatinshi wanda komai Na amfaninshi ya Sako Aciki. Yana Xuwa ya daure face Saika tashi kaba mutane waje kazo katara mutane Sai kuka kukeyi kamar wasu tababbu. Tashi yusuf yayi yakoma gefe yana Share hawaye. Cikin Awa biyu yazeed yagono Matsalar dake damun Kausar tabe baki yayi yaja Hannun Yusuf. Wawa kazo Sai Shirme kake kamance miye Aikinka. Matarka period Zatai take wannan Abun ga maganinan Wanda Xaka bata,Kasan idan tasha Saitayi 30mns kafin yafara Mata Aiki. So yanxu basai nafada Maka Abinda Zakai mata ba kafin maganin yafara Aiki. Komawa dakin yazeed yayi yace kutashi muje.Tashi Nazir yayi yayin da Leemah da feenah Suka manne Kausar jikinsu bako Alamar Sunji yazeed. Wata irin tsawa ya buga musu.dallah badaku nake magana ba. Tashi Sukai Cikin Sanyin jiki Sukabi bayanshi. Sai Asannan yusuf ya dawo Ciki. Kan Kausar ya koma Chak ya dauketa ya mayar kan bed yashiga Cire Rigar jikinta.



Page...51



Saida yusuf yagaji Dan kanshi tukun ya kyale Kausar duk dacewa bawata Gamsuwa yasamu Kamar yarda yake bukata ba.Cikin Ranshi yake Magana" yaushe Kausar Xata Cire tsoro tabani Hakkina ne"? Ba Amsa Dan haka yacigaba da Shafa kanta ganin kamar bacci takeson yi Aikuwa ba'a wani dauke lokaci ba baccin ya kwashe ta. ido ya kura mata yana karama Allah gdy dayabashi Kausar Amatsayin matar Shi. kokarin tashi yake Farar daya Kuma yaji wata irin kunya yanzu idan nafita Nacema Su leemah me. Oh My God maima yasa Nabiyema yazeed ne? Zuciyar Shi tabashi Amsa da"Sabida kana So ka Ceci Rayuwar matarka" murmushi yayi yatashi yabar dakin. Kai tsaye dakinsu ya Nufa Chan yagansu gaba daya Zaune. Aikuwa feenah da Leemah na ganinshi Suka tashi yaya Yusuf Kausar din taji Sauki? Kunya yaji dan Haka eh kawai yace yakarasa ya Xauna. feenah da Leemah fita Sukai Suka Nufi Room dinsu. Kallon Yusuf yazeed yayi yana kunshe dariya. Mr love hope Matar taka tasamu Sauki yanxu? Yazeed ya tambayeshi lokacin daya Shanye dariyar tashi. Kallonshi yusuf yayi ya kauda kai. Kuna fitama tayi bacci Ai. gira yazeed yadaga Sama toh idan Hakane mai ya tsayar dakai Achan? Emm. ...Sabida karta farka mana Yusuf yaba Yazeed Amsa Cikin in'ina. Magana yazeed Zai kara yusuf yatashi da Sauri yayi toilet. Kusan Atare yazeed da Nazeer Suka kwashe da dariya. Suna Shiga Sukai Kanta. Allah Sarki my Kausar Sorry Leemah ta fada tana kallon face din Kausar dake bacci. Sorry feenah itama ta fada Cikin Sanyin Murya yayin da take Shafa kan kausar. besty Wlh dazun naji tsoro Sosai Nazata Rasuwa Xatayi. Nima Haka Leemah ni Naxatama ta Rasu ne. Wai Allah Leemah ta fada insha Allah duk Saina Rigaku Rasuwa. Ajiyar Zuciya feenah Tayi pls Stop Seying that. Me yasa my feenah bayan kinsan dukkan Wani mai Rai Saiya dadana Zafin mutuwa. I know Leemah Amma Allah kadai yasan gawan farko. Allah yasa mucika da imani!Amn feenah ta fada tana kokarin tashi let me pray. Ok Kiyi Nima nazo nayi. Saida duk Sukai Sallah daga bisani Nazeer yakawo masu Abinci.Suna Cikin Cine Kausar ta farka da Salati. Ajiye Spoons din dake hannayensu Sukai Suka koma kusa da ita. Hada baki Sukai wajen fadin Kausar kin tashi? Na tashi friends. Sorry feenah ta fada ganin yanda kausar ke Cice baki da Alama Har yanxu tanadan jin Ciwon. Kasa tashi Kausar tayi dan haka Leemah tace kinason Wani Abu ne? No Halimcy Xan tashi. kallonta feenah Tayi ko haryanxun jikin ne? Am Ok feenah kawai ina dan jin Ciwon mara kadan. Ko period?? Amma period baya Sakaki Ciwon mara irin haka ma. Lumshe ido Kausar tayi Nima bansan me yasa this tym yayimun haka ba. Oh Shine???Eh feenah! "Sannu" Go and Barth Xakisamu Sauki.Rasa yanda Zata tashi tayi dan haka Leemah tace baxaki iya ba? Xan iya Leemah help me with Towel. tashi Leemah tayi ta kawo mata towel din. Saida Kausar ta daura tukun ta yaye bedsheet din data Rufe jikinta dashi ta tashi. Xaro ido Leemah tayi lokaci daya ta Kwashe da dariya hakan yasa Kausar takoma ta Xauna. Fantastic Leemat ta fada My Kausar Saiiki fadamana bukatar mijinki ce ta hadu da Ciwon period dan Haka kika kusan mutuwan mana. Sai yanzu nagano,Shiyasa bro yusuf daya Shiga yaketa Wani yi kaman Mara gaskiya,Shikuma wannan bro yazeed din harda Wani kuranmu adakin Ashe duk dan....tushe Mata baki feenah Tayi. parrot Kawai daga kinganta ba kaya Shikenan Sai fassara bakiga Xafin da Akeyi bane?koshi Saiyasa hauka. gira Leemah ta daga Sama Ohhhhh i See. no wonder Naga Kausar Ankara jawo blanket Ashe ba gaskiya. Kausar da duk kunya yagama lullubeta ta tashi kanki Akeji ta fada tashige toilet. dariya leemah tayi next Tim dai idan Naga kina irin Ciwon nan Nasan matsalar,kifitoma Nakara kira miki yaya Yusuf din. Murmushi feenah tayi Allah ya Shiryaki Leema. itama dariya leemah tayi besty Kausar dince Saida Haka tagama mana kuri ita waye wayye Saida ga baya kuma kika taje tayi Abunta. dariya feenah Tayi lokacin da take dauko ma Kausar kaya.



Inno yau gaba daya Rigima takeyi Saikace wata karamar yarinya. Waini Fatima ki kiramun Amadi mana. Mamah bacci yakeyi. Ni Wlh idan bazaki iya kiranshi ba Saina tashi Nakira Shi.kiyi Hakuri inno! Kinason Wani Abu ne? Nifa kan maganar Su yazeedu ne,yau kusan kwanansu9 Alhalin Sati guda Sukace Xasuyi. Ikon Allah Mamy ta fada Aranta" wai inno dabata da Abokin fada daya wuce yazeed yau Shine duk ta dameni kan yadawo yadawo" katseta Inno tayi kikai Shiru fatima.magana mamy Xatai Saiga Abba ya Sakko yana tambayar lafiya inno? Yawwa Sakko Amadi tsakani da Allah tsaka ba kwana7 yace Xasuyi ba danmiye yakara? da Mamaki Abba ya kalleta Inno kinyi Kewar Halima Kenan? Eh itama Nayi kewarta Amma nasan Sudan Xasu wuce Su Ai. Tsaka nakeson ka kira kaji yaushe Xai dawo. ido mamy da Abba Suka Hada Sukai Murmushi. inno Nakirashi daxun yace ba yanxu ba. tashi Inno tayi Kamar wadda Aka mintsila Wlh Amadi Saidai Nima Abiyamun makkan Nan Naje. Ido Abba ya fiddo Waje Inno Ai angama iban mutane Sai next 2months Kuma. Kai kasan karyar boko Kiramun yazeed din Naji da muryarshi ya fadamun da kanshi. Number din yazeed Abba yashiga kira nan da nan ya daga. Assalm Abba. My Son kuna Lfy ko? Eh Abba muna lfy. Yaushe Xaku dawo ne? Abba gobe insha Allah. Allah ya Kaimu lfy daman inno keson magana da kai. Ni Abba Akwai Abunda Nakeyi. kaniyarka bari nabata. Allo tsaka Kace kwana biyu Xakai Kuma kayi kwa.....katseta yazeed yayi be Shafeki ba ai naga, kuma nafada miki kidaina cemun tsaka kinki ko?Gashinan kinsaka members Na grp din khaleesat haidar Suma Sunfara kirana da tsaka (lol) idan baki bari ba duk Abinda Namiki kece kikaja ma Kanki. Inno data Saki baki tana Sauraron yazeed tace dan iska dama Nasan halinka na Nan bai Chanza ba, Nima bakai Nace Akira ba Halimatu Nace mai yuwuwa Amadi beji bane ya kiramunkai,kuma Nace kasha Ruwan Xamxam da yawa domin ya wanke maka bakin Cikin Nan naka. tsaki yazeed yaja ya kashe wayar. Shege tsaka mai bakin Rai kawai. insha Allah ka kusan Rabuwa damu muhuta da Bakin Cikin Ka,kuma Wlh Xaka dawo ka tarar dani. Jin Shirun datayi yasa ta mika ma Abba wayar ta tashi tabar wajen. Kinga Inno da fitina ko? Abban Leemah Ai Sunfi kusa da jikan nata. Kewarshi fa take Shiyasa tasa Aka Akirashi kuma kinga Sunhau fada. Uhum Shima Akacemaka yanachan yana kewarta kada Ka musa. Allah yashirya yaron nan kawai yana wahalarmun da Uwa. dariya Mamy tayi ta tashi bari nakawo maka Abinci.





dealing number din kawarta tayi tana dagawa tafara magana. Seemah kina inane Kinga khady tace Takusa fa. Habadai? da gaske nake yakamata kiyi ki karaso. Ina Hanya Mufeeda motana yasamu matsala Amma yanxu Xan karaso. Motanki yana bukatar ki chanza Shi Gaskiya. Xan Chanza Mufeeda bari Saina Samu Sabon kamu. Hhh kokuma kibari Nayi Nasara Akan yazeed kinga duk Wacce kikesoma Zaki Samu.dariya Seemah ta kwashe dashi bakida kyau kawata,Zanso kiyi Nasara kan miskilin boyfriend din nan Naki. Karki damu lokaci Kadan ya rage Seemah. to Shikenan fito kibudemun Ina waje. tashi Mufeeda tayi tanufi kofa. Tare Suka Shigo Ciki Suna irin dariyarsu ta yan Duniya.laa kinga Khady tana kira maybe ta karaso.fizge wayar Seemah tayi jiki Na Rawa HELLO. daga dayan bangarin Aka Amsa yes Ina daidai wajen dakikace. Ok dear ba Mufeeda bace am Seemah Bari nazo Na karasa dake.am waiting you wacce Suke kira da khady ta fada. Kallon Seemah Mufeeda tayi dan Allah ji yanda kike ta wani Rawan jiki! barni Mufeeda Gaba daya nakosa Naga yarinyar ne. Chaf Saikije Ki daukota ai. Yanzu kuwa Seemah ta fada tayi Hanyar waje. Tabe baki Mufeeda tayi kowa da matsalar Shi, ina nan inajiran dawowar yazeed itakuma tana Rawar Kai wajen mace. Bawasu lokuta Aka dauka ba Suka Shigo. You are Wlcm khady Mufeeda ta fada lokacin data tashi. Karasawa tayi ta hungging din khady Kusan Atare kuma duk Suka Zauna bayan Sunkawo ma bakuwar tasu Ruwa da drink. Kisake jikin Ki baby nanma kamar gidan kune. karki damu Mufeeda yanzu Xata Saki jikin Ai. Saida Khady ta kurba lemon dake gabanta tukun ta dago tana Murmushi.kallonta Seemah tayi ur beautiful! Thank you taba Seemah Amsa. Kauda Kai Mufeeda tayi tana dariya kasakasa Cikin Ranta Kuwa fadi take ina wani Kyau Anan. Amma ur So young Mufeeda ta fada tana kallon khady. Murmushi tayi yep am 19yrs Old. Lallai meyasa kika neme kibata Rayuwanki bayan kedin karamace bakida Wani bukata Ayanzu? Aunty Mufeeda tabbas banida bukata Komai domin iyayena namun,Kawai Na Zabi Aikata hakan ne domin inada Shawan yi. tabe Baki Mufeeda tayi Kuma kinsan Abinda kike Aikatawa bamai Kyau bane ko? Murmushi khady takara yi Nasani Mana. O.k. kinyi 1yr haka da farawa? Wannan karan juyowa khady tayi Saitin Mufeeda Nayi 5yrs ma. Zaro ido Mufeeda da Seemah Sukai Chaff tun kafin nama fara Wannan harkar kenan Mufeeda ta fada tana kara mamaki. Uhum khadija tace Kuma Aunty Mufeeda kinsan Nayi nasarar daura mutane da yawa kan Wannan Hanyar.kamar yarda kuka nemoni Nima haka Nake nemo mutane.yanxu ma Abinda yasa Na Amince da gayyatarku Sabida Abu daya ne. Tunda Na Rasa kawata Kausar ban kara Samun wata wadda take burgeni irin taba. (kardai Ace khady Kawar Kausar ce ta dawo Kawarsu Mufeeda!?? bari dai muji nida Readers) Chaf Mufeeda ta fada kikai Nasara Kodai kika dibar ma Kanki dinbin Xunubai. Karki damu da wannan Xan tuba daga baya. Amma.....da Sauri Seemah ta katse Mufeeda pls ya isa haka ko yar jarida Sai haka kije kiji da Naki Abun. Sorry tambaya daya Xan mata Yanzu Wacece Kausar din taki Xaki'iya bani labarinta? Zata baki Amma kibari ba yanzu ba Sai mun dan gama. Haba Seemah wannan yarinya ce ya Xaki da ita? be Shafeki ba. Khady kina Sona ko? dariya Khady tayi yep Aunty Seemah. Kamo hanun khady Seemah tayi No am not your Aunty yanzu ni best friend dinki Ce. Fara Shafe Shafe Sukai Mufeeda ta tashi bari nabarku nidai fita tayi. Ganin haka Nima Nayi waje ina addu'a Cikin Raina Allah ya shirya duk masu Aikata irin wannan Abun idan Masu Shiryuwa ne. Idan bamasu Shiryuwabane Allah kai kadai kasan Hukuncin daya dace dasu. Ubangiji kayi musu hukunci mai tsanani domin Sun Saba ma Umarninka sunki bin maganar mazon ka daka aiko Sa'annan sunki bin maganar malamai masu fadarkawa. Sun bata kansu Kuma Suna kokarin bata Rayuwar bayinka Wanda basuji ba basu gani ba. Whl yanxu matukar Mace na Aikata lalata da da Namiji ko tana Aikata lalata da yar'Uwarta mace toh burinta bewuce taga ta bata Rayuwar Wani ko wata ba. Allah karabamu da Sharrin mugayen kawaye??????Sharrin mutum dana Aljanu??????????????Amin.





Page....52



Misalin karfe 11 Na Rana Suka Shirya tafiya Jidda inda Su feenah Xasu hau jirgin Sudan,Su Yazeed kuma jirgin Najeria. Kasancewar tsakanin Makka da Jidda bawani lokaci mai tsawo bane Shiyasa Nan da Nan Suka karasa babban airport din dake Jidda. Saida Suka dau lokaci kafin Afara kiran Suna dan haka Yusuf yaja Kausar dinshi gefe Sukasha fira daga bisani Suka Rabu. Awanne ne yakaisu kasar Sudan inda Suka Sauka Awani katon Hotel dan huta gajiya. Saida duk Suka huta tukun Kausar ta kira Hajiya Biba ta Sanar mata da isowarsu. Haba Kausar ya Xaku Sauka a hotel Ai kawai bari Na Tura muku driven daxai daukoku.Shikenan Hajiya Sai yazo. Cikin Awa daya driver ya karaso Suka kara dunguma Xuwa gidan Hajiya. Cikin girmamawa ta taresu. Acikin daren ma tafara musu gyaran jiki. Kwana Shida Suka diba Agidan Hajiya Ana gyarasu,ba Kausar Amarya ba Hatta Su feenah Sun koma larabawa, idan ba wanda yasansu Sosai ba Saika Rantse Kace Ko inji Sukaje Aka chanza Su. Ya Rage Saura kawana biyu biki Suka Shirya tafiya inda Hajiya Biba tace da kanta Zataje yimusu Hinnah Ranar Hinin biki. bangaren Su yazeed duk Wani Shirye Shirye Sun gama yinshi. yanzu jiran dawowar Amarya da kawayenta kawai Ake. Kausar kawarsu Na'eema tasaka domin Shirya musu wasu Abubuwan kamar Su dinkin kaya da gayyatar Sauran kawayensu. Washe gari tunda Safe Suka Shirya tafiya dan Haka 12 Na Rana jirginsu ya Sauka A Najeria. gidansu feenah Suka wuce domin Anan Xa'ayi komai. Walima daya ce Hajiyar Kausar ta Shirya daxa'ayi A Zaria. dinner din da Mamy ta Shirya Ma Kausar da yusuf ita Za'Ayi Ayau dan haka basu Wani Xaunaba Suka Shiga Shiri. Aunty Neenah Suka dauko daga Abuja domin tayi Musu Makeup. Kasancewar Aunty Neenah ba baya ba Cikin Lokaci kankani ta tsara musu make-up Wanda Harni Dana ke typing Saida wayata ta Sabule dan kallon friends forever din Nan. Tubarakallah Mum ke maimaitawa Lokacin data Shigo tagansu. Lokaci daya Su Mamy da Hajiyan Kausar Suka karaso gidan Mum. Suma dai Masha Allah Suke fadi ganin Kawayen. Karfe8 Na dare Akafara tafiya dinner. Yusuf da kanshi yazo daukar Amaryarshi Shima yasha Kyau ba laifi. Yazeed ne ke driven dinsu. Lokacin dana hango yazeed Rike baki Nayi dan yakoma Mun kamar Ango. tare Leemah da feenah Suka fito inda Suka Saka Kausar A tsakiya. daret Motar Suka Shiga yazeed yajasu. Masha Allah Wajen Ashirye yake Harsu feenah Saida Sukai mamakin ganin kawayensu Gaba daya Awajen kuma Kowacce Sanye da Anko. Tsayawa bayanin yanda Aka kayata dinner din Bata lokaci ne. feenah ce tabada labarin Amarya yayinda yazeed Yabada Bayanin Ango. Saida Aka gudanar da komai kan tsari daga bisani Akaci Abinci Aka kama Hanyar tafiya.



Washe gari Zaria Suka wuce Dan Anan Za'ayi Walima karfe8 Na Safe da yamma kuma Kamu Za'ayi. Wajen walimar Ma ba karamin kayatuwa yayi ba Malama khadija ta Sunnah TV Aka kira ta larabcemu tayi ma Amarya Nasiha yanda Zata Zauna da Mijinta lfy. gaba daya Wajen Saida ta Sanyaya musu jiki domin irin Zamantakewar da'ake gidan Mazon Allah S. A.W. ta koyar dasu. Haka Akaci Aka Sha kowa fatan Alkairi ke fita daga bakinshi da Son barka. Saida Hajiya Biba tazo tamusu Hinnah tukun Aka Shiga Shirya Su Don Zuwa wajen Kamu. Nan ma dai bansan yanda Xan muku bayanin kayatuwarshi ba.duk dacewa iyaye ne Suka Gudanar da Abun domin Mum din Feenah ita ta Shirya Kamun. Amare Sunsha Kyau kawayensu ma badaga baya ba. Nan ma Komai Anyishi Cikin Kamala. Sai karfe 10 Na dare duk taron Suka dunguma Xuwa kaduna. Inda gobe da Safe Xa'ayi taro da dare Sutafi party wanda Abokan Ango Suka Shirya mai. dakin Feenah Kawayen Amarya Suka yada Zango yau ba bacci inji Leemah ganin yanda Kowa ke tofa Albarkacin Bakinshi. Wayan Kausar ce tayi Ringing ta daga. Sallama tayi daga dayan bangaren Akace Kausar kin kyauta Kina biki kika kasa gayyata ta, Ai Koda gaba muke yaci Ace Zuwa wannan lokacin mun'ajeta Mun fahimci juna,bare kuma babu Abinda ya hadamu. Kausar datayi Shiru tana Saurara tace Ayya Khadija Sorry Ai bikin bai kare ba Zaki iya Zuwa party gobe. Bayan duk Sauran Shagalin ya wuceni ko? Sorry khady. Shikenan Xanxo nida Auntys dina. Babu damuwa Sai kunzo Kausar ta fada ta kashe wayar. Hajiya data leko danyima Kausar magana tace badai khady din Dana Rabaki da ita kikecewa Sai tazo ba? Mamah itace tun lokacin ban kara kulata ba,kawai tace Xatazo wajen party ne. Ban Amince ba Nidai Gara tasha Xamanta. Hajiya barta tazo ba wata matsala IN Allah ya yarda. Shikenan Allah ya rabamu da Sharrin masu Sharri.Amin Kausar ta Amsa. mamyn Leemah keson ganinki tashi muje. Tashi Kausar tayi tabi bayan Hajiya Xuwa dakin Mum din feenah Kasancewar duk Suna Ciki. Nasiha Mamy,mumy da Hajiya Suka taru Suka rinka ma Kausar irin yanda yakamata ta Zauna da Mijinta lfy. Nasihar ta Ratsa jikinta kawarai Dan kuka kawai take kwararawa. hannunta Mamyn Leemah taja takaita Wani daki,Wasu magani data jika tarinka ba Kausar tana Sha,Wasu daban ta iba mata tana Nuna mata yanda Xatai Amfani dasu. Kunya duk ya lulube Kausar dan haka da ker take Amsawa da toh. Saida mamy tagama Nuna mata tukun ta tashi takoma Wajen Su feenah. Tunkafi leemah ta tsareta da tambayoyi ta fara Nuna musu.kunga Mamy ce tabani inda maiso gashi. dariya duk Sukayi Dan Sun gane Nufinta.



Washe gari Tunda Safe mata ke Shawagi A babban gidan daddy. Kowa ka gani Cikin farin Ciki yake. Yan kidan kwarya Suna daga gefe Sunayi Wanda inno ce tasamosu Acewarta tata gudumuwar Kenan. Yanzu ma ita kadai Aka budema fage tana Chashewa Abunta?? Su Mamy Sai liki Suke Mata. Ganin Anata Zubar da kudi kan inno yasa masu Kida kara bude Sauti. Hajiya Inno mai tashe da Zamani Sha madarar lilo,ki girgiza ki Rausaya Kakar Leemah da yazeed.Aiko inno Andage Sai Rausayawa Ake.ganin Abin nata yaki karewa yasa na nufi dakin Mumyn feenah inda Nakejin Sauti kamar Na kuka. Shiga Nayi naga Leemah,feenah nd Kausar Sun Rungume juna Suna Rairai kuka kamar Ransu Xai fita. Cikin kuka Kausar ke fadin Shikenan yau Xamu Rabu??Na Rokeku kuyafemun duk Abinda Nayi muku na bacin Rai. Kamar kara Xugasu tayi Suka kara fashewa da wani Sabon kukan. Mum data idar da Sallah ta taso tayo kansu. Wannan Ai wulakanci ne tun kafin Nafara Sallah nabaku hakuri kunki yi, Saikace wanda Aka muku mutuwa! Ko Shikenan kun Rabu ne? Naga Kausar din Anan kaduna Zata Xauna kuma miye ne Abun damuwa Kodan kusama kanku Ciwon kai ne Oho. Cikin kuka feenah tace mum yanzufa ba koda yaushe Zamu rinka haduwa ba kuma......wani Sabon kukan tafashe dashi. Tashi mum tayi Bari Nakira muku Fatima maiyuwa kuji maganar ta ita.fita Mum tayi Xuwa inda inno keta faman Rawa gefe mum tajawo mamy Kije yaranki Na kuka wai Zasu Rabu.dariya Mamy Tayi Lallai yaran Nan Ai duk diya mace daman gidansu bashi bane mazauninta Bari Naje Naji dasu. Inno Najin haka tace barni naje Shakiyan yara kawai,Rana irin wannan ta farin Ciki wake kuka. Da ker inno da mamy Suka Shawo kansu feenah Kafin Suyi Shiru. Jansu inno tayi waje Wurin masu kidan kwarya tasaka su a tsakiya tanata Rawa. Hakan ba karamin dariya yasasu Leemah ba dan haka Suka Saki jikinsu Suma Suka fara tayata.



Page....53



Motoci ne birjik kofar gidan Mumy inda Ake kwasan jama'a Zuwa wajen party dake Abakwa. Saida duk Aka iba Wanda Xa'a dasu da kusan Awa1 Kafin Kawayen Amarya Suma Suka fito Cikin Material Sky blue colour da Alama Shine Ankon partyn da'aka fitar. Abokan Yusuf dasuke iban kawayen Amarya Sukuma duk Sanye Suke da Shadda White Colour. Wasu yanmata Nagani guda3 Sunfito Cikin takun Kasaita Xuwa wata mota dake tsakiyar Sauran Motocin. ta tsakiyar Sanye take da Wani fitananne gown fari kar,Sai Saman kanta gaggoro ne kalan Skyblue. Wanda Suka Sata Atsakiya Sanye Suke Suma da gown Saidai Nasu Sky blue ne goggoron kansu fari. Ido duk jama'an wajen Suka Xuba Musu yayin dasuke kokarin Shiga mota.da Sauri Nakoma baya Dan ganin Suwaye Haka Aketa Sambatu Akansu. Subhannallah Na furta ganin Amryace A tsakiya feenah n Leemah Ne gefenta. Make-up dinsu kadai Abun kallone kafin ka tsallaka kan dress dinsu. Chan na hango yazeed,yusuf da Nazir Suna karasowa wajen motar Suma dai farar Sadda Suka Sha ba karamin kyau Sukai ba Suma. karasowa Sukai kusan Atare Cikin Zuciyoyunsu Suke fadin tsarki ya tabbata Ga Allah. bude motar yazeed yayi ya Shige baya kallon bazakai driven ba Yusuf ya mai. gira ya daga mishi yana nuna mishi Alama Shi yayi mana. ganin Haka Yusuf yabudema Kausar gaban mota tashiga. Bayan ya dawo ya budema Su Feenah. besty Shiga mana. No Leemah fara Shiga pls. Aa feenah nidai kifara Shiga. Shiga feenah tayi ta Xauna a gefe tana fadin Saidai kizagaya kishiga ta Chan.dariya Leemah tayi ta Rufe motar daidai Sanda Yusuf yashiga mazaunin driver ya tada motar. Zagayawa Leemah Tayi Zata Shiga Nazeer yaja hand dinta yana daga mata gira.ganin haka yasata murmushi ta Bishi Suka Shiga motar dake baya. ganin Yusuf Na kokarin jan motar yasa feenah tace "Waite" tsayawa yayi yace feenah me kika mance? Nothing yaya yusuf Naga Leemah vata Shigo ba! murmushi Yusuf yayi karki damu tayi gaba.ido feenah ta Xaro let me Change d Car. Amma feenah duk kowa ya tafi kiyi hakuri. Tsaki mai Sauti yazeed yaja Dan Allah Malan idan bazaka tafi ba Kafada mana. Oh Sorry Mr yazeed Zan tafi. Tsaki itama feenah taja tana bude murfin motar.kafa tasa Xata fita Yazeed ya jawota ya Rufe kofar.ganin haka Yusuf yaja motar Suka bar wajen. kallon Kausar yayi my wife kinyi Kyau Sosai! giraa Kausar ta daga Sama Allah ko? Hancinta yaja yana Murmushi. ganin hankalin su Yusuf baya kansu yasa yazeed Sakin feenah daya Rike.tamke face yayi ke waye Sa'anki da kikema tsaki? Kallonshi tayi ta kauda Kai gefe irin batama San yanayi ba. Ke badake Nake magana ba? Aganinki kinyi kyau ne kike Wani jijji da kai? Gaba daya Cikin taron Nan kece wacce Sam bata iya drss ba! Amma bansaniba kodan kedin yarinya ce Shiyasa. dazakiji Shawarata dakin koma kin Saka Atamfa domin Itace daidai ke. Wani bakin Ciki ne ya turnike feenah kuka take Sonyi Amma batason ta 'bata face din ta Dan haka ta Shanye bata tanka mishi ba. ganin da yazeed yayi taki magana yasa ya take mata kafa da gangan. runtse ido feenah tayi tana maimaita Allah ya'isa Cikin Ranta. Cije baki yazeed yayi Afili yace Dan kauye dai dan kauye ne! Zanga yanda Zaki iya tafiya da Wannan takalmin. Stile titi take kallo bata kulashiba. Tunani yashiga yi Aranshi wannan mai bakin Akun yau bata magana, Anya lafiya kuwa?ko batajin dadi ne,No maybe kodan tanajin Haushin Xata Rabu da kawarta ne. yes Hakane Amma tayi Kyau tubarakallah. So nake tayi kuka wannan kwalliyan ta baci dan Nasan maza Xata tara mana Awajen partyn Nan. gira ya daga Sama maima Ruwana Ni. lokaci daya ya ware hannayenshi. Wata irin dariya ce ta kwace ma feenah wanda batama San Sanda tafito mata ba. Juyowa Kausar tayi my feenah What make you laugh? Cikin dariya tace Kausar wani Nagani yanzu yana fira Cikin Ranshi Amma Afili yake bada Acting din Abinda yake fada.dariya itama Kausar tayi inaga irin Sakarkarun nan ne. Hhhh Kausar irin dai gaulaye din Nan. yazeed daya Saki baki yana kallon feenah Cikin Ranshi yake fadin" Wow daman tana dariya Haka! Komai Kyau yake Mata" lokaci daya ya murtuke fuska lura dayayi Kamar dashi Suke.jawota yayi da karfi ta fada kanshi lokaci daya ta Shanye dariyarta. Dawa kike? Shiru tayi batai magana ba. kunneta ya murde dawa kike nace? Am Sorry bro Yazeed ni badakai Nake ba. Sakin kunneta yayi ganin yanda tayi maganar Saita bashi tausayi. tashi tayi takoma gefe tanason yin kuka kuma batason kwalliyanta ya goge. Ahaka Suka karasa babban Hold din. Fita duk Sukayi ganin yanda Aka jera kawayen ba karamin burgesu yayi ba. Wata Antyn yusuf ce ta Rike Hanun feenah Zuwa inda Leemah ta tsaya. Kalonsu Matar tayi kunyi Kyau Sosai. Tnx leemah ta fada. Haka Suka shiga Ciki Amarya da Ango Na tsakiya Su feenah Agaba Sai sauran Kawayen dake baya. Wata wakar Aprodeeja Aka saki yayin da Amaren ke Shiga kowa Albarkacin bakinshi yake tofawa ganin yanda Aka kawata wajen.gaba daya Cikin hold din adon Sky blue nd white Colour Akai mai.Dan haka wajen ya kara haskuwa lokacin da Amare ke Shiga. Saida duk Suka Dan Rausaya tukun Ma'aikatan wajen Suka fara nuna ma jama'a wajen Xama. Auntyn yusuf din Nan Itace Naga taja feenah Xuwa h-table kusa da yazeed Naga ta Xaunar da ita tana mata Murmushi. Kallon juna Sukai lokaci daya Suka Sakar ma juna Harara. Inno naga taja Antyn yusuf tana kinyi daidai. Murmushi matar ta mata ngd mamah. Leemah itama kusa da Nazeer Aka Ajeta. Cikin kwarewa Ake gudanar da Komai Na wajen. Wasu yan mata nagani Su'3 Sun karaso Cikin hold din Cike da kasaita.Waje Suka Samu Suka Xauna. daidai Sanda mai magana ke fadin munason babban Abokin Ango ya fito ya fada mana Irin farin Cikin dayake Ciki ayau din Nan. Dr Yazeed idan kashirya bisimillah.jin Sunan Wanda Aka kira yasa daya daga Cikin yan matan nan mikewa tsaye. haba Mufeeda Xauna mana Anafa kallonki. Xama tayi tazuba ido Dan taga yazeed din da'ake kira. Aikuwa idonta tsaff ya Sauka kan yazeed dake Sakkowa daga Step din da manyan kawaye ke Kai. Hannun Seemah mufeeda ta kamo Wlh yazeed ne Seemah ya dawo. Itama mamaki Seemah keyi. Sai Alokacin mufeeda takai idonta kan Ango da Amarya din. Ido ta fiddo daman yusuf Abokin yazeed Shine ke Aure. Kallonta Khady tayi kardai wannan Shine yazeed din dakike So? Shine Wlh Khady. Chaff Shine fa brother din Leemah din danake fada miki yacika miskilanci. Kallonta mufeeda tayi yes khady nasani. Kenan Kina nufin Wannan ce Kausar kawarki dakuke aikata lesbian da ita. Kuma itace Yusuf ke Aure Sanan Leemah kanwar yazeed da kawarta feenah Sune Wanda Kausar ta daurasu Akai??? Hakane Mufeeda Kanwar Saurayinki da kawarta Sune kawayen Kausar danake cemiki Sun kwacemun ita,Ammafa Acewarsu basa Aikata lesbian yanxu. Kallon inda yazeed ya taso mufeeda tayi Wow yarinyar Nan kanwar yazeed she's so beautiful. Kallonta Khady tayi Ai Itace feenah din,waccen kuma Leemah. Ido Mufeeda ta fiddo waje tana girgiza kai No Wannan itace kanwar yazeed data ganni last time a dakinshi.Ido itama Khady ta fiddo Chafff Wlh wannan dai itace feenah wacce Naji kamar Anacewa budurwar yazeed ce! Ke bama Kama ba ke yanzu bakiga waje daya Suka Xauna ba Kuma Sundace? Wani mugun kallo Mufeeda tama khady Wlh basu dace ba Sainayi maganinta. Asalima Menene marabarta dani da Har yazeed yake Sonta. Ni ina karuwanci Ita kuma YAR LESBIAN CE kinga garama ni! Idanma yazeed din besan halinta ba dolene Xuwa yanzu yasani. tabe Baki khady tayi ta ware hannuwa irin ko Ajikinta. Cikin Ranta kuwa fadi take dama wannan Shine yazeed din da Mufeeda keso Aikuwa bata isaba dan dani yadace.



Munaso muga feenah Atsakiyar wannan waje idan tashirya. kallon Leemah feenah tayi da Alamar damuwa.Alama leemah tayima feenah data tashi taje. Tawowa yazeed yayi ze Zauna Mai gabatarwan yace Dr yazeed bamu Sallameka ba.jin Cikin speaker yayi maganar yasa yazeed dawowa baya yana tsaki Cikin Ranshi. Tasowa tayi Cikin tafiyarta ta kasaita Aikuwa tafi duk mutanen wajen Suka dauka Raf Raf Raf. Inno naganin haka t taso da Sauri. Speaker ta Amsa tafara magana. Assalm. Kamar yanda kuka Sani ni kakar Amaryace Kuma Kakar Ango. Inama kowa fatan Alkairi,Allah yasa kowa yakoma gida lfy.mungode! mungode! Mungode! Xan danyi wata yar Sanarwa kadan ce. duk jama'ar wannan wajen Ina gayyatarku Auren jikana tsaka da Amaryarshi tsaka yar Uwarshi wanda Xa'ayi nan da dan lokaci kankani, dafatan Zakuzomun. Nuna feenah da yazeed tayi kungansu nan tubarkallah Sun dace tun Suna yara sukaima juna Alkawarin Aure.Kasancewar duk masu tarbiyya ne da Kamala yasa iyayensu Suka Amince da Auren nasu. Amma da Shi yazeedu Wata kafurar yarinya ya kawo da Niyar ya Aureta muka hana. Wasslm Alaikum taku har kullm Inno kakar Halimatu da yazeedu. gaba daya Wajen Aka hau tafi.banda yazeed da feenah dasuke jinsu kamar Su nitse Awajen dan Kunya da bakin Ciki. Kida Aka Sama inno tarinka Chashewa. Mamy ce ta taso Xuwa wajen Su yazeed jawosu tayi gefe.kuyi Hakuri kunsan Halin tsufa, pls kusake Ranku kada kudamu,kowa yasan tsufa ke damunta. Yazeed ne ya bude baki haba mamy kinjin Abinda Tayi wlh Saitasan ni ta kunyata Cikin mutane. Is O.k. my Son kasaki ranka kaji nafada maka. Sorry my daughter kinji. Sunkuyar da kai feenah tayi kasa. Jan inno Mamy tayi mai magana yace pls kutafa ma Wa'inan masoyan Aikuwa tafi Akafara.lokaci daya Aka Saki wani irin kida mai Sanyin dadi. duk tsayawa Sukai babu mai motsi. Mamy dakanta takara tasowa ta hada hannun yazeed da feenah Oya dance my friends Rawa Suka fara Ahankali Gaba daya masu daukan photo Suka taso dauka Kawai Suke yayin da jama'a keta fadin masha Allah. Mufeeda ba karamin kufula tayi ba dan harda hawayenta da ker Seemah ke lallashinta dan itama khady ta kanta takeyi. Saida Suka dau Dan lokaci tukun yazeed ya matso saitin kunnan feenah yana mata mgn Sai wani girgiza kikeyi ai maxan Sun gama ganeki Saiki muje ko! Itama Matsowa tayi eh Muje tunda kaima kagama tallan kanka,Ammafa kasani tsowuwar yar'iskar budurwarka tana kallo kuma Zakai mata bayani. duk maganar dasuke Sunayi Suna Rawa Hakan yakara Jan Hankalin masu daukan photo din. Kallon mai take Nufi yazeed yamata. gira ta daga mai, tana Nuna mishi Mufeeda. Juyawa yazeed yayi ya kalleta Ido ya fiddo Cikin Ranshi yana tunani me tazoyi nan. Agirme ta girme Su Kausar Sosai bare yace kawarsu ce Tabe baki yayi ya juya yana kallon Feenah. Murmushi tamai karka damu dan kai tazo. Hanunta yaja Suka koma wajen Xamansu.



Nan Aka kira Nazeer da leemah Suma ba Karamin bada kala Sukayi ba. daga bisani Amarya da Ango Aka kira Suma Suka chashe Awajen mutane dayawa Suka taru danyin like. Hakan tasa mufeeda tasowa itama badan komai ba Saidan tayima yazeed magana. Dr yazeed! Yuyowa yazeed yayi ya kalleta ya kauda kai.Hakan ba karamin bata mata Rai yayiba. Tanason jawoshi tana tsoron kada inno ta ganta danta tabbatar kakar yazeed Xata'iya toxarta ta Cikin mutane. fita tayi daga hold din gaba daya tana sake sake Cikin Ranta. 12daidai Akatashi wajen partyn. daret kuma tamfatsaten gidan da yusuf ya gina ma Kausar a NDC Aka wuce. Suna Xuwa wanka Akasa Kausar ta karayi Wannan karon mum din feenah tashiryata Sosai tayi Kyau kuwa matuka. Tarkace Mamy takara dura mata tasha. Kusan 1na dare duk matan dasukazo da kawaye suka watse. Ya Rage Mamy,mum,leemah d feenah. Dama hajiyar kausar daga wajen faty gidan mum ta wuce. fada da Nasiha Su Mamy Suka Kara mata. daga bisani Suka tashi. Nanfa Akeyinta tsakanin friends forever din Nan. da ker Su mamy Suka banbaresu daga jikin Juna Sukabar gidan. Anan Kausar ta durkushe tacigaba da raira kukanta. Mamy ce ta wuce dasu gidanta yazeed ya jasu. Saida Mum din feenah takarama yusuf Nasiha itama ta tafi Nazeer yajata. Yayinda yusuf yashiga Ciki.





Page...54



Ciki yusuf yashiga yana mai kara gdy Ga Allah daya Nuna mishi Rana Irin ta yau. dakinshi yashiga yayi Wanka yashirya. Laidar daya Aje A kitchen ya dauko ya Nufi dakin Kausar. durkushe take tana kuka idonta harya Chanza Kala Xuwa jaaa. da Sauri yusuf ya karasa y dagota. Ya Salam ya fada Cikin Muryar tausayawa. Kausar me kikema kuka haka Salan kanki yayi Ciwo! yusuf Su feenah Suntafi Sun barni. Kara Rungumeta yayi jikinshi. Sorry My gobe Xasuzo miki. Nidai ka kaini yanxu. dariya Abun yaso ya bashi Amma ya Shanye. No Kausar Su Mamy Zasuyi mana fada Kibari bayan Kwana biyu Na kaiki. Baki ta turo promise! Murmushi Yusuf yayi yaja hancinta I promise to you. Murmushi itama tayi thanks Hubby. Cikinta yusuf ya Shafa,lokaci daya ya fiddo ido waje yaushe Rabon da kici Abinci? Marairaice face tayi Nifa banajin yunwa Shiyasa. Kwakwayon yanda tayi maganar yayi Hakan yabata dariya. Ledan daya Shigo dashi ya bude kaza yaciro hade da plastic plate. Akai ya Xuba ya ciro fresh milk. tashi Kausar take kokarin yi ya jawota.Ina Xaki? Nifa banajin yunwa bacci Zanyi. Sorry Habibti Kici kadan Saikiyi baccin. Xama tayi Yusuf yarinka bata Shima yanaci harsaida Suka koshi tukun ya dau Sauran yakai kitchen. koda yafito bata dakin Motsin dayaji A toilet ne y tabbatar mai da tana Ciki. Fita yayi yakoma dakinshi. Koda Kausar ta fito bata tsaya wani Chanxa kaya ba ta hau kan bed. bata dade da kwanciya ba yusuf ya turo kofan Sanye yake d Sleeping dress kan bed din ya hau Aikuwa da Sauri Kausar ta tashi. gira yusuf ya daga Sama yakoma wajen wardrobe dinta.wata yar karamar Rigar bacci ya dauko mata yakoma wajenta. Mika mata yayi ta karba toh katafi Sai nasaka.dariya yayi yace Sallah Xamuyi.Nifa Nayi tawa. I know dear I just want you to help me Nayi 2raka'a. O.k. Kausar ta fada ta Ajeye Rigan ta Sakko. Kallonta Yusuf yayi Saka Rigan Toh.No Saimun idar. Dariya Ciki Ciki yayi yace Ok Alwala fa? Nayi tabashi Amsa Atakaice. Jansu Sallah Yusuf yayi Saida Suka idar ya kama kan Kausar yarinka kwaroro musu addu'an Zaman lfy Cikin Rayuwan Aurensu. Atare Suka Shafa yashiga yima Kausar tambayoyi game da Addini. Kowanne yanda ya tambaya take bashi amsa Alhmdllh Yusuf ya fada. Oya Go an Sleep habibti Sweet drms. baki ta turo Same dear.but katafi.O.k. Yusuf ya fada yatashi yafita Xuwa dakinshi. Key Kausar tayima door din tadau rigan da yusuf ya kawo mata tasaka. Saida takawo addu'an bacci daga bisani ta Kwanta, Nan da Nan kuwa bacci yayi gaba da ita. Saida yusuf ya tabbatar da Kausar tayi bacci tukun ya tashi yanufi dakin nata murda door din yayi yaji a Rufe. dariya Abin yabashi Wannan yarinyar tsoronta yayi yawa yafada Aranshi. Juyawa yayi yadauko Wani key din ya bude yashiga. Ahankali ya hau kan bed din ya kwanta. jawota yayi jikinshi Wow Rigan yamata Kyau. Gashin kanta yashiga Shafawa Ahankali yana lumshe ido. Cikin bacci Kausar taji kamar ta takura Dan haka ta bude ido. Atsorace ta tashi tana kokarin yin ihu. Hannu yasa ya Rufe mata baki Sorry Kausar nine fa. ido ta Shiga mitsikkawa ta'ina kashigo ta jefa ma Yusuf tambaya. ta kofa Nashigo tsoro nakeji ni daya. Aidai kai kadai kake kwana ada. Bakiga Nan Sabon gida bane. Alright Ka matsa Chan nikuma Nan.karshen gadon da kausar ta nuna mishi ya koma Itama ta kwanta. Saidai kowa da tunanin dayake Aranshi. Kausar fargaban Abinda yusuf yake Shirin mata take,bangare guda tana tsoron kada yasameta ba Amatsayin budurwa ba. Hawaye ta fara tana kara tsanar kanta da khady da itace Silar koma miye. Jin Shashshekan kukanta da yusuf yayi yasa yatashi yakoma kusa da ita. My Kausar nine ko? girgixa Kai tayi kaina ke Ciwo! Oh My God Yusuf ya fada gashi ban kawo komai nawa na Aiki Nan gidan ba. Shigewa jikinshi Kausar tayi tana kuka Yusuf forgive me pls. for what my Kausar? bude baki tayi Xatai mgn muryarta ta Sarke. ganin haka yusuf Yace is o.k. bakinshi yakai Saitin kunnanta pls Kausar kibari na nuna miki irin Son danake miki Ayau. be jira Amsarta ba ya Shiga Shafa bayanta. ido Kausar tafara lumshewa ganin Haka Yusuf y dawo Saitin mouth dinta. Ni bacci nakeji Kausar ta fada Cikin Sanyin Murya. kara matsota yusuf yayi yakai bakinshi Cikin Nata kissing dinta yafarayi Sosai. Nan da Nan kausar takara kankameshi.Saida ya dau lokaci yana kissing dinta tukun ya juyata hannu Ya Shigar Cikin Rigarta yana wasa da breast dinta.Cikin wata irin murya take mgn pls kabari. bema San tanayi ba. Shafa jikinta yake tundaga Sama Xuwa kasan Cibiyarta. Rigar jikinta ya Cire y wurgar kai tsaye bakinshi yakai kan nipples dinta yana tsotsa?? nishe kawai Kausar keyi bangare guda fargabane Cike da Xuciyanta Shiyasama taki Sakin jiki Sosai. kayan jikinshi yacire yacigaba da Aika mata sako yanxu har kasan mararta yake kaiwa Hakuri yakasa yacire Dan karamin pant din d Kausar ta Saka addu'an Saduwa da iyali yashiga karantowa lokaci daya y Shigeta. ihu kausar ta Saki lokacin dataji Abu ya ratsa mata jiki,Wani irin Axaba taji lokaci daya numfashinta har daukewa yake. Hakuri ta rinka bashi, tun muryarta na fita har tadaina fita. Yusuf besan Duniyar dayake ba. Gab da kiran Asuba lokacin Yusuf Ya Sararama Kausar,gefe ya koma yana maida Ajiyar Xuciya. Kausar ko hannuta bata iya dagawa bare tasa Ran Xata iya tashi. Hutawa yayi ya mirgino kusa da ita. My wife Allah yasaka miki da Alkairansa,kingama mun komai Ayau,Ngd da irin kyautar dakika bani Ayau. burin kowanne Namiji ya Samu matarshi Amatsayin dana Sameki Ayau. Thanks thanks my Kausar May Allah bless your life.I love you so much. Kausar gaba daya kalaman Yusuf jinsu take kamar a mafarki,Xafin ma jitayi yadan Ragun mata. Alhmdllh tafada Kasan Xuciyarta,Afili kauda kai tayi domin Gaba daya Nauyin yusuf takeji. Hannu ya kai kan kumatunta wani irin Zafi yaji Subhanallah yafada. ya dauki Kausar yayi toilet da ita. Cikin muryan da bata fita tace Ni kabarni Xanyi! Sorry Kausar taimaka miki Zanyi.bata kara mgn ba dan batason Su hada ido dashi. tare Sukai wankan ya taimaka mata tayi wankan tsarki. towel din dake toilet din yajawo ya daura. Yayin daya nade Kausar Cikin dayan daukanta yayi kamar baby yafito da ita daidai Sanda Aka karasa kiran Sallah.hijaf yadauko yasaka mata Oya pray habibti,fita yayi Xuwa dakinshi doguwar jallabiyya yasa yafita Xuwa Masallaci. Kausar Azaune tayi Sallah! tasamu tayi gdy ga Allah mahallincin ta,kasa Kawo Azkar tayi anan bacci yayi gaba da ita. Sai 6 Yusuf yashigo kan pray mate yasameta chak ya dauketa ya kwantar kan bed Saida yasama mata Rigan sawa tukun yakoma kusa da ita. karanto musu addu'an bacci yayi ya jawota Cikin jikinshi ya kwanta.



Sakkowa take Cikin takunta na Kasaita daga kan Steep din. parlo ta Xauna jin kamar Ana motse A kitchen yasa ta tashi ta karasa.inno ce tsaye da Alama breakfast take hadawa.tamke face feenah tayi tace ina Kwana. Juyowa Inno tayi da Sauri dafe da kirjinta A'uzubillah ta fada d karfi. ganin feenah yasata Sauke Ajiyar Xuciya yar'uwar tsaka kinban tsoro Wlh. kallonta feenah tayi ta juya Xata fita daga kitchen din.ikon Allah Anzo har gidanmu Ana mana Cin magani Sabida wanda Aka biyo danshi bai tashi bacci ba. dawowa feenah tayi ta kalli Inno.ke wai meyasa ko ba'a tanka miki ba Saikinyi magana? dama bakisan da haushinki na Kwana ba,Abinda kikaimun jiya be wuce ba yanxu kingani kinjamun A'uzubillah Kamar wata Shedan,har kina Wani fadin Dan wani nazo,nidai kifita harkata Inno ba ruwanki dani Tom.daga haka tafita tabar kitchen din. Xaku gane bakuda wayo Abinda inno ta fada Kenan tacigaba da Aikin ta. Xama tayi adaya daga kujerun dake parlon tana kallo. Shigowa yayi Rike da Ciki da Alama yunwa yakeji gani nayi ya wuce kitchen kai tsaye. Ko kallon inno beyiba yashiga hada ma kanshi tea. tsaka Ina Kwana? banxa yayi da Ita yacigaba da Abinda yake. tsaka ga mutuminka namaka kunun gyada. Bansaki ba aini. Allah yabaka hakuri. Amin. Amma kaikam lafiyarka Yau katashi d yunwa? Mtswww yaja tsaki yana toshe kunne. Dan iska munkusa hutawa dai da Halinka. matswowa yayi kusa da ita,kewai yaushe Xaki tafi katsina? Aini Ina nan Xama daram dan ga,Sainaga Aurenka. Tabe baki yazeed yayi ya juya ya dau Cup din Shayinshi. fita yayi parlon ya Xauna ganin wacce ke Xaune a parlon yasa yakara tamke face. batama San yanayi ba hankalinta nakan tv. dariya ta kwashe dashi harda Rike Ciki.juyawa yayi ya kalleta ya kalli tvn Tom and Jerry take kallo besan sanda wata dariya tazo mai ba. Juyawa tayi ta kalleshi ta daure fuska. Shima lokaci daya ya daure lfy kike kallona? Lfy ce ta kawo haka. See her komai na yara Shine Yake burgeta kodayake kema itace. baki ta murguda ta maida kanta Wajen t.v.. kwafa yayi yaja Remote ya kashe tvn. Mgn Xatai Leemah ta Sakko tana hy besty. Murmushi tayi hy my leemah. Karasowa tayi ta Xauna kusa d feenah kinga idonki yanda ya kumbura kuwa? Y Xanyi Leemah Kaina ma Ciwo Yake Wlh. Sorry besty bari nakawo miki panadol. Chafff Kema kinsan bazan shaba Wlh. Umm namance halinki Shiyasa nace haka. Juyawa Leemah tayi bro Yazeed morning. Ai ba yanxu kika ganni ba Saikin gama da yara tukun ni kigaidani. Ayy bro Yazeed am sorry. tabe Baki yayi yatashi yabar wajen. mamy dake Sakkowa tace yazeed da Safe haka? dawowa yayi yana gaida mamy. Cikin Sakin fuska ta Amsa naga katashi d Wuri lfy? Kafin yayi magana inno tariga.yaxaki tambaya dankin ganshi Awanann lokacin bayan kina ganin wacce yazo dan ita. Harara y wurga mata mamy bari Nayi Wanka dama yunwa Naji nafito. Ok Son Afito lfy. Aje ayo mata kwalliya adawo Inno ta fada d karfi. ko juyowa beyiba bare ya tanka mata ya wuce. Gaisheta mamy tayi takarasa Cikin parlon. Atare leemah d feenah suka gaida Mamy.kuntashi lfy yanmatana. Lfy qalau mamy Sukabata Amsa.karfe nawa kukai bacci jiya. Leemah ce ta bata Amsa mamy 3nayi bacci feenah batai bacci ba har yanxu. Allah yashiryaku Ku Kuwa Wlh Saikace wasu kananan yara.Ana farin Ciki kunama Mutane kuka Idan nice Na Rasu kuyi yaya kenan? da Sauri Sukace mamy baxaki mutu ba. Lallai Kam tunda nidin ba Hallitata Akaiva ba. Saida duk Sukai breakfast mamy ta kalli feenah jekiyi bacci daughter. Mamy gidan Kausar mukeson Xuwa. Chaf babu inda Xaku kuje kurinka kuka. Mamy wlh baxamuyi ba. Van Amince ba Nidai. Mamy kiyi hakuri dan Allah. Kumun Alkawarin babu kuka.mun muki Mamy.Shikenan duk wanda yayi dan kanshi, Sannan ban Amince kuyi dare ba.Insha Allah Mamy. Shikenan kuje kushirya feenah kiyi bacci fa.tom Mamy feenah ta fada Suka haura Sama. Basu Wani bata lokaci wajen Shiryawa ba Suka fito.yazeed Mamy tasa yakaisu dama Chan ya nufa yusuf yakirashi wai yaje.



Haba Mufeeda tun jiya kinki kici Abinci Saikace Wacce Akaima Rasuwa. Seemah Nifa bata Abinci Nake ba Abinda ya dameni Shi ya dameni. Tunda dai baxaki Rasa mafita ba ai Saiki hakuri. Seemah dan bazaki gane irin Son danake ma yazeed bane,farar daya Naga yarinyar Naji tsanarta kinaganin yanda mamyn yazeed din ke tarairayarta kamar Wani kwai. Toh Wlh idanma basusan Halin feenah dinbane yasa Suke rawar kai Akanta Xasu Sani Nan bada jumawa ba. Hmm khady tace kawai. Seemah dake tayata tace dallah Rabu dasu Su karata Aurene dai dake Xa'Ayi koda basa so,mudai yanxu musamu mucusama yazeed Sonki Cikin Rayuwarshi. Shiyasa Nake sonki Seemah. Kunsan ma miye kutashi Muje gidan Kausar din muga mai Aka Xuba mata. Haba mufeeda muda ba kawarmu ba mai Xamu muyi? Sabida khady Xamu Ai.Nidai baxan jeba khady ta fada da Sauri,kina ganin jiyama Kausar din bata wani kulani Sosai ba,kamata yayi ma Ace nice Nayi attending dinta,Amma Su feenah din nan Sun Rabani da ita. babu a Abinda Zai hanani daukan mataki kan feenah din nan dan natseta. Da Sauri mufeeda tace ai wlh Nima haka khady mudau matakin tare. Amma pls kitashi muje maybe yazeed yana Chan. Jin an ambaci yazeed yasa Khady ta tashi o.k. muje toh. Cikin Ranta take fadin Kodan naganshi ai naje. Amma kwa bari muyi Wanka mushirya ko? Seemah ta tambayesu. Eh dama bayanxu da Safiyar Nan Xamu ba mufeeda ta bata Amsa. bari nafara wankan khady ta fada tana Samule doguwar Rigar jikinta. Wow Seemah ta fada tana karema khady kallo wacce ya rage vest ce kawai jikinta da karamin wando.kallon Seemah mufeeda tayi kekam Akwai mayya Seemah! Eh Naji Seemah ta bata Amsa lokacin data dawo kusa da khady. Shafa jikinta ta fara itama khady kamar daman jira take tafara mayar mata da martani.tashi mufeeda tayi Ni bari Nayi baccin dana gagara yinshi jiya sabida bakin Cikin yarinyar nan Kafin kugama badalar taku.



Page...55



daidai Kofar gidan Yusuf yazeed yayi parkingn motarshi. fita Leemah da feenah Sukai Suka Nufi Ciki har rige rige Suke tsakaninsu. babban parlon Suka Shiga da Sallama jin Shiru yasa Suka nemi waje Suka Zauna. Leemah kira phone din Kausar pls. Kincika Xumudi feenah tunda dai munxo Ai Xata fito. Amma...yusuf dake Sakkowa daga Sama y katseta... karasowa yayi d Murmushi manyan baki. Gaisheshi Sukai Cikin kulawa. Tundaxu Kausar Ke jiran Xuwanku. Lallai Ahakama muna ganin Munyi muku Sammako Leemah ta fada. dariya yusuf yayi Xadai ku hadu d Ita. Ina take ma ta Sakko ta nuna mana gidan ta jiya bamu wani gani ba. batajin dadi Leemah Saidai kumuje Na Nuna muku d kaina. Ayya feenah ta fada meke damunta? Shuru yusuf yadan yi,Kafin yace kanta ke ciwo. Ya Slm Leemah ta fada, Bari muje mufara ganinta daga baya Ma duba gidan. Hakan ma yayi,yazeed din yana waje ne? Eh yana waje. Ok Yusuf ya fada ya fita. Sama Suka Nufa Xuwa dakin Kausar da Murnar Su. Assalm kawai Suka fadi Sukai Kan Kausar dake kan pray mat. dariya Suka Saka baki dayansu inda Kausar takara Rungumesu kamar wanda Zasu gudu. Lokaci daya tafara Hawaye Shine Sai yanzu ko. ido feenah ta fiddo Menene Abun kuka Toh? d Sauri leemah tace wai nan Shagwabar Amare. dariya Suka kara kwashewa dashi. Yusuf yace kanki na Ciwo ko? Shiru Kausar tayi daga bisani tace Eh Amma yayi Sauki Ai. Kukan jiya ne Nasani kausar! itama feenah d ciwon Kai ta tashi. Ayya Sorry feenah ji idonki yanda yayi ja ma. banyi bacci ba Shiyasa. Kai ya kamata kixo kiyi yanzu. tashi kirakamu muga gidanki tukun. Kai Malan Menene Nakin Shigowa kuma? Kallonshi yazeed yayi Ai ba gidana bane. dariya yusuf yayi Hakane fa dole yanxu Sai Annimi Excuse dina. Tsaki yazeed yaja! Kasan idan baka nemeni ba bazan Zo ba ko?? Sorry Nawan wasa nake maka gidana Ai gidanka ne. Yamutsa fuska yazeed yayi Kai me yasa bazaka duba matarka da kanka ba Saini? Wlh Ka gane ko yazeed gaba daya Na Rasa ta'ina Xan dubata. Me tace maka yana damunta Toh? Ban tambayeta ba Amma jikinta da Zafi. Kai Wlh kamar Wani banxa A Hospital ya kake duba mutane? dan Allah yazeed hospital daban Nan daban. Lallai ma Yusuf din nan! Ai kuwa baxan duba ta ba Ga kayan aiki Nan kaje ka dubata Kafin ka dauko Naka. Yazeed karka Mun haka pls Kasan da Xan'iya da tuni na dubata. fitowa yazeed yayi daga motar yana masifa. Sam bakada Amfani kaida matarka Kace ka rasa yanda Zaka duba ta! Ai dama banxo ba yasin. Shidai Yusuf Sorry yake cema yazeed dan baida mafita. kaman ya kinkasa tashi kuma? Idan ina tafiya Xafi Nakeji Shiyasa Leemah. dariya Leemah ta kwashe dashi Sai yanxu na gano matsalar taki Ai. Haba Leemah bafa Abin daria bane feenah ta fada Cikin tausayama Kausar. Ke feenah harda Wulakanci irin Na Kausar waye yamata Alwala hartazo tayi Sallah?bama haka ba waye ya hada mata breakfast din dataci? Cikin muryan tausayi kausar tace yusuf ne. Wata dariya leemah takara kwashewa dashi are you a baby Kausar?? Harararta Kausar tayi bansani ba. Ok you don't know! Amma your Virgin or Non?? daba virgin bace ni daxan kasa tashi ne yanxu. feenah dake jin kamar tama Kausar kuka tace leave her Kausar idan kika biye Leemah kuka Zata Saki. Barta feenah lokacin da Xan rama duka Abin da takemun Xaizo. ware hannu Leemah tayi Alamar ko Ajikinta. tashi kausar kikoma kan bed feenah ta fada Cikin Sanyayyiyar murya. tashi kausar tayi tana cije baki feenah har Saida tayi kwallah jitake kamar ita. tafiya Take kamar yarinya tasamu Ta Xauna bakin bed din banda dariya babu Abinda Leemah keyi. Ke kikace kinaso da bakice kinasoba da ba'a baki Shiba. dariya Leemah ta basu Xama da inno ne Leemah namiki uzuri Kausar ta fada. Nifa nagayamaka bazan hau ba kaje kace ta Sakko. Yazeed baxata iya Sakkowa ba faaa. Ido yazeed y fiddo waje Why? Sosa kai yusuf yayi i don't know. dan tsaki yazeed yaja yaciro wayarshi yashiga kiran wata doctor dake Aiki a hospital dinshi.



bata dau wani lokaci ba ta karaso Kamar Yanda yazeed y mata kwatance. Umarni yamata data Shigo.Shidai yusuf kallonshi Kawai yake dan be fahimce mai yaxeed xaiyi ba.Shigowa tayi d Sallama,Yusuf d mamaki yake kallonta wai dama yazeed Dr Zainab ka kira?Kai Amma namance da wannan Axancin d tuni ma ita Nakira. tsaki yazeed yaja toh me Xaihana yanxuma ta koma Saika kirata. gira yusuf y daga Sama yanxudai Ngd kawai. Murmushi kawai Dr Zainab keyi karaso Dr. Aini nayi fishi Dr Yusuf Shine Aure ko labari yayi! Sosa kai yusuf yayi Afuwan Dr Zainab duk laifin yazeed ne Shi yakamata Ace y fada miki. Harararshi yazeed yayi y kauda Kai. Haks dai Xakace Amma laifi Naka ne. Ayi hakuri Dr pls. Bakomai Ina Madam din? Tana Sama Dr Zainab Achan Xaki dubata. O.k. ta fada Muje ko. Oh No Dr kitafi Yazeed Xaixo. Murmushi tayi ta haura Saman. Kallonshi yazeed yayi kaiko kanada Gaskiya Kuwa yusuf? Me nayi kuma? Kaje ka Raka mata kace Wani ta tafi bayan kai ka kasa duba matarka d kanka. kai katashi kaje mana. Mrswww kai kasani koma dai me kamata. Sallama tayi daga Ciki Aka Amsa Shigo. Waje Leemah ta bata ta Xauna. Am Dr Zainab ina Aiki tare dasu yusuf, nazo naduba jikin Amaryar tamu ne. Wlcm Sister Kausar ta fada. Kece Amaryan ko? Eh nice,wannan Sister din yazeed ce Kausar ta nuna Leemah. d Sauri Dr Zainab tace Wannan kuma Amaryan Dr yazeed ko? dariya Kausar tayi ya Akai kika gane? Sabida Naga Sundace. daure face feenah tayi,Ni bansan wani yazeed ba. dariya Dr Zainab tayi Aiit. Meke damunki ne Amarya? dukar dakai Kausar tayi kasa nothing Sister. Oh bakomai? Eh Kausar tafada A takaice. toh tashi kiyi tafiya tagani Leemah ta fada tana boye dariyan da take. Exactly Dr Zainab ta fada muga tafiyan ki. baxan iya Sosai ba Kausar ta fada Cikin muryan Sonyin kuka. Amma me yasa tun jiya baki Shiga Ruwa mai Xafi ba? tsoro Nake Ji Shiyasa. Sorry Amma daurewa Xaki kishiga Dan Xafin y tafi Xan miki Allura yanxu, Xata Saki bacci kadan dakin tashi Xakiji dadi,Saiki daure kishiga ruwan dumi. Sannan kirinka Sakin jikinki dashi yanxu mijinki ne kunxama daya. Rufe face Kausar tayi leemah tayi dariya mundai gano. dariya itama dr tayi tamawa Kausar allura tare d ajemata wasu drugs. Xan tafi. Bari Ayi Abincin kici feenah ta fada kasa Kasa dan ita haushin dr Zainab taji danta cemata..... Aa feenar yazeed ngd ina Sauri. Banxa feenah tayi da'ita. Yayin da Leemah tace mungode Dr Zainab. B damuwa t fada t Sauka kasa. Angama komai Dr Yusuf. taji Sauki yanxu? Namata Allura data tashi Xata samu lfy insha Allah. adaure Asata t gasa jikinta. Sannan Arinka bi Ahankali Dr. Sosa kai yayi Ngd Dr Sosai. B damuwa ni Xantafi. Kabata kudin mota idan ka gama burin kunya din. Ohhh....Ouk...yusuf Ya fada adan kunyace. Kabarshi A motana naxo. Dr yazeed Naga Amaryar tamu Allah y kaimu lokacin. Daga haka t fita. Me take Nufi wai yusuf? Ina Nasani bita k tambayeta. No barshi kawai.



Kusan Atare duk Suka tashi daga baccin dasuka taya Kausar. toilet kausar tashiga kamar yanda Dr Zainab tace mata haka tayi. Ba karamin dadin Jikinta taji ba dan kuwa yanxu tafiyanta take Sarai.Lallai Dr ta taimaka miki Sosai. Kedai Kika sani Leemah duk bashi kike dauka. dariya tayi Oho dai nariga miki. Sallah Suka tashi duk Sukayi.y kamata Muje mudaura Abinci feenah ta fada.yunwa kikeji besty? Sosaima leemah gashi kuma d wuri Mamy tace mukoma. Kuma fa Hakane kutashi muje. Kenan ba Kwana Xakuyi ba? Ido feenah ta fiddo waje kice yusuf kikeso ya koremu Cikin dare. Gayamata besty komadai be koremu ba Xamuji Abinda ba dadin ji. Nidai banceba feenah ta fada tana toshe baki.dariya duk Suka Saka Allah yashirya Leemah kawai. Amin dai Wlh Kausar ta fada da karfi. Sauka Sukai daidai lokacin dasu yazeed Suka dawo daga Masallaci. Gaisheda yazeed Kausar tayi ya Amsa. Karasowa yusuf yayi yana Shafa wuyanta, y jikin my wife. kasa kasa tayi da murya b kaine ba. dariya yayi kasa kasa Shima Sorry habibti. dariya itama tayi tarike hannunshi Muje Su feenah Suga gidan Toh. duk gaba dayansu Suka fita suna Xagaye gidan. Tsafff Suka gama Xagaye katon gidan Kausar Wanda Sukai ta yabawa da tsarin shi. Yaya Yusuf Naga Nan Unguwar duk Sababbin gidaje ake. Eh Leemah Sabuwar Unguwace gaba dayanta. Wow Amma Naga Gidaje biyun nan nakusa danaku komai iri daya Dana Nan ne. Banxa parrot kika kara magana saina fasa bakinki yazeed yafada yana hararar Leemah.Nifa bro Yazeed shiyasaka banason Naje waje dakai! Chafkota yake kokarin yi tai maza tashige Ciki. 2hrs Kachal Suka dauka kafin Suka karasa hada kayataccen Abincin nasu. tare duk Sukaci,wanda da yazeed yace Baxaici ba.da ker yusuf ya lallabashi Saigashi yafi kowa ci. Sallama Sukaji gabaki dayansu Suka juya Dan ganin suwaye. Yusuf ne ya amsa Suka Shigo. gabaki dayansu ido Suka fiddo waje Alamar mamaki. Xama bakin nasu Sukai Kan kujerun dake parlon Suna gaidasu. Babu wanda ya Amsa Acikinsu sai Yusuf dayace Mufeeda me kikazo yi nan? Khady Mufeeda ta Nuna mishi tana Wani irin murmushi na yan duniya. Kallon khady yusuf yayi kedin wacece?kamar nama taba ganinki Amma namance Aina.







Page...56



Lallai kataba ganina A Abuja lokacin muna Skul. Sunana khadija Kawar Kausar Ceni Ada. Sabida.... pls Khady Xoki ga Wani Abu kafin kikarasa! Seemah Kawar Mufeeda ta fada tana jan khady. tashi tayi ta bita Suka dan fita daga waje. Khady me kike Shirin fadamawa mijin Kausar?? Seemah dan Ya yasan koni wacece Awajen Kausar dan miye Bazan fayyacemishi komai ba? Haba khady yanzu Amatsayinki Na Musulma Xakiso Ace kin Raba Auren Kwana daya kachal? Seemah Ni ba Raba Aure Zanyi ba Xan fada mishi Halin matarshi Ada ne,Sannan inason yazeed yasan wacece feenah Kafin Ayi Aurensu. Murmushi Seemah tayi lokacin da take dafa kafadar khady. Har yanxu ke yarinya ce khadija! Kinga Kausar batai miki komai ba koda ta Rabu dake ta Rabu dakene kan gaskiya,Allah yashiryar da ita ta daina Abu dan miye Xata cigaba da Xama dake kikara daurata kan hanya? Bama haka ba Kausar din Naga kece kika daurata ta Aikata Wannan Abun tun farko,Kinga wannan Xunubin ma kadai ya isheki, Sannan yanxu idan mijinta yasani kodacewa ta daina Xai'iya daukan mataki Akanta. Me kike tsammani bayan kindawo Shedaniya kin daura mutane fiye da5 Akan hanya mara Kyau gashi Kina kokarin Raba Aure? Yakamata Ayanxu Kiyi kokarin ganin Kema kindaina Aikata Xunubi Kafin kikara daurama Kanki wani khady. Hakane Seemah Kausar bataimun komai ba Amma Xan fada ne Sabida yazeed ya Rabu da feenah. Mtswww Har yanzu baxaki gane ba khady.Ke kin tabbatar dacewa yazeed din yanason feenah ne?? girgixa kai khady tayi Alamar Aa, Amma Seemah koke Shaidace wajen bikin Kausar jiya. no khady Rawa dasukai ko Xama waje daya bashi Xai Nuna miki Suna Soyayya ne ba ko Aa. Ayanda Na Lura dake khady kema Son yazeed kike ko? da Sauri khady ta dago ya Aika kika gane? Hmm ni ba yarinya bace khady itama mufeeda Sonshi ne ya Rufe mata ido takasa gano haka. Idan har kin tabbatar Sonshi kike d gaske Ai Baxaki fada Abinda kike Shirin fadi yanxu ba, Sabida ba kanwarshi da feenah kadai Zai tsana ba Har ke kanki Zai tsana! Toh tayaya Kikeson Kisamu waje Azuciyarshi bayan kinsan idan yasan kece Silar komai Xaifi tsanarki Akansu?? Ajiyar Zuciya khady tayi Sai yanxu Nayi tunanin Haka Seemah. d Kyau tunda kinyi tunani,Mufeeda kawata ce Sosai mundade tare Amma bantaba karuwa da itaba,kekuwa Xuwanki yasa ina gamsuwa da Abinda Nakeso Shiyasa kikafi matsayi Axuciyata Kan Mufeeda. Yanxu Abu dayane Ki boye Sirrin Su feenah wajenki tunda Allah ya Shiryar dasu kuma Shine ya Rufa musu Asiri. Koma kin fada bawani fa'ida kawai kisan Abinda Zaki gayama yusuf yanxu. Amma tayaya yazeed Zai Soni Seemah bayan beso mufeeda data fini komai ba? Mtsww kixama mtuniyar Arxiki Aduk sanda kike tare dashi hakan Xaisa yasoki,ita mufeeda karuwancinta ta Nuna mishi Yasa ya rabu da ita. Bakiji tace Saitasan yanda tayi ta Sanar da yazeed cewa Feenah YAR LESBIAN CE ba? Toh duk Sanda taje Sanar dashi kisan hanyar daxaki bi ki karyatar da Abun.Hakan Xaisa yaga kedin mutuniyar kwarai ce. Kafin mutuba kin Aureshi bashi kenan ba. (*Kunji fa*??????) da gamsuwar Shawarar Seemah khady tace Shikenan mukoma Ciki. Shiga Sukai Kowacce Ainda ta tashi takoma ta Xauna. Yusuf dayake ta faman jira yace Munajinki. Murmushi khady tayi na karfin Hali dama Nice Kawar Kausar daka gani A Abuja, Lokacin dasu feenah Suka Shigo Skul din mukaga Suna Xuwa Ana koyar dasu islam, Alokacin nida kausar muka Shiga Rayuwarsu muke Xuwa Ana koyar damu tare. Shikenan muka Xama kawaye gaba dayanmu, yanxu Nazo daga Katsina ne domin taya Kausar murnan Aurenta. da Kyau Amma miye haninki da wannan?? Yusuf ya fada yana nuna Mufeeda dake jika tana batsewa. Ayya Aunt's dina ne ita da Seemah Na Sauka Agidansu Nace Su Rakoni Nan. tabe baki Yusuf yayi Yana kallon yazeed kajifa! Ina Ruwana ni yaxeed ya fada yana kokarin tashi. Sai Ina kuma?? Tafiya Zanyi. Jirani mufita tare Toh. Tashi Yusuf yayi yana kashe ma Kausar ido Xan fita. Adawo lfy Kausar ta fada Tana mishi Murmushi. Saida kausar ta tabbatar Sun fita ta juyo kan khady. Khady pls banace kifita harkata ba? Eh kince Nima badason Raina Naxo gidanki ba Akwai Abinda yakawoni. Xaki iya tafiya yanxu keda kawayen Naki. mufeeda da dama take A Sama dallah yima mutane Shiru dan Anzo gidanki Shine Xaki rinka nunama mutane Hauka. Eh Naji na Nuna hauka badake Nayi mgn ba da wacce ta kawoki Nake,Amma kema idan kince nayi dake Sainayi, gida nane dole nayi mgn Akan duk wanda Yashigo,idan Dan yazeed ma kikaxo nan yace bayaso Akai kasuwa Dan haka kitashi kifita. Chaff mufeeda ta fada Lallai yarinya Wato dankin Samu Anrufa miki Asiri wajen mijinki Shine Xaki rinka Alfahari dacewa gidanki ne ko? Wani banxan kallo Kausar tama mufeeda kafin ta juya kan khady. Ke khady waye yace kirufa mishi Asiri Anan? Idan kinsan Xaki iya fadama wannan kece Silar jefani Cikin harkan lesbian tayaya Xaki kasa fadama mijin daya Aureni? duk katuwar macen da bata kira yusuf tafada mishi cewa ni YAR LESBIAN CE ba batacika Cikakkiyar yar'iska ba Wlh. Kallonta Mufeeda tayi ba take Nake ba dan ke Yusuf yariga ya Aura mara tarbiyya. Amma duk Shegiyar yarinyar dake Shirin Auren mun Saurayi Tama Shirya ma kanta cewa yariga yasan itadin YAR LESBIAN CE. tashi Leemah tayi ta dawo kusa da Mufeeda Ada Ina miki kallon yar'bariki Mara kamun kai yar tasha Ashe Abun yawuce gaban haka harda Hauka kika tarama kanki. Idan baki kira yazeed yazo kinfada mishi cewa duk yan lesbian ne muba bakicika Cikakkiyar tababba ba. Idan kin fada mishi ya Aureki ya Xauna dake ke kamilallaiya, juyawa tayi wajen khady Uban waye yace kikasa fadama Su yusuf gaskiyan Abinda ya kawoki? Kema kiyi gaggawan kiransu ki fada musu dalilin Xuwanku nan kunxone domin kusaka musu tsanarmu Cikin ransu, Kuga miye Xai faru. Kwafaaa kawai Mufeeda tayi tafita fuuuuu Wlh Xakusan koni wacece. da karfi Leemah ta bude murya Sanin koke wacece na Nawa Kuma birkitatta kawai. Kekuma tashi kifita wannan yaxama last daxakizo gidan Kausar,idan fadama mijinta Abun datayi Abaya Kikeson yi kitareshi kifadamishi a titi. Tashi khady tayi dan ita harcikin Ranta tana Shakkar Leemah bin bayanta Seemah tayi Suka fita Suka bar gidan. komawa Leemah tayi ta Xauna, kallon feenah tayi miye kuma Abun kuka Anan besty? Leemah kigafa Shiyasa kokadan ba'ason Sa'bon Allah kota Wani Hali. Yanxu Kinga khady ta fadama kawayenta Abinda mukai Abaya,Allah kadai yasan iya adadin mutanin daxasusan wannan maganar. dukda Nasan ba lallai Yusuf ya dau mataki kan Kausar ba,Amma muddun yasani Xaiji badadi Cikin Ranshi Xai kuma iya fishi da ita. dan Allah feenah kada kidamu kan wannan duk Shirme Suke Allah yasani munyi taubatan Nasuwa kuma Shine ke rufama bawa Asiri dan haka babu Abinda xasu iya Akanmu. Hakane kaman yanda leemah ta fada feenah Kada kidamu dasu komai idan kikaga yafaru da bawa da Sanin Ubangiji Dan haka babu Abinda xasu iya yi. Allah yakara mana gafara kawai. Amin duk Suka fada. Lokaci daya sukacire tunanin Su khady Cikin Ransu sukaciga da firarsu Suna Raha. Karfe8 na dare Yusuf da yazeed suka Shigo Sallama su leemah sukaida Kausar kan saisun Kara Xuwa duk da damuwar dasuka nuna gaba daya hakan besa Sun karya Alkawarin mamy nacewa baxasuyi kuka ba. Koda Suka koma Cike Suka samu parlon Mamyn Su mumy sunzo. muryar inno kawai kakeji tana kwararo bayani kan Abubuwan dasuka faru a bikin Kausar. Shiga su Feenah Sukai Akacigaba da firar dasu. Karfi goma su mumy suka tashi tafiya feenah itama gida tace yau Xata koma Dan haka duk Suka dunguma Nazeer ya kwashesu Xuwa gida.



Bayan wasu lokuta Rayuwa na tafiyama Su feenah yanda suke so. Lokaci Xuwa lokaci Suna xiyartan Kausar,itama takan jemusu. Sati daya Kenan dasuka dunguma garin yola Akasha bikin Kabeer dasu,bayan Cema feenah da'akai Sabida batasonshi yasa yanemi wata ya Aura. Hakan ba wani damunta yayi ba Dan Ita tama mance dawani kabeer in badan labarin aurenshi datajiba. bayan Sun dawo daga yola ne Abba yaba yazeed Wasu takaddu ya duba mishi. Saida ya natsu ya duba, daga bisani ya shedama Abba Cewa takaddun Sunyi kyau xa'aiya daukan masushi Aiki Akowani hospital. Dadin maganar Yazeed Abba yaji Shikenan yazeed wannan takaddun yara nane su3 Zaka daukesu Aiki A Asibitinka tunda Naji kana neman kara ma'aikata daman. Sai yanxu yazeed yagane Cewa paper's din su Leemah ne,ba yanda ya'iya da Abba dan haka yace toh Abba. Yawwa dan'albarka Xuwa yaushe Xasu fara xuwa? Ko Monday ma Xasu'iya Abba. Shikenan tashi kaje Allah yayi Albarka. Amin yazeed ya fada yatashi yabar parlon. Kiran yusuf Abba yayi Awaya,bayan sun gaisa yake cemai kashedama Matarka Xasu fara Xuwa aiki Ran Monday. Gdy Sosai Yusuf yama Abba dan bayanda beyi da yazeed kan ya daukesu aikiba yaki. lokacin da yusuf ya shedama Kausar ba karamin murna tayi ba, phone ta dauka tafadama leemah itama tayi murna Sosai. daga bisani feenah Kausar ta kira ta fada mawa. Ba yabo ba fallasa feenah ta Amsa domin ita haushima taji,Acewarta dama Xama tayi ba Aiki,Akan wannan Aikin a karkashin wanda tafi tsana fiye da kowa. Haka kuwa Akai Monday Nayi Suka Shirya dan Xuwa Hospital. Office din yaxeed suka wuce face Adaure yamusu tambayoyi Suna bashi Amsa. Ka'idoji nason ranshi ya kafa Musu Cewa idan Suna aiki bazasu hadu d juna ba har saisun tashi, duk Wanda ya kira babu bata lokaci da dai sauransu. Babbu wacce tabashi Amsa haka yakaraci surutunshi yace sutafi. Abinda baxai yuwuva Kenan feenah ta fada lokacin dasuka fita. Dariya duk Sukai Rabu dashi saikace besan suwaye mudinba Kausar ta fada. Haka Rayuwansu tacigava gwanin shaw'awa kullum Suna haduwa basuda wata matsala. Gashi yanxu Sun Saba da sauran ma'aikatan Asivinti, feenah mace daya ta kasa sakin jiki da ita Dr Zainab itama Sabida feenar yazeed datake cemata yasa takejin Haushi.



Xuwa yanxu khady ta kara daukan Shawaran Seemah Sosai. ta yanda Mufeeda tarinka kafa hanyoyi da dama daxataga ta mallake yazeed amma Abu ya gagara.bata san Abokan shawararta Sune suke kara ruguxa mata Al'amarin nata ba. Kowace Hanya ta bullu Abu baya yiwuwa,wajen bokaye taje amma ina. Kudin data kashe wannan karan har yafi na kwanakin baya yawa, yanxu kan yazeed gaba daya takoma Mahaukaciyar karfi da yaji. Yauma xaune Suke su'uku Suna firarsu ta yan'Duniya. Nifa wlh Seemah harga Allah yanxu tsakani da Allah Nakeson yazeed badan wani dukiyarshi ba kowani Abun, Xan'iya Ajiye duk Wani mugun Hali Nawa Sabida Nasamu na aureshi. Kallonta Seemah tayi kawata Nima na rasa wannan Al'amari duk inda kika bullo ya toshe. Ammafa inaganin kodan Xaki tuba badan Allah bane,kinsan Hausawa nacewa "kowa yatuba dan wuya ba lada" hade Rai Mufeeda tayi toh mekike nufi? Aa Ni bana nufin komai kawai kikara dagewa Akanshi. kwafa Mufeeda tayi nifa Naga tunda khady dinnan ta dawo Nan Kika kara wani shigemata. Toh miye kuma yashafe Khady da Abinki? Nothing Mufeeda ta fada lokacin data tashi. Ina Xaki kuma Seemah ke tambayar ta. Wajen yaxeed Zani! D Sauri khady dake kwance ta tashi.Alama Seemah tayimata data koma ta kwanta,hakan kuwa tayi. Amma mufeeda ai yazeed baya gida yanxu ko? baya gida Seemah hospital dinshi Zani. Ayya Allah yasa kidace. Ai yau xandace kuwa Sabida Abinda ban fadamishi va Xan fada. Oh Wai dama baki fada mishi kina Sonshi ba??? Mitsww wannan kuma Na nawa. Xan fadamishi Halin kanwarshi da wannan Shegiyar yarinyar ne. gaskiya kam gara yasani kidawo lfy. fita Mufeeda tayi Cikin Shigar Rashin Mutumci. tana fita khady ta tashi kinjifa inda tace Xata Seemah. Naji Khady tashi Zakiyi yanzu kishirya kibi bayanta, kisan inda Xaki boye idan kinje data fito kisamu kishiga office din nashi kisan mai Xaki fadamishi tayanda Xai kalleki Amatsayin mai ilimi, kinga maybe ayauma kishiga Ranshi. Ok Khady ta fada lokaci daya tashirya Nayi kuwa Seemah? Wow kinganki kuwa Lallai hijaf ma shine mutumcin mace wlh Kamar bake ba.dariya Khady tayi kinji kuwa Yanda na takura. Ai Abu kike bukata maxa daure kije. fita khady tayi tana fadin byeee. Saida tafita Seemah tace wahalallun banxa,Allah yasa yaxeed dinma duk yahadaku ya xane.



Page....57/58



daret Hospital din Yaxeed Mufeeda ta karasa. Ba wani bata lokaci tayi wajen Shiga Office dinshi ba. Yana ganinta ya Nuna mata kofa yana miye ya kawoki?? Xan fita yazeed Alkairi y kawoni. Ke ai ganinki babu wani Alkairi Acikinsa kifita kawai nafada miki. Hakadai Kace Honey Amma yau Sako Naxo isar maka. Shedan dai ya angizo ki bana bukatar bude ido naganki So get Out. Ok Mr yazeed kabani 10mns kadai. Kauda kai yayi gefe bekara magana ba,ganin haka yasa Mufeeda ta karasa ta Xauna. ina hini? Bashi Nakeson Ji ba. gira Mufeeda ta daga Sama Alright y Aiki? buga table din dake gabanshi yayi wlh Xan takaki Anan. Wai dan Allah miye yasa ka tsanine haka yazeed?? Sabida kedin Shedaniya ce. Amma Dan nayi kuskure karami Shine naxama Shedaniya yazeed? Kinma fi Shedan ke Ai. Shikenan indan Abinda namaka Shine yasa ka tsananeni kake kirana Shedaniya, Ashe kuwa kana tare da manyan Shedanu Cikin gidanku, wajen Aikinka. Wani irin kallo yaxeed yamata wanda Saida hanjin Cikinta ya kada. Amma dayake yar duniyace kashe mai ido daya tayi gsky Ai. Idan Har xaka kirani shedaniya dan inabin maza,me Zaka kira Sauran matan dake bin mata yan'uwansu??? Mufeeda tashi kifita Dan Wlh Xan'iya Shakeki. Idan kina bin maxa,kuma Kina nufin ke YAR LESBIAN CE duk ke yashafa ba niba,tunda sakamakon Abinda kike yanaga Allah. Eh Nasani yazeed Shiyasama Naxo Shidamaka Na dau Alwashin daina duk Wani Abinda nake matukar Zaka dawo mucigaba da Soyayya har muyi Aure. dafe kai yazeed yayi ya dago ya kalleta ke koda Qur'an naganki kina karantawa baxan yarda dake ba, Na tsaneki Mufeeda bana sonki. Kece mace ta farko dakika fara Ruguxa Rayuwata. Kalaman yaxeed Sun mata daci matuka daurewa kawai tayi, Naji yazeed yanxu Kenan maganar danaji nacewa feenah kakeso gaskene? "La haula wala kuwwata llah billah" yazeed ya fada wai bana miki kashedi da kada kikara Xuwa Nan ba? Kamun Amma ka Amsamun tambayata natashi nafita. Beshafeki ba Naga inason wata feenah ko bana sonta. Tashi mufeeda tayi ta rataye Jakarta Saida takai bakin kofa Idanma kana tunanin danni karuwace yasa baxaka aureni ba! Haka nan bada dadewa ba wani Xai kawo maka Complain kan kanwarka. Banma San miye yasa kake neman yar masu mutumci ka Aura ba bayan gidan naku basuda tarbiyya, idan bakasaniba kasani yau! kanwarka Halima Ahmad YAR LESBIAN CE! Matar dakake Son Aure kake wulakanta wasu wato Feenah Umar Faruk itama YAR LESBIAN CE So kaga har wajen ubangiji nafi kanwarka da budurwarka matsayi daga Haka mufeeda tafita tabar gaba daya Hospital din. yaxeed daya daskare Xaune har yanxu inda Mufeeda ta tsaya yake kallo. "banma San miye yasa kake neman yar mutumci ka Aura ba bayan gidan naku bashida tarbiyya" Abinda Xuciyar Yazeed ke nanata mishi kenan. " kanwarka haleema Ahmaad YAR LESBIAN CE! Budurwar dakake Son Aure YAR LESBIAN CE!" Innalillah Yazeed yashiga maimaitawa. Tabbas Abinda nadade Ina tunani yau ya tabbata, Kenan dama Surutan danaji Sunayi kwanaki Abinda Suke Aikatawa Kenan?? Table din gabanshi ya buga Noooo yafada lokacin dayake bargaxa gashin kanshi. Leemah Bazata Aikata haka ba. feenah?? No Itama duk da banasonta Nasan ba Halinta bane. Kausar fa? Aa itama Harda ita lokacin dasuna Wa'azee Akan masu Aikata halin nan. Amma miye yasa naji kwanaki Suna.....Turo kofar da'akai yasa yazeed dagowa gaba daya idonshi yayi jaaa. karasowa tayi taxauna kan daya daga kujerun dake kallon yaxeed. barka Dr yazeed. Kallonta kawai yake be'iya bata Amsa ba. Sunana khadija Nasan Xaka ganeni, Sannan nasan Wannan bacin ran Naka bewuce nasaba kan Abinda Aka fada maka yanxu ba. Amma inason kasani Mazon Allah S. A.W. yace kada kayi Shedar Zur Akan Abinda bakada masaniya Akai. Nasan kaji Abinda Nafadama Yusuf cewa Ni Kawar Su feenah ce, Kagani Kenan ni Sheda ce Akansu nacewa basa Aikata wani Abu makamancin Abinda Aka fadamaka yanxu. Idan wannan be gamsar da kaiba. Nasan baka taba ganin Sun'aikata Agabanka ba, kuma nasan ba'a taba kawo maka karar Leemah daga Skul kan Cewa Ta taba aikata wani Rashin ji ballantana Abinda ya yashafi wannan. Ko Kana nufin Xasu Aikata Abu sama da Shekara3 dasukai a Skul kuma Akasa ganewa?? Kenan duk wannan sun isheka Sheda. Sannan kasan irin tarbiyyan da Akabaku a gidanku bazesa Leemah ta Aikata haka ba,bare feenah da bata mu'amala da mutane kuma itama kasan tarbiyyan gidansu. Kausar kuma da'ace tanayi yasuf Xaifara Sanar dakai kafin wata Mufeeda. kacire Wannan Aranka bekamata kanama Amfani da irin maganganun karuwan matan Nan ba. Kafin ta fito daga gida Xuwa nan ta fadamun Cewa tunda yanxu ba ita kakesoba Xataxo tasaka maka kiyayyar wacce kake so.Sannan tasamaka Xargin kanwar ka.taso ace Yusuf yana Nan, dan yaji yasaki Kausar Ayau Amma dayake Sharri tayi niyar yi ka gani yakoma mata. Abinda yasa ka ganni Anan tace Nima Naxo nakara Xugaka ne. tamance dacewa Nima Dan narinka Musu Wa'axee naje gidansu. tunda khadija tafara magana yazeed ke saurarenta kuma tabbas Zafin Ran daya shiga ya Ragu Sosai.ganin yadan Sakko khady Cikin Ranta tace da wuri haka. Afili cewa tayi Ni Xantafi Dr yazeed inakara jan Hankalin ka daka xama Mai koyi da halaye irin na manzon Allah S.A.W. danshi baya daukan Ziga,kuma baya daukan Kace nace. Sannan ya koyar damu cewa idan kaga Abin kyama daga jikin dan'uwanka kacireshi da Halshenka,idan bazaiyuwaba kacireshi da Hanunka,idan bazai yuwuba kacireshi da xuciyarka. Kaga da'ace mufeeda mutuniyar Arziki ce koda da gaske Suna aikata lesbian ba tona musu Asiri yakamata tayi ba,wa'azi yakamata tamusu, idan bazata Iya ba taji kyamar Abun Nasu Cikin Ranta Sannan tamusu Addu'an Shiriya. Murmushi ne ya bayyana a face din yazeed Alamar ya gamsu. Ganin haka ba karamin dadi khadija taci ba Sai Anjuma tamishi tafita.Cikin Ranta tana murnan ko Yanzu kasuwa ta watse dan koli yaci Riva.Acewarta har tasamu Waje Cikin Xuciyar Yazeed. Lallai Shidin maison kamilar mace ne dole nadawo kamila ta kwarai Amma bayanxu ba Gaskiya. Uppp wannan hijaf ya isheni Sai xafin jaraba.haka ta tari Napep tana sambatu Cikin Ranta.



Leemah dake tsaye Ita da Dr Zainab Suna fira taga sanda Khady ta fito daga office din yazeed dan haka tunanin maiya kawota tarinka yi. Kallonta Dr Zainab tayi kokin Santa ne Leemah? am..Emma..inaxuwa nakira su Feenah Leemah ta fada cikin in'ina. Tare Suka karaso wajen Dr Zainab Suka Xauna. Wai menene limcy Kamar kina cikin rudu Kausar ke tambayar Leemah? Hmm kausar Khady Naga tafita daga hospital dinnan yanzu. Feenat batakawo komai Aranta ba tace maybe ko tazo neman aiki ne. girgixa Kai Kausar tayi da kamar wuya feenah, Ina ganin taxo ta fadama yazeed Halinmu ne Kamar yanda Suka Shirya Abaya. tabe baki Feenah tayi Sai yazo yabamu takardar Sallama Ai. Kai kenan duk in kariga ka'aikata Abu baya wucewa Sai anta barbadashi,kai Wlh nayi danasanin Xuwa Abuja karatu. Ina dalili kadaina Abu tsakaninka da Allah Amma Ace haryanxu tabon Abun baxai Rabu dakai ba. Dr Zainab dake kallon feenah tayi mamaki dataga feenah na magana haka Ayau. feenar yazeed Ayi hakuri dama haka Rayuwa take musamman idan kana hulda da mutane dole Akwai nagari da batattu kuma. Hakane Dr Zainab musamman Idan kana Tare da Hausawa Sunfi nacin Abu Kausar ta fada. Ni yauma nafara ganin yarinyar Anan hospiatal din Ashe kawarku ce. Nafi ganin wacce ta Shigo da farko. da Sauri leemah tace wace ta farkon. Bansanta ba amma Suna yawan fada da yazeed duk sanda tazo Har kashedi yamata da kada takara Xuwa,Amma kunga yau tazo. Kuma daga dukkan Alamu tare Suke da Kawar taku dan Naga Saida kawarku tafaki idon wacce tafara Shigowa tukun itama tashigo. Waya Kausar taciro tanemo pic din Mufeeda Dr Zainab wannan ce wacce tafara Shigowa din?? Kallon pic din Dr Zainab tayi kwarai itace Kenan kawarku ce itama? Lallai Abinda Suka fadama bro Yazeed kenan Leemah ta fada tana Xufaa. Da Sauri Kausar tace na lura itama khady dinnan son yaxeed din take shine ta Sako hijaf tazo kawo mishi gulma. Wai miyene hadinku dasu toh? Sirrine Kausar ta fada. da Sauri feenah dakejin Xuciyarta na tafasa tace wani Sirri kausar bayan Angama tallah damu? Ai bekamata mu boyema Dr Zainab komai ba tunda kadan ya Rage mujimu a gidan Radio tunda yazeed yaji halinmu. Dr Zainab Ada mun kasance dagani sai Leemah muke Rayuwarmu babu wani. Alokacin damuka Shiga Skul A Abuja Anan ne Rayuwarmu ta Chanza lokacin Damuka hadu da kausar da kawarta Khady. Kwashe kafff labarin Rayuwar dasukai Abaya da yanda Khady ta daura Kausar kan hanyar lesbian da yanda Suma Suka Shiga, da irin Rashin kulawar da iyayensu suke basu a farko, har Xuwa lokacin da iyayensu Suka lura da Abinda Suke Mamy tamusu Nasiha, da irin tuban dasukai na tsakani da Allah. Feenah na kuka takara dacewa Wlh Aunty Zainab tun lokacin damuka tuba bamu Kara Aikata lesbian daidai da Rana daya ba,dama Chan gaba daya ba halinmu bane son Xuciya ne da Sharrin shedan. Rungumesu Dr Zainab tayi gaba dayansu Suka rinka kuka Kamar yau Abun yafaru dasu. Babu mai lallashi Har ita Dr Zainab din tayasu take. Yazeed datun lokacin da khadija tafita Zuciyarshi tadanyi Sanyi,ya rage tunani amma haryanxu yanajin Xafin maganganun Mufeeda data mishi. Afili yace wai wannan ma ba'itace khadjar data rinka Rashin tarbiyya a Ranar walimansu ba? Itace meyasa taxama Malama? Maybe dama malamar ce wanchan lokacin dan "tamsiliyyace" yasa Akabata part din yan Rashin mutumci. Koma dai miye tunda kawar su Leemah ce Zatafi Sanin halinsu Lallai karya mufeeda tayi musu Saina koya mata hankali. Ahaka Yusuf yashigo yasameshi yana Surutai. Kaikuwa lafiyarka yazeed? Bakomai Yusuf. O.k. Yusuf yafada badan ya yarda ba.tashi Kazo kaga wani Abu danake. Aina Yusuf??? Office dina mana.tashi yaxeed yayi Sukafita tare da yusuf Xasu wuce Sukaji muryar feenah Na magana. Tohfa yau muryar feenah ce tafi ta kowa Yusuf ya fada.haka Kawai yazeed yaji yanason ganin mai Suke, jan Yusuf yayi suka nufi wajen su kausar.Anan ne kafin su karasa Sukaji bayanin da feenah kema Dr Zainab nagame da rayuwarsu har Xuwa lokacin data gama Suka fara kuka. Jin kukan Yusuf da yazeed suke Har cikin Ransu dan haka yazeed yaja Yusuf Suka karasa wajen. Kausar naganinsu ta tashi ta fada jikin Yusuf tana kuka namaka laifi yusuf ka Aureni batare daka gama Sanin halina gaba daya ba. Rufe mata baki yayi danashi ganin kamar ta fita hayyacinta. Cikin Ranshi yake tunanin dama Abinda Kausar ketason fadamun Kenan tun farkon haduwarmu,duk tashiga damuwa nakasa fahimtar ta. Ajiyar Xuciya tarinka saukewa Ahankali Saida tasamu Natsuwa Kadan Yusuf yacire bakinshi Cikin nata. Karasowa Leemah tayi tarike hannun yazeed tana kuka itama. bro Yazeed dan Allah ka yafemun wlh mamy ma ta yafemun nadaina Aikata duk wani sabo Ayanxu,dan Allah kada kayi fishi dani da feenah kuma,kaine yakamata ace kana Ziyartanmu A Skul koda yaushe,kuma kana tambayar halinmu amma bro Yazeed kullin face dinka Ahade tayaya baka bamu kulawa ba, baka damu damu ba kuma ace bazamu Aikata laifi ba? Dole xamu Aikata tunda muna ganin babu Wanda ya damu damu bare Idan munyi lefi ya hukuntamu. Ayanzu Ra'ayinmu yasa muka daina dan girman Allah karka tsanemu kamana uxuri pls...kukane ya kwacema Leemah takasa Cigaba matsota yazeed Yayi jikinshi is ok Sister. girgixata yarinka yi yana lallashi Kamar yarinya saida tayi Shiru yakarasa kusa da feenah, hanunta ya Rike Sister me yasa kuka Aikata haka? Kuka ta fashe dashi Rashin kulawar iyayenmu ne Amma wlh bazamu Kara ba. kuka take kamar ranta xai fita rasa Yanda Xai lallasheta yazeed yayi sorry Kawai yake fadi, Ana Cikin haka Saiga Captain Nazir yakaraso,daga wajen Aiki yataso, yabiyone dan yaga Leemah kafin ya wuce gida. Da Sauri feenah ta tashi ta fada jikinshi tana kuka Sosai. yaya Nazir for give me pls...magana take gaba daya Voice dinta ya dashe ba'ajin me take fadi. Waye ya rasu wai? Abinda Nazir ke tambaya Kenan lokacin daya Kara rike feenah Sosai, dan Aduniya ya tsani ko kadan yaga sister dinshi Cikin damuwa. Babu wanda ya'iya bashi Amsa saida Suka gaji dankansu sukai Shiru.





Yusuf ne yafara Sanar da Nazeer Abinda ke faruwa,daga bisani ya daura dacewa munji duk Abinda kukace kuma mun yafe muku Sabida Allah Ubangiji ma yanason mutumin dazai Aikata Sabo Sannan yanemi gafara ya kuma tuba taubatan Nasuwa. Kunga Ubangijin dakukama laifi zuwa yanxu muna saka ran ya amshi tubanku da yardar Shi. Sabida haka muma mun yafe muku. Amma kunyi kuskure babba Kuma bakuda hujja kan Cewa ba'a lura daku bane a Abaya, Amma inaganin kaddarace ta sameku. Allah yakara yafe muku gaba daya. AMN Sukace. Nazir yakara musu da tashi nasihar. Haka yazeed da Dr Zainab Suma duk sunkara musu Ahaka Akabar Zancen kan Cewa duk Sun yafe musu. bangaren yazeed Ayau wani yanayi yakeji game da feenah be taba jin yarinyar ta burgeshi irin na Yau ba, kuma yarasa dalilin Hakan. Shidai yaga yanata lallabasu Ita da leemah Har Zuwa lokacin da suka tashi. bayan Kwana biyu kawayen duk sundawo yanda suke Ada farin cikinsu Sai Abinda yakaru Zuwa yanxu basuda wata fargaba kan wani Abun. Aikinsu sukasa gaba kawai. Inda Yusuf da Kausar Soyayya mai karfi takara Ratsa Xukatansu. Tun yaxeed yana tunanin maiyasa yanxu damuwar feenah ta dameshi harya Bari yanxu.dan yagane bazai iya Cire tunaninta Aranshi ba. haka kawai yau dayaxo office yakeson ganin feenah "why" ya tambayi kanshi, Xuciyarshi tabashi Amsa maybe danka dade baka gantaba tunda yanxu bawani haduwa kake da itaba. mtsww Amma meyasa xan damu dason ganinta? tausayinta kawai kake Xuciyar shi ta fadamai haka. Yes hakane yafada da karfi. Amma ya xanyi naganta? Idan taxo kuma mai Xaka ce mata? dafe kanshi yayi yanason Cire wannan tunanin Cikin Ranshi.





Page...61





Wata daya da Abba yasaka Bikin Leemah da Nazir. Masoyan jinsu suke kaman Sukara jawo lokacin. bayan wata Shakuwa data kara Shega tsakaninsu harda kulawa ta musamman dasuke Samu wajen iyayensu. Matsala daya ke damun Leemah yanda feenah gaba daya Ta daga Hankalinta Kan Auren kauyen daza'a mata. tun Leemah nabata hakuri har tagaji tayi Shiru. yazeed yanzu bashida Aikinyi wanda ya wuce tunani. Dan kusan yanzu Adaki yake huni, wajen Aiki baya kula kowa dukdan Sabida Auren da Abba yace Zai Mai. tun Mamy namai fada Kan yanda yadamu har tadawo tana tausaya mishi. Ganin yanda Dan nata yadawo lokaci guda. Ibadar dayakeyi ada yanxu duk yabari. Sallahr farila daker yake kawota bare Aje Ga Nafila. gaba daya Rayuwarshi ta Chanza game da Auren daza'ai mishi, bangare guda Ga wani irin Son feenah dake kara dawainiya da Zuciyarshi. Saidai bayanda Zaiyi tunda yanaji yana gani Xa'a Rabashi da Masoyiyarshi. tunanin dayake huniyi Kenan dan haka gaba daya ya hana kanshi Sukuni. feenah bangarenta hakan ne kusan huni take Adaki tana kuka, Acewarta Anya Sonta Ake Xa'a Aurar da'ita A kauye! tunda data nuna tanason Auren ba'a mata ba sai yanxu ne Zasu Auramata wanda batama Sanshi ba. Me yasa bazasu jira har Zuwa lokacin da Xata Samu wanda take So ba? Sake sakenta kenan, kullum mum Cikin lallashi take Amma kamar kara Xugata take. Ko'ina ta daina fita duk dan Ace Anfasa Auren Amma kamar kara zugasu take. dan Shirye shiryensu kawai Suke, inda Mamy tasamo musu mai gyaran jiki, duk dacewa bikin da Saura. bangaren Kausar da Yusuf Soyayya sai abinda yaci gaba dan gaba daya kulawa ta musamman Sukeba junansu. Yauma Kausar ce kwance ta daura kanta a Cinyar yusuf tana Zuba mishi Shagwaba, yusuf Sai faman lallashinta yake Kasancewar 1week kenan tana fama da Rashin lafiya. Sorry my Wife kici kadan kawai bada yawa ba! Um"um ni banason ci nakoshi Yusuf. Me yasa kikace namiki Zakici kuma? dazun Naji inaso ne yanzu kuma Na koshi. hancinta Yusuf yaja Nidai kici kadan. Shgawabe fuska tayi dama kace yau Xaka Nuna min result dina. Murmushi Yusuf yayi yes Xan nuna miki Anjuma.pls kanuna Mun yanxu Nidai. dariya ta bashi yanayin yanda tayi maganar. tashi yayi ya dako back dinshi. Wata paper yaciro yana murmushi. Albishirinki! goro Kausar ta fada Cikin kosawa. Wani kalan goro? da Sauri tace fari. dariya Yusuf yayi ya mika mata paper din. budewa tayi ta fara karantawa lokaci guda ta tashi daga kwancen da take tana kallonshi da Alamar tambaya. ido ya kashe mata "you have a 2months pregnant" koh? da Sauri Kausar ta fada Jikinshi da gaske ne Abinda nagani Yusuf?? Shafa bayanta yusuf keyi lokacin daya fara fadin yes d gaske matata takusan tazama Mum. Kara Rungumeshi tayi i Am happy hubby. Kice Alhmdllh my Wife. Alhmdllh kausar tafada. Rungumeta Yusuf yakarayi yayin da yashiga Kwararo mata addu'an Sauka lfy da Samun Zuri'a mai Albarka. Hubby kuma Sam ban san inada Ciki ba har 2months ko Amai banayi. Hancinta yusuf yaja ai Haka Akeso habibti. Amma bazan fadama Su feenah ba! Why? Surprising dinsu Xanyi Saidai kawai Suga na haihu. dariya yusuf yayi Sosai, Ai da kanshi babyn Xai tonaki idan ya girma. bazan bari yafito ba ai. dariya yusuf yayi Cikin Ranshi yace lallai haryanzu Kausar yarinya ce. Zomuje nafada miki yanda Xakiyi kada Su gane. tashi Kausar tayi tabi bayanshi Zuwa bedroom dinshi. Janta yayi kan bed ganin Abinda yake shirinyi yasa ta Shagwabe face Nifa banda lfy kasani. Jawota Yusuf yayi jikinshi Sorry. toh ka fadamun mana. Kawo kunnanki kiji oya. mika face dinta tayi Yusuf yayi Sauri kama lips dinta kissing dinta yafara Ahankali, tun tanason hanashi har Sakon yafara isarmata Dan haka tashiga tayashi.



yau tunda Asuba mufeeda tashiga Shirin fita. Dan haka tana gama Shiri ko kallon Seemh d khady dake bacci batai ba ta fita. Motar Seemah dake Harabar gidan Nasu tashiga tajaaa da gudu. tafiyar mintina30 tayi Zuwa wani kauye dake gaban kd Kafin Akai Zaria. parking motar tayi a bakin titi Inda ta tari Machin domin yakarasa da ita Cikin wani daji. Nan ma ba karamin tafiya Sukai ba. Saida Suka kusa karasawa wanda ya dauketa yafara mata magana. Hajiya Gaskiya tunda kikazo wajen bokan nan bukatarki tagama biya! Allah Ko bawan Allah? Allah kuwa Nake fada miki Hajiya duk matar Dana dauka nakawo Nan da farin Ciki take fitowa. lallai kace yau natako sa'a nima Wata kawata tamun kwatancen Nan din. Ahhh Gaskiya kawarki yar gari ce Ai yau nake fadamiki kishiyarki Zatabar gidan. Uhum bama wannan ya kawoni ba Malan. Sauka tayi, Zaka tsaya Nafito bawani dadewa zanyi ba dan kamaidani titi. Hajiya Ana jirana faaa. Zan Kara maka kudi kan yanda ka daukoni. Ahhh kaji harka jeki kizo Ina Nan. Karasawa Kausar tayi daidai yar wata bukka tana Sallama. tadan juma Awajen kafin katon wani mutum yafito bayanshi da wata mata. Daga ganin matar irin Matan manyan masu kudine marasa tsoron Allah. Wucewa matar tayi tabar wajen. Ke babu ka'idar Sallama Anan wajen. Afuwan boka mai Nasara. Biyomo toh kicire takalmi tafiya da bayaaaa. yanda bokan yace ma mufeeda haka tayi tabishi Xuwa Cikin yar bukkar. Munsan meke tafe dake. Wani saurayi kikeson Aure Wanda ada kikesonshi dan kudinshi, Zuciyarki ta Chanza kinasonshi yanzu b dan kudi ba, baya Sonki ko kadan Shi, dan haka kikazo A Cusa mishi Sonki Kamar yayi hauka, duk dacewa kinje wajen bokaye da dama bukatarki bata biya ba. duk dacewa mufeeda Tasaba jin irin haka wajen bokaye Hakan be hanata mamakin wannan bokan ba. duk yanda kafada Hakane boka. Wata irin dariya yayi ta marasa imani mudin munsan komai daman. Amma boka Ancemun batamun Al'amarina Akeyi Kozan Iya Sanin wake batamun? Leko Nan kiga mai batamiki tanayine domin itama takamu dason yaron. Lekawa mufeeda tayi ganin khady Cikin kokon ba karamin Razana tayi ba. Lallai zatasan koni wacece. Boka yanzu tayaya Zan Samu Shiga Zuciyar yazeed yazama nikadai yakeso kuma ya aureni?? Wannan aikinmune kin Samu, Saidai Aikin Akwai kudi da yawa. Boka kada kadamu konawa kake bukata zan baka indai bukatata Xata biya. dariyar bokaye yayi Ayauma idan kinason Auren yazeed zaki aureshi, Saidai Akwai mace daya dayakeso fiye da kowa babu wanda Zaiso Kafin ita Saidai bayanta. Yanzu Zanmiki Aiki kizama kece Abaya. Amma kada kidamu da wacce yakeso din Aurema Za'ai mata ba daman ya Aureta. Saidai duk dahaka Zakizauna da kishiya domin Ahalin yanzu Mahaifin yaron Aure Zai mishi, Saidai yaron bayason wacce Xa'a aura mishi din. da farko da mufeeda Taji yazeed Aure Xaiyi hankalinta yatashi,Amma dataji cewa bayason yarinyar Saitaji daidai. boka ba damuwa Abarshi yayi Aurenshi Amma Asan yanda Xa'ai dai Na Aureshi. Wannan ita dayace bukatarki? Ita kadaice boka. leko kigani yanxuma Aikinmu Zai fara. Lekawa mufeeda tayi Cikin kokon da boka ya nuna mata yazeed tagani kwance yana bacci tayi mamaki domin tasha ganin Acikin lokacin nan yana Sallah. kingani yanzu natura mishi Aljana, daya tashi zaifara nemanki, barima kigaaa. Yazeed taga yatashi daga kwancen dayake Rike da kanshi, Amaimakon taga yayi salati kaman yanda yasaba Saitaji yana kiran mufeeda. Wani irin Tsallen murna tayi inda taciro kudi masu yawa ta aje gaban bokan. wani kwalli yabata tarinka Shafawa duk sanda xata hadu da yazeed. Gdy tayi ta fita tabar wajen. Lokacin da mufeeda takoma baccin Su seemah Suke dan haka tashiga Shiri danzuwa gidan su yazeed.



Mamy ce da Abba Zaune A katon parlon nasu sai inno da Leemah dake gefe guda da Alama fira Inno Kema leemah. Yazeed ne yafito Sanye Cikin wata Shadda Orange Colour Sai kamshi yake kwadawa,face dinshi dauke da Murmushi yakarasa wajen iyayen Shi yana gaidasu. Cikin kulawa da nuna farin Cikin yanayin yanda sukaga dansu Ayau Suka Amsa gaisuwan. Shafa kanshi Abba yayi my Son kokaifa yau Har Kyau ka kara Sabida kasaki Ranka. Murmushi yazeed yayi nagode Abba. Allah yamaka Albarka. Amin Abba. Kallonshi Mamy tayi Sai ina haka kanata kamshi? da Sauri inno dake gefe tace Su tsaka bako gaisuwa dan Zakaje wajen balaraba? kallonta yazeed yayi ya yatsina fuska wacece balaraba kuma? matarka mana ta katsina Ai Wlh bagaka yanda kayi Kyau ba har Naji kishi ma. Mtsww ke kikasan balaraba ni kidaina batama Masoyiyata Suna. Wajenta Zaka kenan? Eh inno ko Kada naje? Aa wace ni! Ai soma nake kayi kabar gidan nan,Xanma baka sako Wajen mahaifinta. mtsww Inno kinada matsala. Kamar ubanka ko? Dariya Leemah tayi bro kabar inno zata bata maka rai kafin kaje kanuna kwalliyar. Murmushi yazeed yama Leemah Hakane sister bari naje. Waima ina Zakaje bro? Wajen mufeeda Masoyiya. ba leemah kadai ba hatta inno da Mamy Saida Suka Zaro ido. Abba dabesan wace mufeeda ba shine yayi Murmushi, my son watoh bakason zabina shine kasamo Wata koh. Abba bahaka bane daman mancewa nayi ban fada Maka Mufeeda ba. Ba damuwa son mufeeda yar gidan waye? Kafin inno tabude bakin magana Sukaji Sallama. Abba ne ya Amsa. Mufeeda ce tashigo Cikin Shigar yan bariki, tana tafiya tana karairaya. kallonta kawai Suke da mamaki. Lallai wannan da Sauran miskilancin nashi, maimakon yazo yamun wlcm ma, ga Wannan tshowuwar itama bata tafi ba Ashe!duk sainayi maganinku. Karasawa tayi ta Xauna Sannu Abba Sannu Mamy. Hy kaka, Leemah yan mata kinkara girma. babu Wanda yakulata dan duk sunyi mutuwar Xaune. Abba ne yayi karfin halin Cewa daga yarinya, wa kike nema? Sirikarkace ni Abba! Sirikata kuma?? gira ta daga mishi Alamar eh. da Sauri inno tasaki Ajiyar Zuciya Amadi ina kafurar da nake fada Maka kwanaki wadda yazeed yakawo zai Aura? Itace wannan! Nayi Zaton koya Rabu da ita Ashe kaga Yana bibiyarta. Shagwabe fuska Mufeeda tayi Honey Kaji mai kakarka take fada koh? Tasowa yazeed yayi yadawo kusa da Ita Sorry kinsan tsowuwa ce. Leemah data kufula matuka da hanzari ta taso Tayo kan mufeeda, tashi kifita Agidan Nan tunda bagidan Ubanki bane, bandama ke karyace bantaba jin inda budurwa ke bibiyar Saurayi b.Murmushi mufeeda tayi menene Aciki dan nazo gidan Uban mijina? Mayya yaushe yazeed din yafada miki cewa zai Aureki.kitashi kifita kafin jikinki yafa miki. Honey kanajin kanwarka faa? tashi yazeed yayi yana kallon Leemah. fita a parlon nan Leemah! Babu inda zani bro har sai Wannan tafita. Tsawa yazeed yabuga ma leemah fita nace kafin nakaryaki. Nifa bro babu inda Zani. daga hannu yayi Zai mareta mamy dake kallonshi tace, Wlh yazeed katabamun yarinya Saina saba maka. Mamy bakiji matar dazan aura takema Rashin kunya ba! tashi Mamy tayi taja hannun Leemah dake kuka Sukai Sama. tasowa Abba yayi yazeed Wannan daga gani ba yar gidan mutumci bace,idan Auren dazanmaka ne bakaso ka kawo wadda kakeso kamila ba wannan ba. Abba Ni ita nakeson Aure dan Allah ka Auramun ita. kallon mufeeda Abba yayi kifita kikoma gidanku Sam bakidace da Rayuwar yarona ba. Honey...da Sauri yazeed yace Nidai Abba kafadamata yaushe Xakuje nemamun Aurenta. girgiza kai Abba yayi da mamaki yau yazeed ke jayayya dashi. Juyawa yayi yahau Sama ganin haka yasa yazeed ya Rike hannun mufeeda Suka fita. Tabe baki inno tayi tana tunani Cikin Ranta, kwafa tayi daga bisani ta tashi tabar wajen.





Page...62/65



Hannun Mufeeda yazeed yakama Suka fita. Ganin yana kokarin fita daga gidan yasa Mufeeda Shagwabe fuska Honey Muje part dinka mana. Akwai Abinda kikeso ne? Nooo inason Kawai Abba ya Amince Suzo gidanmu Dan muyi Aure da wuri. Wannan ba damuwa bane Mufeeda kizo nakaiki gida dare Xaiyi. Shafa Sajenshi Mufeeda tayi karka damu Xan iya Kwana Awajenka yazeed kawai kazo muje Akwai Abinda Zan fada maka. Haka kawai yazeed yaji baya iya mata gaddama dan haka yabita Xuwa part dinshi. Zama tayi kan bed dinshi tana Shakar kamshin da dakin keyi. Honey Ina matukar Sonka komai naka burgeni yake. Murmushi kawai yazeed yamata yashiga Rage kayan jikinshi. Cikin Ranta take magana inaga bawani bokan dazai iya maganin Miskilancin yazeed, kwafa tayi tunda dai yanzu kashigo hannu ai bawata matsala. Honey Mai Xakayi haka? Aiki Zanyi yafada Ataikaice. Hand back dinta ta Ajeye gefe ta dawo kusa dashi, let me help you. be bata Amsa ba ganin haka yasa takara matsawa gafff dashi hanunta takai Saman bayanshi tana Shafawa, Aikinshi kawai yake Cikin laptop betanka mata ba. Honey Anya parents dinka Zasu bari Na Aureka? Kallonta yazeed yayi nima bansani ba! Amma kanasona ko? Inasonki mana. Kasan yaya Xa'ayi kuwa? Ayi Maine? Ka Aureni ta hanya mafi Sauki! No I don't know. Ok mainene Ra'ayinka Akan kasamu dad din Feenah kasanar dashi komai inaganin he's can help you. Kallonta yazeed yayi ya lumshe ido jin ta'ambaci Sunan feenah. Yeah Hakan Zanyi dan Nima nakosa Na Aureki. Wani irin Murmushi mufeeda ta Saki wanda Ita kadai Tasan ma'anarshi. Honey kanada Kyau Sosai, Sajen nan yakara maka Kyau. Murmushi yayi mata ganin haka tafara Shafa Sajen Nashi. Wani irin Abu yakeji yana Ratsa Shi lokacin da mufeeda ta kai Hannuta tana Shafa kirjinshi. lumshe ido kawai yazeed yake lokaci daya ya jata jikinshi ya Rungume. Honey Sonka fa khady takeyi! Cikin wata irin murya ya Amsa mata wace khady?? Kawar Kausar Matar yusuf. Uhum kigaya mata Ni mijin mace daya ne. Kana nufin Matar da Abba Zai Aura maka baka Sonta? Yeah bansonta. Murmushi mufeeda Tayi Honey kayi Hakuri da Abinda nayi maka last time. Aike bakya laifi Mufeeda kedin ta daban ce. Zokaga mufeeda yanda tayi Wani tsalle jitake kamaar ta taka Rawa. Yanda tayi hungging dinshi yasa lokaci daya yaji wani irin feelings ya tashin mishi. kayan nan Sunmiki Kyau mufeeda! Oh Wow mufeeda ta fada yayin data kara bude Rigar jikinta take bra dinta ta bayyana. Ganin da yazeed yayi kusan Rabin Brest dinta waje yasa ya kama lips dinta kissing dinta yafara da wani irin Salo na daban. Zagewa Mufeeda tayi tana mayar mishi da martani da nata Salon. Knocking din door din da'ake yadawo dasu daga Duniyar da Suka lula. yazeed ne yayi karfin halin fadin Waye? dallah Malan budemun kofaaa. Jin muryan Yusuf yasa yazeed jama mufeeda blanket ya Rufeta.tashi yayi yanufi kofa. yana budewa yusuf yafara masifa tun dazun kanajin mutane kayi wani Banza ka kyale dama Nasani banzo ba ai. Sorry kawai yazeed ya'iya cema yusuf. Bani Hanya toh. Oh Shigowa Xakai? Kada nashiga kake Nufi? No! Toh miye kana Abu kamar mara gaskiya. Ware hannuwa yazeed yayi ya kauce yaba Yusuf Hanya. Shiga yusuf yayi Ciki yazeed yabi bayanshi. ganin mufeeda kan bed din yazeed ba karamin Razana yusuf yayi ba, juyawa yayi yanama yazeed kallon tambaya. bafa Abinda namata malan Kawai....katseshi Yusuf yayi kawai Romancing kayi da'ita. da Kyau.! Ina Alkawarin dakayi nacewa bazaka kara Aikata makamancin Wannan ba??? Tabe baki yazeed yayi wannan bawata matsala bace tunda Aurenta Xanyi. Ido yusuf ya fiddo waje Auren mufeeda fa Kace Zakayi? yeah Soon insha Allah. yazeed mufeeda cefa wadda duk Wata majilisar yan iska Saika Samu Sunanta Awajen. ?ya'isa malan idan kanason Xaman lfy kadaina kushemun mata dan Wlh Zan'iya komai Akanta. Murmushi yusuf yayi nasan dai baka shan giya yazeed pls katashi daga baccin da kake Nacewa wannan karuwarce matarka. yusuf Wlh Xanmaka Rashin mutumci idan ka kara kiran matata karuwa. Sakin baki Yusuf yayi yana kallon yazeed da mamaki. Tashi mufeeda Tayi daga kwancen yayin data jawo blanket din ta tashi harararta Yusuf Yayi ta nuna batama San yanayi b, karasawa tayi wajen Yazeed ta rike hand dinshi bakin bed din ta zaunar dashi Sorry Honey barshi yace duk Abinda Zai fada Tunda kaidai bazaka fasa aurena ba. Haushi yabani Mufeeda. Sorry karka damu da Abinda yake fada. Murmushi yazeed yayi Ok dear.juyawa tayi takashema Yusuf dake daskare ido...Afusace yusuf ya fita yabar gidansu yazeed yayin da Zuciyarshi ke Saka mishi Abubuwa da dama. honey kabani gajiya da yawa fa. Sorry dear bansan Zan miki haka ba. Uhum kawai mufeeda ta fada tashiga Saka kayanta.Tashi ka maidani Toh. Bawani musu yazeed yasa rigarshi yadauki key Suka fita. Ko kallon Yusuf dake gefen wata bishiya Sunkuye da Kai basuyi ba Yaja motar Suka bar wajen.wata iska yusuf ya furzar daga bakinshi yashiga ya tada motarshi yabar wajen.





Mum dan Allah kubarni da wannan gyare gyaren Wlh ni banaso. Haba feenah bakiga bikin lokaci kadan ya Rage ba. Toh mum Nifa bason Wanda Za'a Auramun nake ba kuma miye amfanin gyaran? Dama badan Wani Amfani bane kawai dankiji dadin jikin ki ne. Turo baki feenah tayi ganin mum bazata saurareta ba. Mum dan Allah meyasa baza'a Bari Nasamu Wanda nakeso ba? Sabida ke kullum bakida Zabi feenah. Amma mum komai lokaci ne dakun bari Sai lokacina yazo. Bakida wayo Har yanzu feenah, wake kawo lokacin? Allah ke kawowa mumy. that is my daughter kisani yanzuma Allah ne yakawo lokacin Aurenki ba iyayenki bane Sukai son ransu. Amma mumy yola fa Za'a kaini ganinku ma Saina dade. Toh bakiji Ance Matar mutum kabarinsa ba, kawai kisama Ranki natsuwa feenah komai Zaizo miki da Sauki. Leemah wanda takeso Za'a Aura mata feenah kuma zabin inno. dariya maganar taba mum Sanin idan tayi Zata kara tunzura feenah yasa ta shanye dariyar. Leemah takawo Wanda takeso kekuwa idan Aka biye miki Haka Zakiyi ta Zama. keda yazeed Sha'aninku da wuya babu mai iyamuku dan haka Gara da inno tasamo mafita. Nidai mumy ba irin halina daya dashi ba ni banason ma Anacewa haka. Hakane yafiki saukin kai Kenan? Uhm mum nafishi. Murmushi kawai mumy tayi. Sallamar inno sukaji mumy ce ta Amsa yayin da feenah tabi inno da harara. Maraba inno Sannu d Xuwa. yawwa Hafsat ya gidan. Alhmdllh inno Bari Akawo miki Ruwa. Zama inno tayi tana kallon feenah. Nafisatu bako gaisuwa. Yatsina fuska feenah tayi mutum yana gidansu ma ba'a kyaleshi ba. dariya inno tayi Aure dai yazama dole Garama kitafi Chan yolan Ko zamu Sarara. kallon inno feenah tayi, tayi kwafa kinsan idan Naki auren Nan babu wanda Zai tilasta mun ko inno? Ke din waye Ai idan ina raye Amadi da Umar basu isa su tsallake maganata ba. tabe Baki feenah tayi tajuyar da kai. fadan Akeyi ko????? mum data fito daga kitchen ta fada. Wai Shakiyiyar yarinyar Nan har Yanzu batason Auren Nan. Inno daina biye mata tunda dai komai yazo karshe. kinsan kuwa Hafsa jiya dayan mara ta idon ya kwaso Wannan kafurar yarinyar wai ita Zai Aura! Toh inno badai mufeeda din nan ba ko? Ita Kuwa Hafsa bakiga irin kayan data Saka ba, kinga Rashin kunyar da takema Amadi Kuwa jiya? Inaganin Auren ne yazeed shima bayaso Shiyasa yakara kawo mufeeda din Ko inno? Wayema yasanin mishi Hafsa dan bakiga yanda jiya yake Nan da nan da yarinyar ba kamar Zai mata Sujadda. tashi feenah tayi fuuuu tabar parlon tana fadin duk tazo tacika mutum da Surutu, ko miye Ruwanta dan yakawo wacce yakeso Oho? Komai Saidai Ama mutum dole Shine daidai. Saiki dawo idan Son yazeed din kike kifada kada takasheki inno ta fada da karfi. Aikuwa kara fusata feenah tayi dawowa tayi parlon ni Allah ya Kyauta naso mai hali irin na yazeed bare Shi dakanshi, Kawai inafada miki ne kincika takurama mutane da Saka musu ido. Ke da Allah gudu Chan "tunkan ai daram Akai kwandi" yamutsa face feenah tayi tabar wajen dan batagane mai Inno ke Nufi ba. Allah ya Shiryamana yaran Nan. Ai duk kune kuka batasu Hafsat. Inno yaran dasuke ganin bamu basu kulawa ba Wai. Yoo yaranku ba'a iya musu musamman feenah da yazeed, kidai Cire Nazeer dan Albarka Mai natsuwa. Murmushi mum tayi kawai.yayin da inno tacigava da bata labarin yazeed da mufeeda.



Shirye Shiryen biki kawai Suke bangare biyun Nan. Ba karamin kudi Suke kashewa kan Bikin ba duk dacewa bawani farin Ciki yaran Nasu Suke Ciki ba. Leemah damuwarta bata wuce yanda Za'a rabata da feenah ba gashi bikinsu Rana daya babu yanda Za'ai ta Raka kawarta yola, bangare guda kenan. Adayan bangaren gaba daya Al'amarin brother dinta tsoro yake bata ganin yanzu bayajin maganar kowa saita mufeeda ga yanda gaba daya ya rame yadawo wani soko dashi. feenah ma damuwarta bata wuce Auren da za'a mata da Wanda bataso ba wanda hasalima batasanshi ba,bama Wannan ba Acewarta yolan daza'a kaita yafi bata mata Rai, Hakanan take Sukuku koda yaushe ba kwanciyar Hankali. Kausar ma Damuwar kawayenta data mijinta kadai ta isheta, dan ba karamin tada hankali yusuf yayi game da Halin da yazeed yashiga kan Mufeeda ba, kusan rabin dukiyarshi ya saudakar kanta,dan ma yusuf yana hana wasu Abubuwan su faru A boye. Kuma Zuwa yanzu yazeed yasanar da yusuf irin son dayakema feenah yakara dacewa dukda Nasan yanzu tamun nisa, tun farko Nayi Zurfin Ciki ban sanar da itaba, kuma nasan Koda nasanar da ita ba lallai tasoni ba. Lokacin da yazeed ke Sanar da yusuf Hakan ya matukar tausayama Abokin nashi dukda yasan miskilancin shi yaja mishi. Kowa mamakin yanda yazeed yakoma farar daya yake, Saidai gaba daya iyayen nasu Sun dau Abun kan cewa dan bayason Amai Aure da yar kauye ne ya koma Wajen mufeeda, dan haka Abba yace Su Rabu dashi Aure ba fashi duk Abinda Zaiyi yayi. Bangaren mufeeda kuwa duniya Sabuwa batada wata matsala A rayuwarta, wandaka kawai take da dukiyar yazeed Son Ranta, kullum tana manne dashi ta hana kowa ya rabe shi,lokaci Zuwa lokaci takan jaaa Ra"ayinshi da irin makircinta Su'aikata Son ransu Saidai duk da haka Yazeed betaba tunani yin Sex da mufeeda ba, Abinda take da muradi Kenan takasa Samu,gashi tana gudun takurama yazeed Asiri ya karye kamar yarda boka ya fada Cewa Aduk Sanda ta takurashi kan yamata Abu dole Asirin Xai iya karyewa,dan haka take kaffa kaffa. Tuni khady ta gano Asirce yazeed mufeeda tayi babu Hanyar da batabi dan karya asirin ba Abu yaki yuwuwa, gashi yanzu Seemah ta daina bata Shawara cewarta tagaji batada matsala da Abinda yashafesu. Lokacin da bikin Su leemah, ya rage Sati3 Alokacin yazeed ya Same dad din Feenah kan maganar Aurenshi da mufeeda Kamar yadda tabashi Shawara. Yanda yazeed yasanar da daddy haka dad ya mayar ma Abba firrrr Abba yace bazai Amince yazeed ya Auri mufeeda ba kuma bazai fasa Aura mishi balaraba ba. da ker dad din Feenah yasha kan Abba kan yabar yazeed ya Auri mufeeda yana ganin Hakan zaisa yazeed din yasamu natsuwa. Saida Abba ya lura Abin yazeed din da gaske ne tukun Aka tsayar da magana Kan Saidai yazeed ya Auri mufeeda tare da balaraba din.lokacin da Aka Sanar da yazeed cewa yayi ya Amince da Hakan. Haka Akacigaba da shirye shiryen biki duk dacewa Amaren basada kwanciyan hankali ba'a fasa yin komai ba. Yusuf ma daker yacire damuwa yashiga Shirye Shirye, inda yake hada musu party tare da Sanar da abokansu na nesa dana kusa. Kausar ma danne damuwarta tayi Suka Shiga hidima ita da Leemah na gayyatar kawaye. Feenah kuwa cewa tayi babu Abinda Zatayi A bikin dan haka batamabi takansu. Yanzu ne Kuma Hankalin Mamy yakara tashi game da Halin da yazeed yashiga. Maganar inno ce ta fado Mata Arai Ranar data ce. "Abu kamar Sihiri yaro farar daya yafita hayyacinshi mace daya yake gani da daraja" girgiza Kai Mamy tayi tabbas Akwai Abun dubawa Cikin maganar mamah dole Nasamu Hafsa Muyi maganar Nan. Shiryawa Mamy tayi tsafff dan Xuwa gidan Mum din Feenah yin Shawara.



Page....66



Mintuna kadan Suka Kai Mamy har kofar gidan Su feenah. gidan tashiga Kai tsaye babban parlon Nasu ta nufa da Sallama. Twins ne kawai A parlon Suna ganin ta Suka tashi d gudu Sukai kanta. Oyoyo Mamy Oyoyo mamy Abinda Suke fada kenan Rungumesu tayi lokacin data karasa ta Xauna kan kujera. Twins kun kara girma Shiyasa bakuzomun ba 2days koh?. Mamy gobe Zamuzo miki ai. Kacika wayo Mubeen gobe kunada Skul ba Zuwa Zakuyiba Nasani. Mamy Nidai yau Zan biki. Yawwa mubeena Kinga Saiki Kwana wajena ko? Kiga mai Kyau da Aunty leemah. Kada kai mubeena tayi Alamar eh. Ina Mumyn ku? Mum tana Sama taje daukoma Mubeen kaya. Aima gani Nazo mum dake Sakkowa ta fada. Ashe babban bakuwa Nayi! daria Mamy tayi Aikuwa keda bakya Son Zumunci Sosai ba. Kai Fatima da kenan kika Sani duka duka yaushe nabar gidan ki? Kindai Cika kare kanki. Murmushi Mumy tayi yayin data tashi, Bari Nakawo miki Abunda Zaki motsa baki. bata wani dau lokaci ba ta dawo. Sannu Hafsat. Sannu Fatima y Leemah kwana biyu batazo mana ba. Tana gida nabarta Suna fira d Inno, Halan feenah bacci take koh? umm Feenah tana Sama batajin dadi kinsan tun lokacin da'akai maganar bikinsu take faman Tunani wanda Narasa Na miye. Kenan Shiyasa yanzu take kin Zuwa gidanmu, tunanin nata be wuce Na Zaman yola da Zatai ba Hafsat! Toh tunda dai basajin magana basaisuyi hakuri ba. Inafa Zasuyi Hakuri Hafsat,kina ganin yazeed Abunda yasaka ma Zuciyarshi yanzu, tundaga lokacin Shima da'akai maganar bikinsu Narasa kanshi, Ni dama Sabida Shi nazo Nan, Hafsat gaba daya Al'amarin yazeed yanzu tsoro yake bani yaron da ada idan kika Saka mishi yatsa kikace ya Ciza bazai iyaba, Amma yanzu Shine yake ja'inja da Mahifinshi bama niba, Yanzufa Sai Abinda yarinyar nan Mufeeda tace mishi yakeyi, Ko'ina tayi yarinka binta Kaman Rakumi da Akala. Nisawa Mumyn feenah tayi Gaskiya Fatima Ina tunanin Akwai Wani Abu Akasa, idan baki mance ba Akwai Sanda yazeed yakusa dukan yarinyar Agabanmu, baya sonta wancen lokacinma daya kawota yace zai Aura ina tunanin dan Abbanshi yace ya fiddo mata ne yasa y kawota badan yana Sonta ba, Amma Gaskiya Abin nashi na wannan karon bayin kanshi bane, yakamata muyi binciki Akai. gaskiyane Hafsat Abinda inno tace kenan harta Saka wani Malamin Sunnah A Katsina ya farama yazeed din Addu'a! Tabbas Itace kuwa Mafita dan duk wanda yaji wannan Al'amarin yasan Akwai Sihiri Aciki, muma kanmu Mudage da Addu' a kawai Allah yakareshi daga Sharrinta d Sauran mutane gaba daya. Hakane Nifa Sam banason Auren nan nashi da'ita Hafsat. gaskiyane nima lokacin danaji Raina beso ba Wlh Addu'a din dai idan ba Alkairi Cikin Aurensu Allah ya Chanza Al'amarin. Amin dai domin Kwata kwata bata dace da Rayuwan yarona ba. Kinsan ma miye fatima kisaka Amishi Saukan Qur'an Ki yawaita Sadaka itama maganin masifa ce. Insha Allah Zan dage Hasfa Allah yamana maganin Abinda yafi karfinmu. Ameen ya Allah, Shima yazeed din yakamata kirinka lura da yanayin ibadarshi, kirinka Sakashi Agaba yanayin addu'oe da Azkar, Bari Nakawo miki Ruwan Zamzam kirinka Shafa mishi kuma yanasha insha Allah Za'a dace, Sannan kisamu ganyen magarya kinamishi Amfani dashi Shima yana karya Sihiri da izinin Allah. Shiyasa Shawara yake da dadi Ina Zaune kawai Nayanke Shawaran Zuwa wajenki, Allah yakara Zumunci Surukata. dariya mum tayi Amin dai, Amma kisani leemah yatace bana Surukar dake. dariya Mamy tayi Sukacigaba da firarsu ta Aminai. Bari kiga Naje na duba feenah natafi. da Wuri haka mamyn yazeed? Eh Zanje nafara lura da yazeed din ne. Hakane kuma! Ai yar taki tana Ciki Saikin Sakko. Sama Mamy ta hau ta Nufi dakin Feenah, kwance take idonta Alumshe kamar mai bacci Amma ba baccin take ba, blanket taja ta Rufe iya kafafunta. tura dakin Feenah Mamy tayi da Sallama. Kasa kasa feenah ta Amsa Sallaman still idanunta A Rufe. Karasawa Mamy tayi bakin bed din ta Xauna kallon feenah tayi ganin idon feenah Sun kumbura ya tabbatar mata dacewa kuka tayi, Ajiyar Zuciya Mamy tayi yayin datake karajin Son feenah Azuciyarta, yarinyar Na burgeta har Cikin Ranta takejin Son yarinyar. Cikin Ranta tafara magana. " me yasa yaran Nan Suka kasa fadan Abinda ke ransu? Zanso Ace feenah tazama matar yazeed domin Itace ta dace da Rayuwar Shi, me yasa Abban yazeed be hada Auren yazeed da feenah ba?, Maybe ba Alkairi bane Zuciyarta tabata Amsa" motsin da feenah Tayi ya katsemata tunaninta. Kara matsawa tayi my daughter bacci kike? bude ido feenah tayi jin muryan mami, Murmushi Mamy ta Sakar Mata, itama Murmushi tayi tana kokarin tashi. mami ina hini, yanzu kikazo? lfy yar Albarka,tun dazu Nazo, Nazo bikonki 2days kin kujemu. durkusar da kai feenah tayi kasa dan'ita nauyin mami takeji,ba haka bane mami. toh yaya ne?kodan kinga Mumy ta kara gyaraki bakya Son kifita Rana ya bata gyaran jikin dakikama Angonki,kamar yanda Leemah tace itama. da Sauri feenat ta daura kanta jikin mami hade ta tura kan Cikin Cinyoyinta tana boyewa. dariya Abun yaba mami Menene Najin Kunya, ko angon ne ya koya miki? mami Nifa ban Sanshi bama, kuma nacema mumy ta daina Sakawa Anamun gyaran jiki taki, ni banason Auren Mami, kuma...kafin takarasa maganar kuka ya kwace mata, pls Mamy kinga Leemah wanda takeso Xata Aura,itama Kausar Wanda takeso ta aura, nima kicema Abba da dad Subari nafada musu Wanda nakeso pls. Rungumeta Mami takarayi. Ya'isa Feenah, yanzu Zakifadamun wanda kikeso din inyaso Saina fadama Abban yazeed Kinga sai'afasa Auren Da Wanda inno tace! Shiru feenah tadanyi Kadan, mami ni bansan Wanda nakesoba kawai inason ajanye maganar Aurena da Wanda bansanshi ba. Murmushi mami tayi Kidaina damuwa feenah kinsan Komai yafaru daga Allah ne kawai kiyi addu'an dacewa da miji nagari, Abbanku yayi fishi da yawa bazai janye maganar Aurenku ba. bakya ganin yazeed ya hakura Zai Auri Balaraba din? Turo baki feenah tayi Mamy Shifa yanasonta. bayasonta feenah kawai ya hakurane kema inason kiyi hakuri pls. Shiru feenah tayi batace Komai ba, ganin haka yasa mami ta tashi Bari natafi kicire damuwa Aranki daughter dan Allah. toh feenah tace takoma ta Kwanta Sabon hawaye nabin face dinta.



Waike Khady Atunaninki bansan me kike munba? yatsina fuska khady tayi Kaman miye Kenan? Wani banzan kallo mufeeda ta Watsama khady Na Abinda kike kokarin yi yanzu Kika kasa. Idan wancen karon kin batamun Ayyukana kisani wannan karon nagaba yayi gaba, yazeed ba Sa'anki bane dazakice Kinason Shi, yazeed Nawane Ni kadai mallakina, dama danni Uwarshi ta haifeshi, Auren ma dazaiyi nice Nace yayi ba matsala domin Nasan nawuce da Ajin kowace mace. Anma dani kadaice matar yazeed. Garama kirufama kanki Asiri kikoma Katsina Kiba iyayenki hakuri kan bijerewar dakikai musu, domin yazeed Yamiki nisa. khady taji Zafin maganar mufeeda matuka bangare guda tayi mamakin ya'akai mufeeda tasan ita ke Karya mata Asiri, koda yake ba'abun mamaki bane bokanta ya fada Mata inaganin. komawata Katsina ba damuwar ki bace mufeeda, kuma kisani bani kadai yazeed yafi karfin ya Aura ba hardake. Kedin banda tsautsayi mai yazeed Zaiyi dake, kardai kimance komin dadewa Asirinki Zai tuno,koda bayan aurenki da yazeed ne Sai Asirin dakike takama dashi ya karye,ke bama Kyau tunanin Wannan Ranar ko kadan, kisani Itace dai Ranar dazakigane Kuranki. Ke dallah malama ya'isa? Ni Matar yazeed ce Har Abada babu Abinda Zai Rabani dashi, idanma takamarki kije kikarya mun Asiri toh karyarki tasha karya Wlh, domin Ashirye nake dana Halaka duk wani maishirin Shiga tsakanina da yazeed. Hmmm mufeeda Aini yanzu nadaina wahalar dakaina kan Abinda nasan bazai yuwuba, Kije gaki ga yazeed, Amma tun yanzu yakamata kigane Cewa Asiri bakomai bane illah Shirme, tunda haryanzu dason feenah Akasan Zuciyarshi, Hasalima son dayake mata yaninka naki duk dacewa Ansaka mata Ranar Aure. Yaje yayita sonta mana daga sanda tayi Aure dole yacire sonta Aranshi Wlh. Ina tausaya miki mufeeda! Kidai tausaya ma kanki khady, Ni yanzu me narasa babu. Hamm Nima yanzu inada Wanda zan Aura mufeeda Shaharren Alhaji ne babu Abinda baya takama dashi infada Miki. Jin da mufeeda tayi khady tabar son yazeed yamata dadi danhaka tasaki Ranta, muga picture din Aalhajin. Waya Khady taciro tashiga nunama mufeeda photos din Alhajin. Tabe baki Mufeeda tayi ko kwatan yazeed beyiba wannan mutumin, daga ganima yasha miya. kudi banza idan da kudi ko tuwo yasha banida matsala. kudinma ai bekamo kafar yazeed ba. Eh Anma ai yanada Shi ko? Oho dai dole Zaki hada da Asiri domin bazaki Iya daina lesbian ba Ayanda kikai sabo dashi, kinga daga sanda yagano zai kadaki titi gara ki tashi tsaye. Tunani khady tayi kadan kumafa Hakane Wlh. Kwarai Nima bazan iya hakuri dake ba, har gidanki zanrika biyoki inajin duminki Seemah dake Shigowa ta fada.dariya Duk Sukayi atare Sukace lol dole mufeeda tarakani wajen bokanta na toshe bakin Alhaji. Hakan ma yayi Seemah ta fada. Ai Wlh koda Zan Rakaki Sai bayan bikina da yazeed domin ina tsoronki khady. Dariya duk Sukayi Ai nariga nabar miki Yazeed mufeeda kwantar d Hankalinki. duk da hakan dai.duka duka bikin naku ba Saura Sati daya ba? Hakane Toh na hakura Ayi bikinku Saiki Rakani. Shine magana mufeeda ta fada yayin data tashi bari naje Wajen yazeed minti talatin kawai Zanyi. Chaff Seemah ta fada Shidai yazeed din Nan Asirima baya cin miskilancin Shi sabida yayi yawa. Tabe baki Kausar tayi barshi Nidai Tunda yazo Hannu. me Zakije kimai yanzu Toh? Rage Zafi zanyi, Dan haryanzu fa be yarda yayi sex dani ba! Tohh fa Agaidaki duk kinwani makale mishi, Ashema duk fadin Ranshi begama wayewa ba tunda yana tsoron yin Sex. week y rage mana, dole dai yayi idan mukai Aure mufeeda tafada yayin data bar dakin.



*ALLAH KASHIRYA MANA BAYINKA MASU AIKATA ABUBUWAN SABO SON RANSU*. (AMIN)??????????



Tun Sanda mamyn yazeed tayi Shawara da mamyn feenah ta dage dayima yazeed Addu'oeh, kamar yanda Mum ta fada mata tasa Ayimai Saukar qur'an Hakan tayi, takuma Cigaba dasashi yin ibada duk da yana nuna bayaso, kusan kullum da fada take mishi Amfani da magarya da Ruwan Zamzam. Aduk lokacin da takemai mufeeda tazo haka Zai tsallake Mamy yatafi wajenta, Sam mufeeda bata fahimci Komai game da Abinda Ake shafama yazeed Ajikinshi cikin Wannan Lokacin ba, tafi kawo tunanin Ko Al'adansuce haka idan Za'ama mutum Aure,Dan haka bata Wani damuba. inno, yusuf, da Mamyn feenah suma ba'a barsu Abaya wajen yima Yazeed addu'a ba. Raba dare Suke Suna mishi addu'a. Tunda yafara Rashin lafiyan Saudaya feenah tasashi a idonta,yanda Ake fadan Al'amarin yazeed bewani dametaba, Amma Ranar data ganshi taga yanda mufeeda keyi dashi kamar wani waina tayi matukar mamaki,takuma tausaya mishi Sosai, dukda bangaren Zuciyarta guda bataga laifin mufeeda Akan Abinda tama yazeed ba, tafi ganin laifin yazeed din Acewarta tunda kullum saisun Aikata Zunubi tare tayaya Saida yagama batata tukun zaice bayasonta, gara datamai haka Shine Zai Aureta dole,idan kanwarshi Akaima haka bazaiji dadi ba. Haka Ranar tarinka sake sake, Saidai idan t tuna Aranar yanda yazeed duk ya daburce kan ganinta din dayayi tana mamaki, babu yanda Mamy batayi dashi aranar yasha magani ba yaki,Amma data mikama feenah tace tabashi hannu n Rawa ya karba yasha, Uhum Maybe nadamar wulakancin dayayimun Abaya yake. Haka tarinka Sake sakenta ita kadai. Saidai Zuwa yanzu tariga tahakura kan Auren daza"a mata ganin babu makawa Sai Anyi,Abu daya ke bata Ranta yanda batama san kalan mijinba. Amma ta Zage Sunata shirye shirye Kamar ba'itace mai kuka ada ba. Kausar itama da ita Ake shirye Shiryen Komai duk da cewa Cikin dake jikinta yana dan bata wuya yanzu,daurewa kawai take dan kada Su feenah sugane Tanada ciki Acewarta surprising dinsu Zatayi. Bangarensu Yusuf ma komai Cikin natsuwa Suke gudanar dashi duk tare da dr Khalid d Nazeer Suke komai Sai idan mufeeda tabar yazeed Shima yakanzo Ayi dashi. Lokacin da Bikin ya rage Saura kwana3 Alokacin baki Suka Cika gidaje biyun nan, yan yola duk Sunzo, haka yan'uwan mum Suma suncika gidan. Bangaren Su Mamy itama ya'uwanta Dana Abba duk Suncika gidansu. Mufeeda Shirye take inda takashe Uban kudi cewa Za'ayi bikin dababu Wanda yataba irinshi. Gaba daya yan'iskan kawayenta ta gayyacesu dan haka bikin kawai duk Suke jira. su Leemah suma kawayensu duk sun hallara na nesa gidan Kausar Suka sauka Achan zasuyi taron su. Ganin tabbas mufeeda Saita auri yazeed yasa Mamy duk tayi Sanyi, ta tsani ta bude Ido taga mufeeda Cikin gidanta, Saidai bata fasa Cigaba dayimishi addu' ba. Inno ba baka sai kunne Ranar datake ta jira gashi tazo dan haka ita kadai tasan Abinda tashirya ma bikin tsaka! tadai gayyato kwayenta tsofaffin na nesa dana kusa. partyn da yusuf ya Shirya ma yazeed da Nazeer Shi Zaayi gobe dan haka mumy ta dauko ma yaran nata Shahararun Masu Shirya Amare dake Abuja. Jiran goben kawai Suke dan partyn babba ne. Cikin dare feenah tasakama mum Rigima ita dole tanason taga mijin dazata aura. Dan haka mum tashiga ta Sanar da dad. Shima yayi lallashi taki yarda dan haka yakira Abban yazeed ya Sanar dashi. bani feenah din. Mikamata wayar dad yayi ta karba. bangaren Abba Naji yana fadin Kiyi hakuri yata! Mijin Nakine Wani Abu Mai muhimmanci y rikeshi gaba daya yace bazai Samu Zuwa bikin ba dan haka nayanke Shawaran yazeed yazama kamar Shine Musa har agama bikin,tunda Shima yazeed Balaraba Achan Zasuyi komai. toh Abba Ai yazeed yanada Wata Matar tayaya zai wakilci musa? eh Feenah saiyazama Amatsayin keda mufeeda Zai aura!bata iya yima Abba musu dan haka tace Abba yaushe musan Saigama komai Toh? Inno ce ta karbi wayar kinkosa kiganshi kenan?karki damu Ranar da'a kaiki zezo kiganshi kishafa Abinki son Ranki. da Sauri feenah t aje wayar tabar wajen d gudu. Dariya mumy da daddy sukai daman inno ce maganin yaran Nan.



Page....67





Washe gari yakama Ranar Thursday Ranar dazasuyi partyn da yusuf ya Shirya. Kowa ka gani Cikin farin Ciki yake da Walwala, wasu tun yanzuma Suka fara Shirin Zuwa partyn musamman Kawayen Mufeeda da ita kanta dasukafi Kowa Zakewa. bangaren Su feenah dayake komai tare Suka hada da Leemah gidan Kausar Suke Nasu Shirin inda Hajiyar Kausar ta Samo musu Shaharraun Masu Make-up tun Safe Akafara Shiryasu inda Akafara da Zana musu Hinnah A hannu. duk Cikin taron yan'matan dake gidan Kausar feenah ce kawai Zaka kalla Kasan cewa tabbas Cikin damuwa take. Dr Zainab Nagani bangarenta dafe da kafadar feenah. Magana Naji tana mata dan haka nakarasa na Xauna Dan nesa dasu tayanda Xan jiyo Abinda Suke fadi. feenah bansanki da Karya ba, tun jiya Na lura damuwarki tafi ta kullum dan Allah kifadamun Abinda ke damunki, kigafa taron nan duk danku biyu Aka taru Amma Ace yanda kowa ke farin Ciki ke kadaice damuwa ta bayyana A face dinki. Shiru feenah tadanyi na lokaci Kafin Hawayen datake makalewa Yashiga Xubowa. Nifa feenah ba kuka nasaki kimun ba tambayarki kadai nayi pls kifadamun damuwarki mana. Dr Zainab Nima bansan meke damuna ba, kawai banajin dadi ne kuma gabana Saiya Rinka yawan faduwa. Kuma kina addu' a feenah? Inayi Dr Zainab! Amma feenah duk da Haka kicire wata Damuwa mutane fa Suna lura da irin yanda kike Sukuku. Dr Zainab tayaya Zancire damuwa bayan Mijin dazan Aura ba Sonshi nakeba, Sannan Karin wulakanci kinaji bazai Samu Zuwa bikin ba yana Wani Abun daban, har Akwai Abin farin Cikin dayafi yazo daurin Aurenshi Dan Allah? Bama wannan ba Arasa wanda Za'a hadani dashi wajen party nan Amatsayin mijina Sai yazeed! Wanda Sam bana kwanar Zama waje daya dashi, Ni wlh da dayanda Xanyi kada naje partyn nan danayi, kawai dan banason bata Ran iyayena ne. Hakuri Xakiyi feenah daga yau Saifa gobe ne kadai Zai wakilce mijin Naki, kuma kikarama mijinki Uzuri Maybe Ba karamin Abu yahanashi Xuwa ba. Naji Dr Zainab kokinsan bantaba ganin koda idonshi daya ba? Mamaki Dr Zainab tayi Cikin Ranta take faadin " gaskiya konice Akaima yanda Akaimawa feenah Xan damu, Auren mijin da baka Sani ba Chaff" Afili cewa tayi kiyi hakuri feenah komai yafaru tsarin Ubangiji ne ba tayanda iyayenki Xasu Zaba miki Abinda Zai Cutar dake. Nifa Dr Zainab ba Xabin iyayena bane Zabin kakar Leemah ce Wannan tsohuwar da Bakinta bayada Control. dariya Abun yasoba Dr Zainab gudun kada tayi feenah takara Hasala yasa ta Shanye, Aini idan nice ke feenah bawata damuwa dazan Nuna Haushi zanba inno na nuna inason Auren. Nima Danice haka Zanyi wlh Kausar dake karasowa wajensu ta fada. Tabe baki Feenat tayi dan kunga Baku din bane, ke Kausar da bakida Hakuri da tuni kin tarwatsa taron. dariya Su Kausar Sukayi, Nidai banason kina damuwa pls kibari Agama bikin nan lfy, Ni dama Inno din yazeed ta baki dayafi dan naso Ace Yazeed Shine mijinki. yamutsa fuska feenah tayi Wlh dasun Yabama Aya Zakinta, Dan dana Auri yazeed gara na mutu ba Aure. Murmushi Dr Zainab tayi feenah Rigima bakisan Wanda yadace da Rayuwarki ba.indai yazeed ne yadace da Rayuwata Toh kuwa kune bakusan daidai ba. Shikenan Dr Zainab ta fada inama Mafarkina yazama gaskiya. Magana Kausar Zatama Dr Zainab cewa wani mafarki, Kawai taji bakinta yayi Nauyi, tashi Take Kokarin yi Amai ya kwace mata, kafin ta tashi ta wanke feenah dake kusa da ita dashi, Amai kawai take ba kakkautawa. Dr Zainab da feenah ba karamin Rudewa Sukai ba dan har feenah tafara kuka. Saida Kausar ta Amayar da duk Abinda ke Cikinta tukun feenah ta taimaka mata Xuwa toilet. Saida ta gyarama Kausar jiki Kafin ta gyara Nata jikin, tare Suka dawo bedroom din Kausar inda Dr Zainab take Zaune. Sannu tai mata, dama bakida lfy ne Kausar?? Lfy ta qalau Maman Haneef Kawai Zuwa Aman yayi! Murmushi Dr Zainab tayi Ok bari na duba ki. Noo dakin barshi Maman Hanif. Kausar Akwai Abinda kike boyewa! ??Ni bawani Abu danake boyewa Dr Zainab. Shikenan idan tayi Wari maji Ai. turo dakin Akayi were ar u my besty? Jin muryan Leemah yasa feenah cewa besty gani Nan. Karasowa tayi, ganinsu Su3 yasa Leemah Shagwabe fuska Shine kuna fira bawanda ya tuna dani. dariya Dr Zainab da Kausar Sukayi yayin da feenah tace kina Raina besty yanzu nayi niyyar kiranki. Saigani koh? Kunsan menene wai kawayen Mufeeda Ashe irin Ankonmu Sukayi. ba dole Suyi ba tunda munki muyi Nasu Kausar ta fada. magana Leemah Xatai Umma tashigo dakin Saiku fito Afara Shiryaku kunsan lokaci na tafiya. Toh Sukace yayin da Suka tashi Suka fita Atare.



Cikin Wasu yan'awanni Akagama Shirya Amaran da duk wanda yagansu Saidai yace Masha Allah. Tsayawa misalta yanda Sukafitoh Sukai Kyau Zai'iya jaaan lokaci dan Haka Nabarma masu karatu Su kwatanta. Karfe8 Na dare jama'a Suka fara tafiya Zuwa babban hold din da yusuf yakama. bayan tafiyar Wasu motoci da kamar Awa1 Akafara iban kawayen Amarya yayinda Aka jera motocin Cikin Kwarewa. Lokaci kadan Nazeer yazo ya dauke Amaryarshi A mota Sukai gaba. Mintuna Kadan tsakani Yusuf yashigo yanama Kausar magana. Madam kutashi muje ko. tare da feenah Xamuje kenan?eh tare Xamu kufito. Jerawa Sukai Suka fita. Kausar Naji dadi da yusuf ne Zai kaimu Wlh. dariya Kausar tayi feenah duk A tsorace kike why? Nima bansan me yasa ba feenah ta fada daidai Sanda Suka karasa Wajen motar yusuf. budema Kausar gaba yayi tashiga yayin da yadawo ya budema feenah. batakawo Komai ba tasaka kai tashiga Cikin natsuwa. ganin tashiga Yusuf beja motar ba yasa Kausar yin magana kana jiran wani Abun ne? Yeah Abokina nake jira! Wake nan? Yazeed! feenah jitayi gabanta Yafadi ba haka taso ba taso Ace tafiyarsu batazo daya ba, Amma yazatayi Mijinta yaja mata. bata Ankara ba taji An bude kofar motar Take bugun da Zuciyarta take yakaru. Sallama yayi cikin Sanyin muryarshi yashiga, kasa Amsawa tayi Sai yusuf ne ya Amsa. Yana Xama Mufeeda dake bayanshi itama tashigo. yamutsa fuska feenah tayi Cikin Ranta tace garama dayazo da matarshi. Shigowa mufeeda tayi tana yamutsa fuska Honey kadawo Nan Nakoma tsakiya mana. da Sauri Yusuf yaja motar yana fadin Zaman ma yayi Ahaka. dan tsaki mufeeda taja yayin data kara matso yazeed Sosai. Shiru yayi becemata komai ba danshi tun lokacin dayashigo yaga Feenah ya fita Hayyacinshi,duk dacewa babu Wani haske Cikin motar bekasa misalta irin kyan da feenah tayi ba, bangare guda kamshinta duk ya cikashi Ji yake inama matarshi ce feenah da babu Abinda Zai hana ya Rungumeta Ayanzu. Kasa daurewa yayi So yake yaji muryarta ko yasamu Sauki, feenah inayini ya taro???? Jin muryarshi kawai tayi Asama hakan Saida yadan daburta ta Cikin Sanyin murya tace lfy. taro Alhmdllh. Ashe mijinki bazai Samu Zuwaba koh? da Sauri mufeeda data kufula tace Honey babu Ruwanka da damuwarta, Nasan dalilin Rashin Xuwan mijinta kawai dama Sotake ka wakilci Shi Shiyasa tahanashi Xuwa, Toh komadai me mutum zeyi Mijina yafi karfinshi Dan daga Sanda Aka gama bikin Nan bama kara ganinshi Za'ai ba. Allah Sarki yar wahala feenah ta fada Azuciyarta. Afili yitayi kamar bataji ba, Haka Kawai taji tanason biyema yazeed Suyi fira kodan tarinka sauraran Haukan mufeeda. Wlh kuwa bro Yazeed yana dan Wasu Abubuwane yasa bazai Samu Zuwa ba, Hope bamu takuraka ba? Lumshe ido yazeed yayi yana Sauraran yanda take magana kamar Mai Rera waka. Nop ba takura sweet Sister kisaki jikinki Xanyi Komai Kamar nine Shi. eh Amma daga Sanda Aka gama bikin Zaka rabu da ita ko? Kaga maganar yin komai ta kare mufeeda ta fada Cikin fushi. dariya Kausar da yusuf Suke kasa kasa Sunsan Cewa feenah da biyu ta biyema yazeed. Alright Sweet brother ai dan bancika Son ka gajiyar da kanka ba. WOW???? yazeed yafada Cikin Ranshi Ashe tana tausayamun, gaskiya ba'ama Zuciyata Adalci ba. Sorry Karki damu dear. mutum dai yaji dashi kauyen yola ne dole yaje, mijin da bedamu da kaiba wai biki guda yace Uzuri, dama Chan dai bayaso aka manna mishi! tabbas Feenah taji Haushin maganar Mufeeda Cikin Ranta Amma yazatayi Gaskiya ai mufeeda ta fada da yanasonta dazaizo. Afili Cewa tayi Sweet bro Ina Auntyn tawane banganta ba?? Murmushi yazeed yayi ya nuna nata Mufeeda gata. dan tsaki feenah taja wannan kayan wanki ne Antyna balaraba Nake fada wadda Xata iya kulamun da brother ta Hanyar son gaskiya da..... kara wayarta tayi yasa takasa karasawa, dubawa tayi text din Kausar ne yashigo kamar haka. "feenah kishareta pls batada hankali yanzu saita nema kuyi fada Cikin mutane, kuma Kinga yanxu ke Matar Aurece" Amsa feenah ta mayar ma Kausar Kamar haka." bana tsoranta Kausar idan da tasan yanda Naji haushin Xama waje daya da mijinta dabatace dani Haka ba, gara na Nuna Mata nima ba kanwar lasa bace, kuma Ni Abinda yasa Nake biye mishi ba'ariga Andaura Aurena bane" Sakon Na tafiya Kausar ta kara turo mata da Alamar kuka???? I know feenah but duk da haka Shareta pls. O.k. feenah ta turama Kausar dashi. Mufeeda dake A kufule kwantowa tayi jikin yazeed Honey Sabida inasonka kana sona Nayima Wasu fintinkau shine Akejin haushina. Shafa kanta kawai yazeed yayi yana Murmushi. Honey kajama yarinyar Nan kunne Akaina. Wace ce Mufeeda? gata nan feenah take kowace. Murmushi yazeed yayi feenah bata tsokaneki ba Mufeeda feenah bata jaaan fada. batai mamaki ba domin bokanta yacemata yazeed yafison feenah fiye da Kowa badan boka yace kada ta takurama yazeed ba datasan yanda tayi ta Rabashi da feenah, Amma bawani damuwa daga gobe ne kawai. gobe iyanzu ina dakinka honey.murmushi yazeed yayi daidai Sanda Suka karasa kofar get din Hold din. yusuf na tsayar da Motar feenah ta bude Xata fita. yazeed naganin Haka besan Sanda yajawo hand dinta ba. Baby Kinmance yau Amatsayin mijinki Nake? marairaice face tayi Namance fito koh. gira yadaga mata Ok. Amma yazeed baby fa kace mata, barta Mana tafara Shiga Ai Hakan ne daidai. kidaina damuwa da irin Wannan Abun mufeeda. Kwafa tayi tafita ta bangarenta, Suma Suka fita. Leemah dake waje tana ganinsu ta tawo Tana Sambatu Cikin Ranta" Oh my God Ji besty da bro Yazeed yanda Sukayi Kamar Shine mijin" besty mekike tunani kike kokarin shigewa jikina? dariya leemah tayi Kinga yanda kikai Kyau kuwa besty! Uhum kema ai kinyi Leemah. Karasowa wasu mata Sukayi Su biyu Inda Sukaja hannun Amaren Wucewa Zasuyi wata Kawar mufeeda tace ga dayar amaryafa. Oho wata ta fada tace mufeeda ta biyota. yanda Akashirya Wajen partyn baya faduwa lokacin da Amare Suka Shiga kowa yaba kyan dasukai yake, kida Akasaki mai Sanyin dadi dan haka kawayen Amaren da Rawa Suka Shiga har Sanda Suka karasa Suka Xauna. Atsakiyan feenah da mufeeda yazeed ya Xauna Sai bangare guda Leemah da Nazeer Zaune inda gabansu Kausar da yusuf ne. Cikin natsuwa da tsari Ake gudanar da Komai. daya bayan daya Aka rinka kiran Abokan Angwaye da kawayen Amare Zuwa iyayen Amare da Sauran Abokan Arziki Suna taka Rawa da Nuna farin Cikin dasuka shiga Awannan Rana, dayawa daga Ciki fadi Suke Saima gobe. Lokacin da Aka kira inno babu Wanda be dara ba hatta yazeed dakejin kanshi kamar ya tarwatse yakuma Rasa dalilin Hakan. dukda damuwar da feenah tayi Kan Rashin Xuwan da mijinta beyiba Hakan be Hanata beyema yazeed kan yanda yake janta da Surutuba.badan komai ba Saidan ta kular da mufeeda. Haka Akarinka gudanar da Komai Cikin Natsuwa. Karshe Amare da Angwaye Aka kira inda Suka taka ba karamin kudi Akarinka watsa musu ba kuwa. tunkan Atashi wajen partyn Mufeeda taja yazeed Sukabar wajen Acewarta Ansaka mishi ido, Cikin Ranta kuwa yanda duk ya maida hankalinshi kan feenah ke bata haushi, musamman dataga Masu Camera Su feenah kadai suke dauka. Koda Akatashi mutane da yawa Suka rinka neman yazeed Saidai Ace yatafi. yusuf ne yadauke su feenah dan komawa tafiyar yanzu hartafi ma Feenah dadi. Saida Kowa ya watse Su Mamy Suma Suka fito. yazeed ta hango Shida mufeeda Suna niyar Shiga wata mota dan haka takarasa Wajen, Ko Amsa gaisuwar da mufeeda kemata batai ba tace my Son yau bakasha magani ba. Kafin mufeeda tagama tunanin maganin me taji yazeed na magana. Haba Mamy yau dinma Saina Sha? Kwarai kuwa yazeed kazo mutafi tare dakasha Saika kwanta. Mamy Dan Allah kibar maganin nan yau banajin dadi. Hakanan Xaka daure dan Albarka. muje Toh Mamy. Haba Honey waye Xai maidani?? dafe kai yayi Hakane mamy Xankai mufeeda gida. dan tsaki mamy tajaa taciro magani ajakarta. Ansa kasha karka dade daka kaita kajuyo. Amsa yayi yasha ya amsa d toh mamy. Wucewa Mamy tayi tana kara tsanar Mufeeda Cikin Ranta. Motar Suka Shiga yazeed yaja Suka bar wajen.



Page....68/70



Cikin Natsuwa yazeed yake driving dinsu,yayin da mufeeda keta Xuba mishi Surutu d Korafi kan yanda yakema feenah Ayau. Murmushi kawai yakeyi,Sai Uhum dayake Cewa. Ganin yasha kwanar gidansu yasa Mufeeda Sakin Wani Murmushi wanda ita kadai Tasan ma'anarshi. parking yayi daidai kofar gidan Su Mufeeda kallonta yayi yadaga mata gira yana mata Alamar ta Sauka. Marairaice face tayi Honey Ina tsoron Sauka dare ne fa pls kafito idan Nashiga gida Saika tafi. ba musu yazeed yafito daga motar yaja hand dinta Xuwa kofar gidan. Murda door din yayi yaji Arufe kallonta yayi bemata magana ba. Eh Honey inaganin Sunyi bacci ne. Cikin Muryan gajiya yazeed yace bakida key ne? I have; let me Check my back Allah yasa ban yardashi ba. Laluben jakarta tafarayi Shidai yazeed kallonta kawai yake. Oh my God wlh Honey banga key din ba! Ki kira friends dinki Su bude mana. Good idea Mufeeda ta fada taciro phone dinta gefe takoma Cikin Ranta tana fadin babu wanda Zan kira Saidai Kasan yanda Xakai dani. Mintuna kadan tayi ta dawo kusa dashi Honey duk wayoyinsu Akashe maybe bacci Suke,Ni yanxu yazanyi Kenan Mufeeda ta karashe maganar tana Hawayen gulma?? Ko Zaki gidanmu ne??, ido Mufeeda ta Zaro?? No Honey Ga Mafita kaini hotel na kwana inyaso da Safe Saina Saka Seemah tazo ta daukeni. Alright yazeed yafada ya juya Xuwa Motar Shi, Bin bayanshi Mufeeda tayi tana kwafa. daidai Hamdala Hotel yazeed yayi parking Motarshi kusan tare Suka fito Suka nufa Cikin Hotel din, Saida ya biya kudi yayi komai Kafin ya Amshi key. mikama Mufeeda yayi Room7 Sukace, kitashi da Wuri kafin Anemiki Ki koma bye. Shan gabanshi Mufeeda tayi Waite yazeed kana Nufin....d Sauri ta mayar da face dinta Xuwa Na tausayi pls Rakani Room din dan Allah. Jan Hannuta yayi yanufa Sama da ita inda Anan Room din yake,yana Xuwa ya karbi Key din hannunta ya bude bakin bed ya Xauna. Ki kwanta bari na tafi kinsan Mamy tace na koma da Wuri. Ok honey b damuwa Saida Safe. Tashi yayi Yanufa kofa....Oh Honey Namance! dame fa? Yazeed ya tambayeta. da Ruwan Nan Zo kaga. dawowa yayi ya Xauna, kusa dashi ta dawo lokacin data Ciro wata Robar Ruwa Cikin jakarta. dafe kai yazeed yayi Naxata Wani Abun ne ma but dan Ruwa kibari idan naje gida Xansha. pls Honey kasha duk yau baka wani Sha Ruwa Sosai ba. karba yayi yakafa kai yashanye tas, tashi yake Sonyi wayarshi tafara Kara. dagawa yayi Hello Mamy! daga dayan bangaren Mamy tafara mgn yazeed ban'isa dakai bako? Cewa Nayi kana kaita kadawo Shine kaje ka Xauna,kasan kana da baki a part dinka,Yusuf nason tafiya babu mai kula dasu yayi Kyau. Mamy kiyi hakuri Mufeeda na rako hotel. Hotel kuma?! Eh Mamy gidansu A Rufe yake. maza kataso Ka tawo yazeed tunda ka kaita ina jiranka. Cikin wata irin murya yadawo yin mgn Toh Mamy yanxu Xan dawo. Yazeed Meke damunka ko bacci kakeji Azo Adauke ka? Shiru yayi bece komai ba Saima katse wayar d yayi. ganin haka yasa Mufeeda tashi tayi kofa honey tashi ka tafi Mamy nason ganinka koh. yamutsa fuska yazeed yayi ya kwanta kan bed din. Murmushi mufeeda tayi tasama kofar key. Rage kayan jikinta tayi ta hau kan bed din yayinda data matsa kusa d yazeed.honey Kasan Mamy Xatayi fishi nidai katafi. yanayin yanda tayi maganar da kamshin turarenta dayake Shiga hancin yazeed Shi yakara saukar mishi d Kasala, Janyota yazeed yayi da Karfi yashiga Wasa da dukkan illahirin jikinta. Ganin haka yasa Mufeeda jawo wayar yazeed daketa faman Ruri takashe gaba daya, Martani tafara mayar ma yazeed Azafafe Lokaci guda duk Suka Rikice gaba daya Sukafita hayyacinsu ganin Haka yasa Nafita Naja dakin ina me kara tsanar Masu halaye irin Na Mufeeda. bayan Wasu Awanni Nakoma dan ganin maike faruwa. Mufeeda nagani tana girgiza Yazeed Honey pls katashi karka Mutu gobe ne Zai kasance Ranar Cikar burina Dan Allah katashi. Cikin Ranta ta dawo yin magana meyasa na tilastama yazeed kan dole yashige ni???? Nashiga3 kardai faduwan Nan da yazeed yayi yasa Asamu matsala!!!! Wayarta taciro tashiga kiran Seemah,tana dagawa Mufeeda tafara magana, Seemah nashiga3 Wlh. daga dayan bangaren Akace Lfy? Dame? Seemah yazeed Nasa yakawoni Hotel muna Xuwa Nasamishi maganin Nan dana dauka wajenki, Nan da nan feelings yatasan mishi Mukafara harka, Saida yaga ina bukatar yashigeni tukun yatashi, Shine Narinka mai Naci Saiya Shigeni Shikuma yana Aa Zunubi Xamu'aikata, dana nace d yawa gani kawai nayi ya Rike kanshi daga baya Yafadi Kasa????Seemah yazanyi kar Aje Asamu matsala fa. tsaki Seemah tayi bafa wata matsala Mufeeda inaganin Shima yana bukatar Abun ne tsoron Allah yazo mishi, Kawai yanzu ki kira ma'aikatan hotel din sutaimaka miki Akaishi Asibiti. Allah Ko Seemah? Toh Xama Xakiyi kitasashi Agaba kina kallo? Aa bari Nakira Ataimakamun. Kashe wayar mufeeda tayi ta fita. Ba'adau lokaciba ta dawo tare da ma'aikata guda2 Na hotel din. Asibiti mafi kusa Xaku taimakamun na kaishe. Hajiya dole Xamu kira police gudun matsala. Kai nifa bawani Abu nayimai ba mijina ne temako Zakumun Zuwa kasa. Jin Cewa mijintane yasa Ma'aikatan daukan yazeed Suka Sauka kasa dashi motar dasukafito tasa Akasashi Abaya yayin da tashiga tafara tuki. Asibiti mafi kusa tayi dashi, Kasancewar dare ne babu wasu mutane A Asibitin yasa Aka karbesu da wuri. Awaje Suka tsayar da mufeeda Suka Shiga dashi ciki inda likitoci biyu Suka dukufa kanshi.



Mamy tunda tayita kiran yazeed tanajin wayar Akashe Hankalinta yakara tashi, gaba daya takasa Natsuwa gashi ba Abun tayi magana Cikin taron mutane yan biki ba. dakinta takoma tana tunani barkatai Cikin Ranta. Kar mufeeda ta Cutar mun da yaro Tunanin da mamy keyi kenan Cikin haka Leemah tashigo ta Sameta. Mamy! Mamy! Saida takirata Sau3 Kafin Mamy ta dago. Mamy bakida lfy ne? Lfy ta qalau Leemah me yakawoki gida Cikin dare? Mamy Wajen bro Yazeed nazo banganshi ba! Wani Abun Zai miki halan. Mamy kawai Son ganinshi Naji inayi. baya Nan Ai yakamata Ki kwanta dare yayi Sosai. toh Leemah ta fada tahau kan bed din mamy ta kwanta. Cigaba mamy tayi da tunaninta daga bisani ta yanke Shawaran kiran mumyn feenah ta fada Mata. bangaren Mufeeda ganin Har karfe4n dare yayi yazeed be tashiba yasa tafara fargaba Cikin Ranta. Excuse ta nema wajen Nursing din Suka barta tashiga. Inda yake ta nufa ganinshi kwance kamar gawa yasa takara daburcewa, dafa kanshi tayi dan Allah yazeed katashi Wlh baxan kara tilasta maka Kan wani Abun ba, pls katashi bansan me Xanfadama Duniya idan ka mutu a hannu na ba. Wayyo meyasa Nayi Haka ne? Baiwar Allah kiyi hakuri mijinki Zai tashi amma yanzu Ana bukatar yasamu Hutu wata nursing tafada. Amma dan Allah zaitashi kuwa? da izinin Allah kuwa. Ajiyar Zuciya mufeeda tayi yayin data jingina jikin kafadarshi bacci mai Nauyi ya dauketa. "HELLO" Fatima Naga kiranki Cikin dare bacci Nayi,ya hidima?? Hidima Alhmdllh Hafsat, Tun jiya ban Samu nayi bacci ba, tun daga wajen party jiya da Mufeeda ta dauki yazeed haryanzu bata dawo dashi ba! Ajiya da dare nakirashi munyi mgn daga bisani yakashe wayar tun Alokacin nacigaba da kira wayanshi Akashe Shine hankalina yatashi Sosai. Subhanallah. Toh ko Katsina ya wuce wajen balaraba? banajin haka Hafsa danjiya hotel yacemun yakai Mufeeda daga baya muryarshi takoma tamai bacci gaskiya ni inazaton Akwai wani Abun,kigafa yanzu karfe6 na safe, karfe10 Xa'a daura mishi Aure idan Abbanshi yafara nemanshi bansan me Zan fada mishi ba. Gaskiya ne da matsala Sosai Bari nakara trying number din tashi,idan batashiga ba Sai nazo Asamu Mafita,Saidai Kada kidaga hankali Har mutane Su gane. Shikenan Hafsa saikinzo din.

Misalin karfe7 Wani dacter yashiga dakin da yazeed yake, tashin Mufeeda dake bacci yayi Munason muduba jikinshi. Tashi Mufeeda tayi tunowa datayi ainda Suke. Dr tun jiya be tashi ba Wlh. Karki damu mun hadamishi da maganin bacci ne Zuwa wani lokaci Zai tashi insha Allah dan kamar yanada damuwa ne, yanzu inason Naga mahaifinshi ko dan'uwanshi na miji. tunani Mufeeda ta tsayayi Yes tafada lokacin data ciro wayar yazeed ta kunnah. Kamar jira Ake nan da nan Messages Suka rinka Shigowa,ga yawan kiran da mutane Sukai mishi.Kafin tayi yunkurin Shiga wani wajen kiran yusuf yashigo wayar. dagawa tayi batai magana ba. Haba yazeed Kasan katara mutane ya Zakayi tafiyarka tun jiya Nake kiranka waya Akashe why? toh Sarkin jaraba ba yazeed din bane. dallah malama ina kika kaishi? Kamin Ahankali Wlh Yusuf ni ba tsararka bace. Mtrwww Mahaukaciya Ina yazeed na tambayeki? kaima mtsww yazeed bashida lfy nakawoshi Asibiti. What? yusuf ya fada da karfi. Idan Xakazo ne kazo Minal hospital kusa da Hamdala Hotel daga haka mufeeda ta kashe wayar.



yusuf be tsaya yima kowa bayani ba yanufa Minal hospital Cikin gudu yake tuka motar Dan haka cikin mintuna kalilan yakarasa Asibitin. Besha wuyar kai kanshi dakin da yazeed yake ba, Shiga yayi ya hangoshi kwance yayinda Mufeeda Na gefe tana chating Awayarta.karasawa yayi da Sauri wajen yazeed daidai Sanda doctor yashigo. Dr yusuf kaine da kanka? Dr Amin dama Nan ne hospital dinka? Wlh kuwa Ashe patient din dan'uwanka ne? Yes yazeed din danake fada Maka ne. badai angon daza'ayi Aurenshi yau ba? Shine Wlh Amin. Oh God wannan itace matar dazai Aura? tabe Baki yusuf yayi eh Su2 ne ma. Ok dr Amin ya fada yayin da yakara duba jikin yazeed. Namishi Allura ne Maybe koyanxu kaga yatashi. Allah yasa Hakan yusuf yafada yayinda yaciro wayarshi.Mamy yakira yasanarmawa komai,tare da Asibitn dasuke. tashi mufeeda tayi ta kalli yusuf ni bari Naje gida nashirya tunda Ance Zai tashi Kasan bayan daurin Aure Akwai partyn dana Shirya Xa'ayi. Ko kallonta yusuf beyiba bare yabata Amsa ganin haka yasa Mufeeda tafita. Bayan tafiyar ta ba dadewa mamy da mumy Suka karaso tare da inno. ganin yazeed Ahaka yasa mamy kara damuwa Sosai. . Karfe tara daidai Abban yazeed ya kira wayar yazeed, yusuf ne yadaga yasa a hands-free Abba ne yafara fada tayaya kowa yashirya tafiya bakai ba yusuf kasani Mata biyu Za'a daura maka Aure dasu bare Kace bazaka Zoba. Cikin Sanyi yusuf yafara magana kayi hakuri Abba yanzu Zamu karaso Wanka yazeed din yake. Kashe wayar Abba yayi yana kwafa. daidai Nan yazeed yafara motse da hannunshi inno ce ta lura dan haka d sauri takarasa bakin gadon ganin haka Suma duk Suka karasa. Ruwan magaryan dake hannun inno mumy takarba tafara Shafamishi hade da tofa mishi addu'a Salati Yayi da karfi lokaci guda ya bude ido yana karanto addu'oeh. Sannu kawai sukemishi harzuwa lokacin dayayi Shiru. Kallonsu yadawoyi daya bayan daya daga bisani yafara mgn. Mamy inane nan? Shafa kanshi Mamy tayi hade d kwallah Asivitine yazeed Matarka ta kawoka. Matata yazeed ya maimaita Cikin Ranshi. Afili Cewa yayi mamy yaushe Nayi Aure kuma? magana mamy Zatai wayarta tayi Kara ganin Abba ne yasa tasa a hands-free fatima duk inda yazeed yake kituroshi tayaya zaimaidani karamin yaro tara da rabi Ace baya wajen daurin aurenshi Kuma yasan mata2 Zai Aura! Kayi Hakuri Abban leemah bari nakirashi. Kigayamai idan bezoba karfe10 daidai za'adaura Auren baza'a tsaya jiranshi ba. Yanzu Zan Sanar dashi zaizo. Kashe wayar mamy tayi gudun kada yakara wata maganar.yazeed da kanshi Ya kulle kasa Shiru yayi, mamy wani yazeed ne Zai Auri mata biyu Ayau?? Da mamaki Suke kallonshi duka. Inno ce tayi magana kingani ko Fatima nagayamiki duk abinda yazeed yake Aikin Asiri ne. Juyawa kan yazeed tayi kaine Nan mijiin balaraba da Mufeeda. Mufeeda Kuma inno! Bayan balaraba din dakikasa Abba ya auramun harda wata mufeeda kuma yanxu? Sakarai kaidin mace kashiga Har na tsawon watanni, Mufeeda kafura kaine kace dole Sai'an dauramaka Aure da ita, Sakacin addu'a yasa tamaka Asiri barikaji.kwashe duk irin Abinda yazeed kema Mufeeda Abaya inno tayi tafada mishi. Tashi yayi daga kwancen dayake yashiga rokon Mamy kan tasa adakatar da aurenshi da Mufeeda Shi bece yanasonta ba. Duk murna Suka Shiga yi Nan da Nan Mamy tashiga kiran Abba Saidai kash baya daga wayar har kusan kira10 tamishi. Ganin haka mumyn feenah tacema yusuf Maza kaje Yusuf kasanar kafin a daura. Kafin nakarasa mumy andaura kallifa10 yanxu. Kaje insha Allah Za'a dace. Fita Yusuf yayi yashiga Motarshi inda yajata d gudun gaske. Nima bin yusuf nayi Abaya dan jin Sadaki Nawa Akabayar?? Lokacin damuka karasa jinayi Ana Abisa Sadaki naira dubu 60 lakadan ba Ajalan ba. dagani har yusuf jikinmu yayi Sanyi Afili yusuf yace Shikenan andaura. Karasawa yayi wajen Nazeer andaura koh? Yashe baki Nazeer yayi yeah Andaura Nawa akafara Sannan yanzu Akai daya na yazeed. da Sauri yusuf yace wace Matarshi ta farko? balarabace Nazir yaba Yusuf Amsa. (??????Nidai naso Naji Sunan balaraba na gaskiya. kufa??) Alhmdullah Yusuf yafada yakarasa inda Abba yake recording din maganar yazeed dayayi y kunnah ma Abba. Tabbas Nasan yazeed ba'a hankalinshi yayi Abunda yamun ba. Tashi Abba yayi dasauri yana fadin Adagata kada adaura dayan Auren.





Page...71/73



babu wanda yayi yunkurin tambayar Abba meyasa yace Adakatar da daurin Auren ba Kuma Shima beyi ma kowa bayani ba Har Akagama gudanar da walimar bayan daurin Aure. Iyayen Mufeeda Ganin dasukai mutane Na tafiya kuma ba'Ayi maganar daurin Auren yarsuba yasa Suka tunkaro Abba danjin ba'asi. Alhji Ahmad yazakace Adagakata da daurin Auren yazeed da Mufeeda Sannan bawani bayani mutane harsun fara tafiya. Hakane Alhaji Rabi'u Naso mubar Zancen dagani Sai Kai Amma tunda kanason jin ba'asi Bari Namaka bayani. Yarka Mufeeda idan ka kasance kabata tarbiyya toh Lallai baka lura da yanda take gudanar da Rayuwarta. kaje katambaya duk wanda kakeso yarka karuwace Cikakka, bayan Haka batada tarbiyya,batada kunya,batada imani bare tausayi.... ?dakata Alhji Rabi'u danka Shi yasa Aka nemomu domin Son yarmu dayake duk da Chan bakusan da wa'innan Halayen ba Saiyanzu dakake Son tozartar damu Cikin dinbin jama'a??? Idan Kai kana takama da Rashin Mutumci Wlh nafika baka'isa Ka wulakantani Cikin mutane ba! Me yasaka tun Kafin muxo nan baka gane danka beyi dacen mace ba Sai yanzu? Murmushi Abba yayi dagakata Alhji Rabi'u Ni ban dakatar da daurin Auren yarka da Dana dan tuzarta ba, Nayine domin kare Dana daga Sharrin yarka, duk da Kace meyasa bansan yarka karuwa bace tun farko, ba Haka Abin yake ba Nasani. kaddarace tasa Dana ya Amince Zai Auri yarka Amma falillahil Hamdu dama Allah ba Azzalumin bawa bane Saidai bawa ya Zalunci kanshi,kuma dama hausawa Sunci Rana bata Karya. Yau Allah ya Sawwakema Dana Kaddarar data Afka mishi. Yarka taso Cutar da yarona ta mishi Asiri dan wata manufarta ta daban. ..... Dan Allah Alhji Ahmad kadakata da Zancen banzar dakake Wannan Ai Shirmene tayaya yata Tasan Asiri bare tasan wajen boka? Zaka iya tambayarta Amma Ni yanzu mataki Zan dauka Akan Abinda yarka tama yarona Na tsawon Watanni! daya daga Cikin Wadanda Suke tare da Mahaifin Mufeeda ne yaja mahaifin Mufeeda dan gefe, magana Sukayi natsawon Mintuna daga bisani Suka dawo. Toh Toh toh Hakane mufeeda bata kyauta ba Alhaji Ahmad Kasan ba'a yabon dan yau,Ayi hakuri komai ya wuce Allah kawoma Mufeeda wani mijin, maganar daukan mataki abarta du Allah. dad din Feenah dake tsaye gefe ne yayi magana Akaron farko. maganar Shigar da kara baza'a janyeba Alhji Rabi'u dan ko Ahmad be Shigar ba ni Zan Shigar da kaina, Sabida yarku taso halaka yazeed dan duk wanda Akaimawa Asiri Anso halaka shine. farar daya Mahaifin Mudeeda tare da tawargashi Su4 Sukafara jaaan ido. Ganin da gaske Abban yazeed kotu Zai makasu yasa daya daga Cikinsu yafara magana. Alhaji. Kayi Hakuri idan Shigar da kara Zakai kashigar da Mufeeda din tunda Itace tayi laifi. Amma kune Mahaifanta ai dad din feenah ya tambaya. da Sauri Alhji Rabi'u yace Wlh Allah mu ba Iyayenta bane kudi tabamu masu yawa tace Muzo Ayi komai Amatsayin Iyayenta! Kallon kallo mutanen wajen Sukafarayi dad kasa Magana ma yayi, Abba ne yayi karfin Halin cewa Xaku iya tafiya. da Sauri kuwa Suka nufa motarsu Har Rige rigen barin wajen Suke. Nan dad da Abba Suka kara Hamdala da Abin ya wargatse Kafin daurin Auren. daga bisani mota Suka hau dan Zuwa duba yazeed din. Yusuf nagani tare da Nazeer gefe Suna magana. Nifa daman Nazir nadade ina Mamakin Yazeed kuma Nasan duk Abinshi daman bazai kawo Mufeeda Matsayin Matar Aure da gangan ba. Hakane Yusuf Nima Nadade Ina mamakin Halin dayashiga Gaskiya. Amma Yusuf Na lura kamar yakamu da Son Sister dinta koh? Tuni ma Nake fadamaka yazeed ya Mutu Akanta, Saidai kaga burinshi be Cika na Aurenta ba, Amma Alhmdllh tunda yarabu da Kaya. Gaskiya kam Ai itama Sister din tawa mijin data Aura Ashe Sunanshi yazeed Shima. Kallon mamaki yusuf yama Nazeer Ah haba Haka kaji Andaura Auren Kodai kanata Zumudi bakaji da Kyau ba??? Nidai kamar Haka kunne na ya jiye mun. garadai da Kace kama Amma banajin kafahimta yanda Aka daura Auren. gira Nazeer yadaga Sama Muje Asibitin Koh. Ok yusuf yafada yayin da yakarasa Suka Shiga Mota. Nazeer wai ita balaraba din yasunanta na gaskiya, ko da Sunan balaraba din Aka daura Auren. Kai haba dai Nafisat Sunanta. Yusuf bekawo komaiba yace Sunanta mai dade Ake kiranta balaraba. Gaskiya kam irin Sunan Sister dina gareta. Ido yusuf ya fiddo Waje tunowa da Sunan feenah Nafisa dayayi. Kafin yakarasa tunaninshi Sun karasa bakin Asibitin. Dan haka besamu damar tambayan Nazir dayakeson yiba. Sauka Sukayi daidai lokacin da Mufeeda ke Shirin Shiga Ciki itama. da Sauri yusuf yasha gabanta Amarya Sai ina kuma? Yatsina face tayi tana Shan kamshi wajen mijina Xani mana. dariya yusuf yayi Cikin Ranshi Afili Cewa yayi Lallai Gara da yazeed ya Sanar dani Ashe. Me kake fada yusuf?? kina tafiya yazeed yatashi Ashe bama wani Abu ke damunshi ba Rashin bacci ne,dan haka yana tashi Aka Sallamemu Yanzu haka yana gida yana Shiri, Shinema ya aikoni nan yanata kiran wayarki bata Shiga shine yace Nazo nafada miki kishirya da wuri 4:00 daidai Xa'a tafi wajen partyn Nan. Yashe Baki Mufeeda tayi Andaura Auren kenan? Eh mana tun yaushe Mufeeda Amaryar yazeed. Murmushi tayi bari Naje mufara Shiri Nida kawayena. Alright Saimun hadu koh. Juyawa tayi tabar wajen yayinda Yusuf yashiga Ciki. Karo yaci da Nazeer daketa faman dariya yusuf bakada Kyau. dariya yusuf yayi barta ai saita garu tukun. Karasawa Sukai dakin da Yazeed yake Nan Suka tarar dasu Abba yazeed kuwa kamar bashi bane mai ciwo Kara tattaunawa Sukai Kan maganar karshe Dr ya Sallamesu ganin yazeed din yasamu lfy. Fita Sukai gaba daya Aka dunguma gida dan cigaba da hidimar biki.



Amare da basusan ma me'Ake ba Shirunsu kawai Suke Suna nishadi.Dan yanzu gaba daya feenah tacire damuwar Wani dan yola dazata Aura tabar ma Allah Acewarta meyuwa Shine Alkairi Atare da ita,dan Haka bataga Amfanin yawan damuwa ba. Dr Zaynab ce ta katse firar da Kawayen Amaren keyi. Alhmdllh dai Leemah Anzama Matar Nazeer yau baki baya Rufuwa. dariya Leemah tayi Ai Anacemun Andaura Naji gaba daya banida wata matsala. dariya duk dakin Sukayi. feenah yasunan mijin Naki ne wai? Tabe baki feenah tayi Oho ina Nasani. mtsww wata kawar Su feena taja tsaki Sunan mijin ma Sai Anmana Rowa. da Sauri wata daga Cikin kawayen tace Nifa dazanzo gidan nan naji Anacewa Sunan mijinta yazeed harwasu mutane nacewa takwaran brother din Leemah. ido feenah ta fiddo waje Kafin tayi Magana Leemah tariga. Wooow besty Sunan mijinki me dadi kinga bakyason bro dina Amma Allah yabaki mai irin Sunansa. tabe Baki feenah tayi bahaka Naso ba Wlh Najima Nakara tsanar Auren Nan Sabida Sunan nan. dariya wasu daga Cikin kawayen Sukai kyadaiji dashi Sunan Akwai Dadi Wlh. da Sauri Dr Zainab tace Ashe da Rabon Zancigaba da kiranki Feenar yazeed. Kara tsuke fuska feenah tayi ni banaso Sunan nan. Sallaman inno ce ta katsesu Ayeririri ina Amaryar yazeed da Amaryar Nazeer. Kausar ce tayi Saurin cewa kingansu Nan inno. Toh Nafisatu dai Anki jikana tsaka gashinan kin kara Samo mai Sunanshi. tsaki Feenah taja toh Miye yashafeki? da farko hardacewa Sunanshi Musa! hehehe yashafeni mana tunda nice na hada dole Nayi magana, kuma manta Sunan yaron Nayi da farko. Ai Saikiyita tayi feenah taba inno Amsa. kyadaiji dashi yar'uwar tsaka kawai. Halimatu jikata. Na'am inno ta, kinshigo kinata damun besty dita.kinci gidanku kinfi sonta Akaina kenan? Wace ni inno kawai banason Kina damunta ne. dama Albishir nazo fada miki tunda bakyaso bari Nafita. Inno yi hakuri fadamun dan Allah. Kafuradai Asirinta ya tonu, yau Asirin datamawa tsaka ya karye yace kada Asake adaura mishi Aure da ita Saida balaraba kadai, kuma yanzu Angama komai bata sani ba dan haka kada kufada mata idan kunga tana hauka kubarta tayi tagama. Wani irin Tsallen murna Leemah tayi kwarai Addu'ata ta karbu Alhmdllh. Alhmdllh duk Sauran yan wajen Suka fada Dan babu wacce bata tsani Mufeeda Awajen ba. juyawa inno tayi Xata fita Nafisatu bakice komai ba. ?kinga ni beshafeni ba kirabu dani inno. Kwaikwayon yanda feenah tayi Magana inno tayi dan Allah Kawayen Amare dani da feenah wayafi wani Kyau. dariya duk Sukayi inno wazai hada kinfita Kyau Sosai. Jujjuyawa inno takarayi tabar dakin dariya duk Suka Saka Hakan ba karamin batama feenah Rai yayi ba. Cikin fishi tafara magana badai tashigo tafita haka nan batai maganar Wani ba, ko waye yafadamata Mufeeda Asiri tama yazeed Oho? Mamy ce tashigo tare damasu Make-up gaisheta duk Sukayi. Gashinan Xa'a fara Shiryaku Zuwa 4 Xa'atafi party dan haka karku batamana lokaci. Toh Sukace Mamy tafita yayinda masu make-up din Sukafara yima yanmatan. Haka Amare suma Anware musu Wa'inda Xasu Shiryasu. Awa3 Aka bata wajen Shirya Amare tundaga kan makeup Xuwa dress idan ka kalla Zakasan ba karamin kudi aka Kashe ba. Ni kaina Nayi Mamakin Chanzawar Amaren Cikin kankanin lokaci. Abinka da fararen fata ga Kyau kuma Ankara da kwalliya da Ado. farin gown duk Suka Saka yayin da dan kune Sarka Xuwa Abin hannu duk na daham ne kai yanda ma Zan misalta Shigar tasu bansani ba dan Sunyi Kyau harsun gaji. Kawayen duk Ankon Material Sukayi golden Colour Suma Sunsha Kyau Ahaka Suka fita Xuwa motocin da Aka tanadar musu. bangaren iyayema ba'abarsu Abaya ba material kalan Maroon Sukayi Inda ka kalli Mamy da mumy Kasan Cewa matan manyan mutane ne Dan duk adon Daham Sukayi. Haka bangaren Angwaye da Abokansu Shadda Sukayi Calar golden yayinda Angwaye Sukayi fara. duk wanda ka gani Cikin farin Ciki yake musamman yazeed dayakejinshi Cikin kuzari da Nishadi. Ahaka Suka dunguma Xuwa Wajen partyn.



Lokacin dasuka karasa Angama Shirya komai inda Aka kawata wajen da adon golden and white duk Wani mai taya Amare da Angwaye murna ya yaba da tsarin wajen. Gaba daya Manyan mutane Suka Hallaci taron na yau. Kowa kagani Cikin Shiga ta Alfarma. jera kawayen Amarya Akai agaba Suka Shiga inda gagarumin kida Mai dadi ketashi. yazeed da feenah ne tsakiya inda Mubeena da mubeen Suke agabansu Rike da flowers.bayansu Nazeer da Leemah ne Sai Kawayen Amare da Abokan Angwaye Abaya inda kowacce take Jere da boyfriend dinta. Feenah Cikin Ranta ba karamin haushin yanda Akahadata da yazeed take yiba dan bayanda Zatai ne,hartafi sakewa Adayan partyn dayake Akwai Mufeeda, Wannan karon kuwa ba Mufeeda Dan haka duk ta takura. Cikin Natsuwa kowa tasamu wajen Xamanta inda Aka Raka Amare Nasu wajen Zaman.kowa yaga yazeed da Feenah fadi yake dama tare Aka hadasu, wainda basu sansuba kam fadi Suke Amarya da Angon Nan Sun dace. Cikin kwarewa Akafara Shirya partyn yanda yadace daga bisani Aka nema babbar Kawar feenah data taso tabada labarinta. Leemah ce ta tashi dan tayi Alkawarin ita Zatai attending din feenah. Cikin takun kasaita takarasa wajen take Akasaki tafi ganin Haka Nazeer yatashi yabi bayanta, da Sauri yusuf yace Uban yan kishi daganan kabada labarin ango. dariya Nazir yayi yakarsa kusa da Leemah inda tafara bada labarin feenah. """"Asslam Alaikum. My Name Is Leemah Ahmad am here to attend my friendly feenah Faruk. Feenah She's my frind from Nursery Skul, She's best nys lady, She's beautiful, She's jealous She have a good heart Kai feenah She have Everything I love her because She's Comes from a family that has no problems. And do you know what's her Secretly? She Can Cook Amazing food "wow" She Can Cook Arabian food, india,Turkey nd She meals tuwo Kai hardamaa dakan Sakwara duk Xatayi. Thank you to All peoples dasuka halarci Wannan bikin Allah yamaida kowa lfy."""" Tafi kawai kakeji Raf Rag Raf karshe Nazir ne yabada labarin yazeed yayinda Suka dan chashe. Daga bisani Kausar da yusuf Sune Suka bada labarin Leemah da Nazeer dan feenah kin tashi tayi. Haka Aka rinka gudanar da komai cikin tsari harzuwa lokacin tashi yayi. daret Kowacce gidansu Akawuce da ita fada kuma Akaimusu Cikin Natsuwa kamar yarda Ake ma kowacce Amarya daga karshe da kuka duk Akasasu Amotoci Dan kai kowacce gidanta. Saidai mutane duk mamaki Suke ganin gaba daya motocin waje daya Sukebi. ba kamar Kausar dataga hanyar gidanta Akeyi.kasa Shiru tayi ta tamayi Yusuf. Cemata yayi dama yazeed da Nazeer kusa da gidanshi Sukai gini Amma Shi feenah da Akayo da'Ita nan ne Abin yake bashi mamaki. Inaganin gidan yazeed Xa'aikata kafin mijin nata yazo ya dauketa shikuma Akawo mishi matarshi. Tabe baki Kausar tayi itadai Akwai Abinda take tunani. Haka kuwa Akayi Ana Sauka Akafara Shiga gidanjen biyu dasuka Saka na yusuf Atsakiya. Kasancewar Amaren Sanyi Suke da lullubi yasa basu gane me Akeba.kukan dasuke kuma ya hana Su Saurari me mutane Ke fadi. Saida yan'kawo Amarya Sukagama duba gidajen Kafin Suka kama Hanyar komawa Suna yaba irin tsare tsaren ginin gidanjen. Mamy Aka bari da feenah inda takara mata Nasiha Sosai daga bisani ta tafi durkushewa feenah tayi tacigaba da Raira kukanta Kamar Karamar yarinya. bangaren leemah itama mumy barinta tayi tacigaba da kukanta Kamar Wanda Akaimawa mutuwa.



(Mufeeda fa??????????)



Page...74



Lokacin da Abokan Angwaye Suka Rakasu gidan yazeed Suka fara Shiga. barinsu yayi Sukacigaba da Surutansu irin Na barkwanci. daga bisani daya daga Cikinsu ya bukata da Afito da Amarya. Kai tsaye yazeed yace be daukotaba Dan haka Sutafi bacci yakeson yi. Tashi Sukai Suna fadin kaidai Kace A hannu kake Mun tafi Allah yabada Zaman lfy. Kala bece musu ba harsuka fita Xuwa Raka Nazeer. Dawowa baya yusuf yayi Zuwa wajen yazeed, Kai Ango yaushe Zamu dauko Balaraba ne??? Dan tsaki yazeed yaja Abba yace Anriga Ankawota. dan mamaki yusuf ya tsayayi Cikin Ranshi yake fadin kardai Abin da nake Zato Shine? Afili Saida Safe kawai yama yazeed yafita. Kusan dai duk irin barkwancin da'ake Ranar Aure Nan ma Haka Sukai A gidan Nazeer tare da Addu'oeh Zaman lfy karshe tashi Sukai Sukatafi, Yusuf nafadin Adaibi kanwata A hankali. dariya kawai Nazeer yayi dan yagane mai Yusuf Ke nufi. karasawa yayi dakin da Leemah take Cikin kuzari da kara gdy Ga Allah daya mallaka mishi Leemah gashi Gata Ayau. Tsakiyar bed take durkushe da kanta da Alamu har yanzu kuka take bata bariba. da Sauri ya Aje ledan daya Shigo da ita ya nufa kan bed din. jawota yayi jikinshi baby bakya farin Cikin kasancewarki tare dani Ayau Shiyasa kike kuka Haka koh? da Sauri Leemah tafara girgiza kanta Alamar Aa. baby feenah yola fa Aka Akaita kuma....batakarasa maganar ba takara Sakin Sabon kuka. Rungumeta Nazeer yayi yayinda yashiga lallashinta da maganganu masu Ratsa Zuciya. tuni ta kawar da tunanin da take tare da Shanye kukan Nata. bacci ke sonyin gaba da ita ganin haka Nazeer ya dauko ledan daya Shigo dashi. Kajine Aciki hade da free milk. da Ker yasamu ta yarda taci kadan Zuwa yanxu ita kanta tasan harda tsoron da take ji Nashi. Nazir ya ganota Dan haka Cikin Sanyin murya da lallashi ya Umarceta data tashi tayo Alwala. bata bata lokaci ba tafito Raka'a biyu Sukayi lokacin dasuka idar addu'oeh yarinka kwararomusu Na neman Albarkan Aure tare dasamun Xuri'a dayyiba. karshe tambayoyi yashiga mata tana bashi Amsa daya bayan daya har Xuwa lokacin da bacci yayi gaba da'ita Anan kan pray mat din. Murmushi kawai Nazir keyi yayin da yake kara godeya ga Allah. Haka kawai yaji Son Leemah na Kara Ratsa Zuciyar Shi. Lokaci daya ya kalleta yanayin yanda take bacci hade da Sauke Numfashi Ahankali ba karamin burgeshi yayi ba. dan yatsa yakai kan lips dinta yana Shafawa Ahankali yana lumshe ido. Wani irin murginawa tayi wanda yaja hijaf din dake jikinta yayewa Wow Nazir yafada lokaci daya yakai hand dinshi kan Brest dinta. Shafawa yarinkayi Ahankali yana fitar da Numfashi. Cikin bacci Leemah tajita Cikin wani irin yanayi tun tana tunanin mafarki takeyi hartaji Abun yana yawa. Ahankali tafara bube idonta ganin Nazir datayi Ahalin dayake ba karamin tsorata ta yayi ba. pls Nazir kadaina banaso bacci Zanyi....bakinshi yasa ya hade da Nata Lokaci daya taja wani irin Numfashi jin Haka yasa Nazir yashiga kissing dinta Cikin wani irin Salo hade da kwarewa. Kafin wani lokaci duk Sunfita hayyacinsu ganin kasan bazaimusu ba yasa yadauketa Zuwa kan bed. Wasa yake da duk illahirin jikinta yanda yakeso yanayin da bata taba Shiganshi ba Leemah ta tsinci kanta Ayau Dan tun tana nokewa harta Tsinci kanta da beye mishi. Lokaci guda tafara kukan ya Rabu da ita Nima jin danayi Nazir na karanta addu'an Saduwa da iyali yasa Nafita nabar dakin Ina Musu fatan Samun Zuri'a dayyiba.



*ina kara godiya gareku Masoya book dina masu kirana a Waya da masu turamun messages harma da masu Cigiyata a Sauran groups Ngd Allah yabar kauna?? da wannan nake kara Baku hakurin jinkirta post danake Ayanzu, wanda Suka Sani Sunsan Cewa ada Ina post A kullum yanzu inafama da Rashin lfy Shiyasa kukejina Shiru. but Alhmdllh book din gangarane yanxu y Rage. Allah yabani ikon Kammala Shi lfy*



Page....75



bangaren Su yazeed tunda yashiga Room dinshi bekara tunanin fitowa ba dama Ga gajiya tunanin Halin da Mufeeda tasakashi yadanyi daga bisani bacci yayi gaba dashi, hankalinshi kwance yake baccinshi bedamu da wata balaraba dake Cikin gidan ba bare yabi ta kanta. bangaren feenah banda kuka babu Abinda take Zuwa yanzu harda kukan takaicin Wannan wani irin miji Ta Aura?! Anyi biki Ance Ayau Zaizo gareta tabbas Kuma taji Shigowar Abokan Ango har Xuwa lokacin dasuka tafi kenan beda niyar Zuwa ya ganni. Lallai besan wacece feenah ba indai nice Muzuba. Tunanin da feenah tarinka yi kenan Cikin Ranta. Koma dai maganar Mufeeda gaskiya ce datace mijin nawa baya Sona lika mishini Akai? Kuka ta kara fashewa dashi Lallai da yau Nakara tabbatar da iyayena basa Sona. Toh Amma iyaye Sun taba haihuwar yara Suce basa So kuma? Rasa Amsa tayi Ga bacci dake Cinta hade da yunwa karshe Leemah ce ta fado mata a Rai wani Sabon kukan ta Saki Saida tayi mai isarta kafin ta tashi ta dauro Alwala Nafila tarinka jerowa Dan batajin Zata iya bacci adaren yau. Bangaren Mufeeda tun lokacin data bar hospital Lokacin da yusuf yace mata an Sallame yazeed daret gida ta Wuce daga Nan Sukashiga Shiri da kawayenta Dan Zuwa wajen party. Sun Shirya tsaff tashiga jiran yazeed yazo daukarta tare da kawayenta. Saidai kusan Awa2 Aka kara kan lokacin da'akai Alkawarin Xuwa wajen partyn, ba yazeed ba labarinshi. ganin da Mufeeda tayi kawayenta Sun fara Surutu yasa tashiga kiran Number din yazeed domin taji ba'asi. Saidai tayi trying kusan sau30 numbern bata shiga Ga wani Karin takaici Sam Number din yusuf dake wayarta Itama bata Shiga. ganin lokaci na kurewa yasa Zuciyarta ta yanke mata Shawaran ta kawo hayan motoci. Hakan tayi kuwa lokacin dasuka karaso Cewa tayi yazeed ne ya turosu Sabida Bejin dadi Sosai yasa Zai wuce daga gidansu. da Haka kawayen nata Suka gamsu Suka hau motoci Zuwa wani babban hold wanda Mufeeda ce ta Zuba Uban kudi ta kamashi duk dan Cewa bikinta ne Zai kasance Abin kwatance A fadin Najeria. Lokacin da Suka isa mamakin Rashin ganin kowa kawayen mufeeda Suka Rinka yi. kauda Zancen Zucinta tayi yayin da tasheda musu cewa dama ita da kawayenta ne kawai wannan partyn bata gayyace kowa ba. Haka Suka Rinka gudanar da Shakiyancinsu Su kadai yayin da Abin Duniya ya ishe Mufeeda tama Rasa wani irin tunani Zatayi Alokacin. bata kara tsinkewa da Al'amarin ba Sai Alokacin dataga lokacin tashi daga party yayi babu Alamar yazeed. Tasan dole kawayenta A wannan karon bazasu yarda da ita ba,musamman idan tayi musu karya lokacin dazasu tambayeta motocin kai Amarya. Cikin damuwa tacigaba da kiran Number din yazeed Still Akashe babu Abinda bata Rayawa Cikin Ranta. da Haka lokacin tashi yayi. Wata Aminiyarta ce ta Sameta da maganar datake tunani Cikin Ranta. Cikin Sanyin murya da inda inda ta bata Amsa da ba gidan yazeed Za'a wuce da itaba Sabida bashida lfy tarewa Saidaga baya. Jin haka yasa kawayen Mufeeda Suka fara kuskus harda masu yada mata habaici.tayaya Angama party ace ba gidan Amarya Za'a wuceba hasalima Saidai kowa ya nemo motar dazata maidashi gida. bayanda Zatai Dan batada mafita bare bakin maida musu Amsa da Haka duk Suka watse Suna masujin haushin Mufeeda,wajen ya rage daga Ita Sai Aminan ta Khady da Seemah wanda Suma Sunfara tsinkewa da Al'amarin mufeeda Dan haka Suka karaso wajenta danjin takamaimain Abinda yake faruwa. Mufeeda Akwai matsala ko?? dago Kai Mufeeda tayi ta kalli khady data wurga mata tambaya! Lokaci guda tashiga girgiza Kai Nop bawata matsala kuzo mutafi. dafata Seemah tayi Mufeeda Akwai Abinda kike boye mana. Hawayen da take makalewa ne yashiga Zubowa Seemah Wlh nima nakasa gane Abinda ke damuna. Amma Mufeeda Ina yazeed? Ina yan uwanshi? Aiya Sanina wannan partyn hade da yan uwan yazeed Za'ayishi maimakon haka Sainaji kince dan kawayenki kawai kikayi, me Hakan ke nufi ne???? Seemah Hakan danafada Shine Mafita tabbas gaba daya na hada partyn Amma tun tuni nake kiran Number din yazeed bata Shiga, dan haka nace Mushirya Muzo Still kina ganin nan nima bashi ba danginshi Ni ina tunanin yana gida besamu Sauki ba. Nisawa Seemah tayi Alright idan ba damuwa muje gidansu yanzu dan muji komai tayaya Andaura Aurenku kuma Ace a gida Zaki kwana. Gaskiya kutafi Ku ni gida Zani dare yayi khady ta fada tana murguda baki. Ok Sukace yayin da Suka hau mota dan Xuwa gidansu yazeed. Lokacin dasuka isa gidan Shiru da Alama kowa bacci yashiga. Sallama Sukai inno kadai ce a parlon ta idar da Sallah. Ganin Su mufeeda yasa tayi Murmushi wanda ita kadai Tasan manufarshi. kunzo neman tsaka koh? da sauri Mufeeda ta daga kai eh Kaka yana Ciki ne? Chaf ai tunda muka taso wajen party Aka kaima yazeed Amaryarshi karfe9 Shima yabar Nan yanufi gidanshi. ba Mufeeda kadai ba hatta Seemah Saida tasha jinin jikinta. da ker Seemah tayi mgn kaka kina nufin yazeed yana gidan dayar matarshi? Kwarai Kuwa yanachan yana Raya Sunnah. Magana Seemah Zatai Mufeeda tajata Sukabar parlon. Tabe baki inno tayi Cikin Ranta take fadin Saima idan kinji Yafasa Aurenki. Mufeeda dakin Bari munji komai ko? No Seemah muje da Safe masan Abunyi.



Washe gari tunda Sanyin Safe Naji Ina Muradin kaima Amare Ziyara??Dan haka Na yanke Shawaran Fara Zuwa gidan Halimcy. karfe 6 daidai Nakarasa gidan Captain Nazir.Nayi Mamakin ganin lovers din Xaune a parlo Leemah Sai faman Shagwava take Xubama Nazeer Shikuwa Sai lallabata yake Kamar egg. Cikin Raina Nake fadin ya'da tashin Wuri kuma Mrs Captain. Nazir naji yana fadin Sorry My baby Ki dauri kisha kadan. Zakiji Normal. Kara narkewa tayi jikinshi baby ni banasha pls. Oh God yazakisha magani bakici komai ba. Naji Sauki fa. Ok meyasaki kika kasa bacci toh? bakaine ba. Murmushi Nazir yayi iam Sorry Leemah bazan kara ba. Shagwabe face tayi toh katafi Room dinka Nidai. dariya yayi idan natafi Xakiyi bacci toh? Um'um ni banaji. U see leemah bakida lfy pls kisha tea din kadan. yamutsa face tayi tana kokarin tashi.ganin takasa yasa Nazir tashi daukarta yayi chak yanufi toilet da ita. Zillewa takeyi baby Nayi wanka fa. I know Amma bakiyi d Kyau ba.Ok kabari nayi mai Kyau da kaina. bebi takantaba yashiga cire kayan jikinta yayin da ya hada mata Ruwa mai Zafi Sosai da ker yasamu tashiga. Zakidaina jin Wannan kunyar Soon. turo baki tayi wanda Hakan yasa Nazir Kama Dan bakin nata kissing dinta yafara Sosai tun tana tureshi Harta hakura. Saida yagaji dan kanshi Kafin y yashiga gasa mata jikin. Su leemah Sai wani narkewa Ake hade da Shagwaba iri iri. Suna fitowa ya hada mata tea Nan ma da ker yasamu tasha kadan Saida yaga ta Shanye yabata magani kafin yashiga Wanka. bawani dadewa yayi ba ya fito gabanta yashirya inda take tafaman Rufe face.Murmushi kawai yake yana mamakin irin kunyar Leemah. Magana yakeson yi wayarshi tafara kara. dauka yayi ganin me kiran yasashi dagawa da Sauri. Sallama yayi. Yashiga gaisawa Cikin natsuwa. Eh Alhmdllh Abba. Toh insha Allah. Ok Zataji. Toh Saimun karaso.kashe wayar yayi ya fuskanci Leemah. Shafa kanta yayi Abba na gaidaki Leemah. turo baki tayi Shine Ni bekirani ba Saikai. dariya Nazir yayi Sosai yayin da yaja hancinta Cewa yayi nakai mishike yayi missing dinki. Ido Leemah ta fiddo waje lokaci guda ta tashi haba dai? Serious cewa yayi yana nemanmu karfe9 daidai. Murna Leemah tafara Bari nashirya tun yanzu.dariya Abun yaba Nazir kenan kinason Zuwa,bakisan ko laifi mukai ba! dariya Leemah tayi Saidai ko kaine kayi lefi Amma Amarya bata lefe, baby kasan yanda nayi missing din Mamy yau daya kawai? dariya Nazir yayi Sosai Ok Kafin kitafi Zokiji wata mgn. Matsawa tayi yayin data mika kunne.lokaci guda tafara girgiza Kai Nidai da Zafi banaso. Shikenan mufasa Zuwa. marairaice fuska tayi toh kabari mudawo. Murmushi Nazir yayi Alkawri kikayi. Na yarda Amma bada Xafi ba. dariya Nazir yayi Ok na yarda.





Sanye yafito da Sleeping dress da Alama tasowarshi daga bacci kenan, fuskan nan adaure kamar betaba yin dariya ba ya Nufa kitchen. bejima ba yafito yanufa dakinshi phone yafito dashi yakara komawa kitchen dafe da cikinshi ko ba'a fadamaka ba Zaka gane ba karamar yunwa yake jiba. indomie ya dafa hade da ruwan lepton yafito kamar ya wuce dakinshi saikuma ya yanke Shawaran Zama a parlon. Cikin Natsuwa yake breakfast dinshi bangare guda yana Chat a wayarshi. Saida ya Kammala yayi yunkurin tashi wayarshi daya dake gefe yaji tana Kara kai tsaye daya duba mai kiran yadaga hade da yin Sallama. daga dayan bangaren naji Ana fadin yazeed katashi Lfy? Lfy qalau Abba. Toh Alhmdllh idan kagama Abinda kake Xuwa karfe9 ina nemanka. Abba badai wata matsala koh? ba komai yazeed inada magana daku ne. Ok Sainazo Abba. Madallah katawo tare da iyalinka. dafe kai yazeed yayi danshi Shaf yamance da wata yake Zaune Cikin gidan, Toh wannan wace irin mace ce haka? Tabe baki yayi tasha Zamanta idan Saina nemeta. Ko bakajine yazeed? Inaji Abba me kace? Nace kazo da iyalinka. toh Abba insha Allah. jingina yayi da kujeran dayake kai Nikam yaushe Xanfara Samun Abinda nakeso? bashida amsa dan haka yatashi Xuwa room dinshi.daret toilet ya fada Wanka yayo yafito Cikin kankanin lokaci yashirya Cikin Shadda Sky blue colour. feshe jikinshi yayi da turaruka ya dau Makullin motarshi hade da wayoyinshi yayi Waje. kashe tvn dake kunne yayi yanufa waje. dafe kai yayi tunowa da maganar da Abba yamai. Yanzu nakii daukarta Abu yazama matsala mtsww yaja tsaki yanufa part din daya dabbatar Anan Amaryar take. Saida yayi tsayuwar kusan minti20 kafin yayi Shahadar yin Knocking din door din. Kwance take kamar Mai bacci Amma tunani ne fal Cikin Ranta. daga ganinta Kasan ba karamin Abu ke damunta ba domin face dinta fayau yayi ga idanunta dasuke a kumbure. Kamar daga Sama taji Ana knocking, hawayen dake face dinta ta goge kamar bazata bude kofar ba Saitayi tunani,tashi tayi tanufi kofar tana mai addu'a Allah yasa ko Kausar ce.



Page....76



Wani irin mummunan faduwa taji gabanta yayi lokacin data daura Hannunta kan kofar. dafe kirjinta tayi tana maimita kalman innalillah. Jitayi gaba daya batada kuzarin dazata iya bude door din gashi takasa dauke hannunta kan kofar bare Taga mai bugawa. Yazeed da gaba daya Ranshi yagama baci jiyayi kamar ya juya ya bar Wajen, Amma Ina bayajin Zai iya tsallake maganar Abba dayace yatawo tare da iyalinsa. Mtswww Wannan wace irin mace na Aura? Ba mamaki kofar ma batasan yanda Ake budewa va, ba mamaki tunda yar kauye ce. Juyawa yayi Afusace yakoma part dinshi. bejimaba yafito dauke da wani key din a hanunshi. kofar ya Nufa duk da faduwar gaban dayakeji befasa Kai key din kan door dinba, murzawa yayi ya tura kofar da karfi! da Sauri feenah dake tsaye bakin kofar tayi baya tana kara kiran Sunan Allah. tsaye yayi yana kallonta duk da baya ta juya mishi yanason yagane wace yarinyace Wannan? Wacece kuwa banda yar kauyen da inno ta hadaka da ita Xuciyarshi tabashi Amsa. dan tsaki yayi Cikin Ranshi Afili karfin Halin danne Zuciyarshi yayi ya juya baya yafara magana. "Ke wace irin bagidajiya ce, tun tuni Nake Knocking Anan kamar kurma,tun jiya kin Rufe kanki Saikace Aljana, karki damu idan Dan nine basonki Nake ba Umarnin iyayena nabi kuma kisama Ranki Zamanki Cikin gidan Nan na dan lokaci ne. Then kishirya yanzu Zamu fita minti5 Nabaki. feenah da tunda yazeed yafara magana ta juyo da mamaki duk da baya ya juya mata Bazata kasa gane Siffar yazeed ba, bare muryarshi da takeji karara. Shafa idonta tayi dan gasgata ba mafarki bane. Ganin Zai fita tayi Saurin Cewa yazeed! Zaro ido yayi Arazane jin muryar dayaji jiya Amafarkinshi, kasa juyowa yayi Sai wani dan Murmushi dayayi meyasa bazan daina tunanin feenah ba yafada Cikin Ranshi. Juyawa yayi Zai fita Still muryar yakaraji Cikin Sanyi ance yazeed! Wannan karon juyowa yayi gaba daya yana fadin Aljana inno ta Aura mun. Kusan tare Suka fiddo ido Suna jaaa da baya, girgiza Kai Suka Shigayi lokaci daya. Aa dan Allah kiyi hakuri Wlh kakatace tasa Aka Auramun ke,A iya Sanina ban taba Sabani da kowa ba yazakizo kicutar dani da Sufar wacce bazata Iya Cutar da kyankyanso ba bare dan Adam???? da Mamaki feenah ke kallonshi lokaci guda taji tsoron nata yafita ganin duk yanda yazeed yafita hayyacinsa, Abinma yaso bata dariya,Saidai Al'ajabin dake Ranta bazai Bari Tayi ba. turo baki tayi ta goge hawayen face dinta lokaci guda ta Wurga mishi harara. dan Allah Ni Mai yakawoka gidana malan?kazo kamar Wani Wanda yayi Shaye Shaye Kana Surutai,ni Rashin Son matarka da bakayi be Shafeni ba pls kafita bana bukatar Ziyarar ka.  ??"She is"! Yazeed yafada Aranshi. Saisaita kanshi yayi feenah har yanzu baki bar tsiwa ba, kinzo gidana Kuma kina fadin Nafita, pls Ce balaraba tafito Zamu fita. Ashe Anan kika kwana,Anfasa kaiki yolan ne kokuma har yanzu mijin naki besamu lokacin dawowa bane? dafe kai Feenat tayi takoma bakin bed ta Zauna. Wai me wannan yake fada ne? Yana nufin gadin matarshi Nazoyi Nan Shine Sukacemun Zama Zanyi kafin Akaini yola Yau? toh Ina balaraba din? Maybe ko wani dakin ta kwana daban. Tabe baki tayi Sorry Na dauka gidan mijina ne,bansan Nan bane Amma Ni bankwana tare da matarka ba. gira yazeed yadaga Sama Ina tunanin tana wanchan dakin. juyawa yayi yafita Zuwa dakin dake kusa Dana feenah. Ganin dakin bude yasa yashiga Kai tsaye. Ware hannu yayi lokacin daya gama dube dube baiga Kowa ba. fita yayi yakoma dakin da feenah take, Sister bata Nan fa kishirya mutafi tare. No feenah ta fada da Sauri ni bazan fita batare da mijina yace ba, katafi ina tunanin ko matarka tana gidan Mamy fa. Shiru yazeed yadanyi na lokaci kafin yadaga baki yayi magana wayarshi tafara kara....dagawa Yayi da Sauri ganin Abba ne ke kira. Hands-free yasa phone din yafara magana. Hello Abba! Haba Yazeed kai kadai fa muke jira. Abba kayi hakuri natsaya jiran balaraba ne kuma banganta ba, Sai Feenah Dana gani A gidana! Shiru Abba yadanyi badamuwa kataho tare da feenah din. Amma Abba tace bazata fita mijinta be Saniba. Bani feenah din idan kuna tare. Mikama feenah yayi ta karba Hello Abba ina huni? Lfy qalau yar Albarka ya bakunta. Alhmdllh. Kibiyo yazeed inason ganinku Yanzu, mijin Naki yana nan. toh Abba insha Allah. Mikama yazeed wayar tayi batajira mai zaice ba tashige toilet. fita yayi adakin yanufa kitchen breakfast yashiga ya hadama feenah mai sauki lokacin dayagama yayi daidai dafitowarta Subhanallah ya furta Cikin Ranshi yayin daya dauke idonshi Akanta. Itama kallo daya tamai ta kauda kai. "Muje ko" Ga breakfast. No bana bukata Ngd. kallonta yazeed yayi tunda yake ba'a taba yimai irin wannan Abun ba, waima meyasa Nake damuwa da ita haka ne? tashi yayi yafita tabishi Abaya.



Karfe10 da Rabi daidai Suka karasa kofar gidan Mamy. gaba daya Kasa fitowa Sukai daga motar domin ji Suke kamar andaura musu dutse Akansu, bangare guda kowanne Zuciyarshi bugawa take ba kadan ba. Tunani kowannesu keyi Cikin Ranshi. Kusan mintuna20 Suka dauka Ahaka...wayar yazeed datayi kara itace ta dawo dasu daga Zancen Zucinsu. duba wayar yayi yabude motar yana kallon feenah Muje ko. Bata tanka mishi ba tafita ya Rufe motar Suka Shiga. Jin parlon dasukai da hayaniya ya tabbatar musu dacewa parlon Cike yake da Mutane. Sallama Sukai gaba daya Hankalin yan parlon yadawo kansu Masha Allah kawai Suke fadi ganin yanda feenah da yazeed Suka jero kai Ka Rantse Kace masoya ne. da gudu Mubeen da Mubeena Sukai kan feenah Suna Oyoyo. Rungumesu itama tayi yayin data jasu Suka karasa parlon. kallon Kausar da leemah tayi Murmushi taga sunayi. Ikon Allah feenah ta furta Aranta kodan Oyoyo din Nan babu,idan Kausar Ciki yahata tashi Leemah fa? Tabe baki Tayi takoma gefe ta Zauna yayin data Shiga gaishe da mutanen parlon. Lallai taron babba ne kenan wannan yawan mutane haka yazeed ya furta Aranshi. Kusan duk familyn bangaren mutanin biyu ne Xaune. inno na hango kusa da innah nafisa ta yola, kusa dasu wata tsohowace, nagane ta Mahaifiyar mumyn feenah ce. Bangare guda Mamy,mumy,Umma da Hajiyar Kausar Su nagani Zaune. Dan nesa dasu Naga dad,Abba da Alhji Suleiman mijin Umma. ( karku manta Alhji Sulaiman tare Suka taso su3 da Abban yazeed da dad din feenah, kuma dad da Abba duk A karkashin Baban Alhaji Sulaiman Suke aiki, wanda mahaifine wajen mumyn feenah. Alhjii Sulaiman Wa ne Awajen mum) Nazir, yusuf Suma duk Suna Wajen. Bayan gaishe gaishe Kakan feenah yafara magana Alhji Ibrahim kenan. Naji dadin kasancewata Acikinku gaba daya. Nayi murna da Allah ya Nuna mun Auren yaranku. Inno kece silar hada Wannan Auren Allah yasaka miki da Alkairi Duniya da lahira. Sanan yusufa kaima inamaka addu'a Allah ya biyaka tunda kaine ka fara daura foundation, Allah yabaka Zaman lfy da iyalinka yabaka Zuri"a dayyiba. Amin Yusuf yafada wanda kanshi ya daure Cikin Ranshi yake tunanin, Ni yaushe na hada Auren yazeed da balaraba, feenah da waye ma Oho? Maganar da kaka yacigaba ta katseshi. Nazeer da Leemah Allah yasama Aurenku Albarka yakareku da Sharrin Shedan,Allah yabaku Zuri'a dayyiba. Amin duk yan wajen Suka fada. Kallon yazeed kaka yayi yazeed Ina jajanta maka Kan Abinda yafaru dakai game da yarinyar nan Mufeeda Allah yakara tsare manaku Aduk Inda kuke, Sannan kacigaba da addu'. insha Allah Kaka ngd Allah yakara girma. Amin yaron kirki. Juyawa kaka yayi wajen feenah. Jikata idan Abu yasameki wanda farin ciki ne wajen iyayenki kekuma Awajenki kila yazama Abin bakin Ciki Sabida yarinta, Wani mataki Zaki dauka Akai?? Shiru Feenah tadanyi daga bisani tafara magana. Kaka farin Cikin iyayena shine nawa, bana tunanin Zasu iya yimun Abinda zai cutar dani dan haka idan Nasamu kaina a irin haka Zan fadi ""Alhmdllh Ala kullin hal"" domin komai Nasan Allah ke yinshi. Masha Allah kawai yan wajen Suka furta. Kaka Murmushi yayi Nazeer in kaine yazakayi? ?kaka Nima yanda feenah ta fada haka Xanyi. Kausar in kece yazakiyi? Kaka nima ina bayan feenah. Yazeed in kaine fa?? Hakan Zanyi kaka. Toh Alhmdllh Alhji Umar yabama yaron Alhji Ahmad Auren yarshi domin farin cikine Awajensu, Sanan Auren ya kullune Sanadiyar yusuf da inno. Allah yamuku Albarka yasama Aurenku Albarka yakarama Rayuwarku Albarka yakuma baku Zuri'a masu Albarka yazeed da feenah. gaba daya yan wajen idan kacire inno dad Abba da innah nafisa Sauran duk kansu daurewa yayi Amma daka gansu Zaka gane farin Cikin dake dauke a face dinsu. tashi yazeed yayi yakoma kusa da yusuf da gaske feenah matata ce? Murmushi yusuf yayi daga bakin da baya karya kaji maganar ai. tsalle yayi yakoma wajen inno kakata da gaske feenah kikasa aka aura mun? Juyar dakai inno tayi kamar batasan me yake fada ba. Tashi yayi yakoma kusa da mamy. Mamy feenah matata ce? Shafa kanshi Mamy tayi Nima yanzu naji Son Allah yayi Albarka karike matarka da Amana. Kwantar da kanshi yayi kan Cinyar Mamy yana Saukar da Ajiyar Zuciya wanda besan fassararta ba. Nasiha kowa yashiga musu idan wannan yayi wannan yayi da haka har Suka Rufe taron da addu'a. Ganin tun lokacin da Akai mgn Feenah batai motse ba yasa Leemah magana. besty bakice komai ba.kamar jira dama take atanka mata take tashiga ihu. Mum Ni Wlh banason Auren Nan, banason yazeed Shima dazun yafadamun baya Sona,dan Allah dad kusa yasakeni, ni Wlh banasonshi bana kaunarshi bazan iya Zama da yazeed Amatsayin mijin Aureba kutaimakeni. Afusace mum ta karasa wajen feenah mari ta dauramata a face dinta takara daga hannu....mamy ta riketa haba hafsat feenah ai tawuce duka, kibi Ahankali. kamo hannun Mamy Feenah tayi Mamy dan girman Allah kisa yazeed ya sakeni. Tsawa dad yabuga mata feenah Xan Saba miki idan natashi. Kabi Ahankali Alhji faruk Abba yafada. tashi feenah tayi Afusace zata fita Saidai ko kofa bata kaiba jire ya kwasheta tangal tangal tayi kadan yarage takai kasa yazeed daya karaso ya tareta. ganin idonta ya kafe yasashi kwala ihu. Inno mamy na Rasa Feenah Wayyo Allah. Gaba daya Sukayo kansu A rikice. Maza Nazeer muje Asiviti. Ku kaita Sama Yusuf ya dubata mamy ta fada. Kasa daukarta yazeed yayi saifaman kuka yake kamar yaro.ganin haka yasa Nazeer daukanta yayi Sama da ita,binshi yazeed yayi yana hurama feenah iska a face dinta. dakin Mamy Nazir yakaita duk sukabi bayanshi.





Akofa inno ta dakatar dasu kumu koma kasa ba yanda Zasu dubata da taron mutane haka. Sauka duk Sukayi dakin yarage yusuf da yazeed Kawai. dubata yusuf keyi yazeed banda Surutai babu Abinda yake. Dan Allah feenah karkimun haka kitashi ko bakyasona muyi Rayuwar Aure dan Allah kada kibari Na rasaki Akaro na2. dan Allah malan kafita kabarni nayi aikina tunda bakada Amfani,tace batasonka ko dole ne? Haba yusuf Kasan inason feenah kabarni Anan banajin Zan iya Rabuwa da ita. Murmushi yusuf yayi Ayanzu koh? Kamance sanda Nake binka Alalama kake Zuba tsiyarka? Kamance yanda kake wulakanci gaban yarinyar Nan? Tayaya kake tunanin feenah Zata soka bayan Ada ita ka tsana fiye da kowa kuma kabari tasan haka? Yusuf mubar wannan Xancen ya huce, tayaya feenah Xata fahimceni? daga kafada yusuf yayi I don't know. Pls yusuf. ka kyaleni Yazeed kazo kanatamun kuka haba, hope bakamance Mai kafadamun a madina ba lokacin da Kausar tayi Rashin Lfy? Haba yusuf mubar duk wannan yanzu. Ok mubarshi tashi mutafi Xata farka lfy Insha Allah. Yunwa ce Kawai da yawan tunani. tausayinta yazeed yaji matuka tunowa da tunjiya bataci Abinci ba.kai Gaskiya ban kyauta ba Ashe Kaina na cuta. Katashi muje angon balaraba. Katafi ni ina Nan. fita yusuf yayi yana murmushi. Komawa yayi kusa da ita yana kara kallonta Wani irin farin ciki yaji wai Feenah tazama mallakina, da Wani Abu Zan Sakama inno da yusuf Allah yabiyasu kawai. bayan Wasu Awanni Mamy tashigo dakin daidai Sanda yazeed Ke kokarin kai bakinshi kan face din feenah. Sallama tayi da Sauri yazeed yadago kauda kai mamy tayi kamar bata ganshi ba. Bata tashiba har yanzu? Eh Mamy. Kayi Sallah kuwa? Nayi Anan mamy. Juyawa mamy tayi zata fita taji sha2shekar kukan feenah. Da Sauri ta juyo Tayo wajensu.



Page...77



Sannu my daughter Mamy ta fada yayin data rike hannayen feenah. Hawaye ne kawai ke Sauka Kan fuskan feenah, ido Rufe tafara magana. Mamy banason yazeed dan Allah kusa yasakeni pls. Runtse ido yazeed dake wajen yayi har Cikin Ranshi bayajin dadin yanda feenah ke furta kalmar kiyayya Akanshi. Murmushi Kawai Mamy keyi kara damke Hannun feenah tayi Kiyi hakuri feenah Ki kwantar da Hankalinki, Babu wanda Zai miki Abinda bakyaso, Abinda nakeso dake yanzu kicire komai kisake jikinki Ni Zansan Abinyi kinji koh. Kada Kai feenah tayi Alaman ta gamsu. Yawwa yar Albarka yanzu me kike So nakawo miki kici. Mamy Ni banason komai. feenah bakici komai ba tun jiya fa yazeed dake gefe ya fada. Kallonshi tayi ta watsa mishi harara ta kauda Kai. dole Zakici inhar kinason Nasa baki Amaganar Nan Mamy ta fada yayin data tashi tabar dakin. tana fita yazeed yadawo kusa da feenah ya Zauna. feenah me Namiki haka dayasa kika tsanene?? Kauda kai feenah tayi gefe Alamar batason maganar. ba Abind yakamata kiyi b kenan feenah kamata yayi muhada Kai wajen yima iyayenmu biyayya, Sanin kankine nima idan bayanzu ba Bansan ke na aura Amatsayin mata ba, ni inada wacce Nake So,Abu daya Nakeso dake kidaure muhadu musaka iyayenmu farin Ciki,lokaci kadan ne Saina Sawwake miki ki Aura wanda kike So. Hawayen da feenah take makalewa Sune Suka Shiga bin face dinta. Kallonshi tayi Cikin kuka tafara Magana, yazeed tunda kaima Kasan baka Sona kaje yanzu kasanar masu Zaka Sakeni dan Allah, Ni Wlh bazan iya Zama dakai Amatsayin miji ba. Runtse ido yazeed yayi Sabida kalaman feenah. bangare guda yanda take kukan ba karamin jinshi yake Arai ba, Karfin Hali kawai yake Ayanzu yandama yasamu tafara kulashi yadanji dadi. feenah idan Nayi haka kamar Na nuna musu basu isa dani b Kenan. Kawai tunda nafada miki Zan Rabu dake Ahankali ki kwantar da Hankalinki. Yaushe Zaka Rabu dani??? Bansa time ba Amma Zaman kankanin lokaci Zakiyi agidana. Wani irin Murmushi feenah tayi wanda yasa yazeed tabbatar da feenah batasonshi ko kadan. Cije baki yayi yafita daga dakin. Karo yaci da yusuf dake kofar dakin. Kama hannushi yusuf yayi Sukabar Wajen. Haba Yazeed wannan wace irin Rayuwa ka daukarma kanka? Ka tabbata Zaka iya Cika Alkawarin daka daukarmata na rabuwa da ita? Menene Aibu Dan kazauna Ka fahimtar da ita kuskuren dakayi Abaya,kakuma fahimtar da ita irin Son dakake Mata Ayanzu! Kasani koma Hakan yasa ta fahimceka tasoka kugina Rayuwarku Kamar kowasu ma'aurata? Me yasa kayi haka yazeed? Why? Why? Cikin karfin Hali yazeed yafara magana, domin Shikadai yasan yanda yakejii idonshi gaba daya yakoma Kamar gauta. Yusuf Na tabbatar Ayanda feenah ke nuna kiyayyarta gareni bazata taba Sauraron Abinda Zan fada mata ba, kawai Zansaka iyayena farin Ciki Ayanzu, kuma Zan Saki feenah kamar yanda ta bukata daga baya, Na Amince koda Son feenah Zai kasheni Saina faranta Ranta da Abinda tafi So. Haka kaga yadace dakai koh yazeed? Inabaka Shawara karka daukarma kanka Alkawarin Abinda bazaka iya Sauke Shi ba! dafa Kafadar yusuf yazeed yayi I promise to you yusuf Zan Aikata Abinda Feenah keso nan da dan lokaci kadan. Hmmm yusuf yafada kenan Wani Auren Zakayi? Nop Nahakura da kowace mace Zanyi Rayuwata ni kadai. Tabe baki yusuf Yayi tunda Haka Mazon Allah S. A.W. Ya koyar damu Saika bada himma. daga haka yabar wajen. dafe kai yazeed yayi lokacin daya Zube Akasa Gaba daya Zuciyarshi wani irin tafasa takeyi bayajin dadin komai. Mamy datazo Wucewa ta lura da yanda yake Zaune kan Step gaba daya taji tausayin dan nata ya Rufeta. dawowa tayi Zuwa wajenshi ta dafashi. yazeed bekamata kana damuwa Akan irin Wannan matsalar ba, tunda dai Kasan bakason feenah mai Zai hana kabata takardarta Ayanzu domin kuhutama Zuciyoyinku, tunda bamu isa daku ba. da Sauri yazeed ya juyo yana kallon mamy kukan dakecinshi ne yashiga Rairawa. kanshi Mamy ta daura kan cinyarta tana maikara tausayawa dan nata. Shafa bayanshi kawai take dan batada bakin bashi hakuri Azatonta duk dan Shima bayason Auren ne yake haka. Saida yayi mai isarsa kafin yadago mamy Abaya Nayi wata irin Rayuwa Wacce bansan kanta ba, . mutane da yawa Sun tsanene Sabida Rayuwar danayi, gashi yanzu Agaban idona ana iya fadamun irin kiyayyar da Akemun. Mamy feenah Itace macen Dana faraso aduniya wacce nakejin idan narasata Zaku iya Rasani. Mamy Menene Aibuna da har feenah ke iya furtamun bata kaunata. dan Allah Mamy kifadamun halina Mara Kyau Wlh Zan gyara. Lumshe ido Mamy tayi tacigaba da Shafa bayanshi. Ya'isa my Son idan na fahimceka Kanason feenah fiye da kowace mace Ayanzu? Mamy Wlh inason feenah da ita kullun nake mafarkin mun Tara yara. Shafa kanshi Mamy tayi ka kwantar da Hankalinka Nan gaba feenah Zatayi Alfahari dakai, Ayanzu kabi komai Ahankali kacigaba da addu"a Wata jarabawace Allah ke jaraftarka da ita. Mamy yanzu menene yakamata Nayi game da feenah? addu'a Itace kan gaba kakuma Rinka Sake Mata kana kyautata mata hade damata Nasiha. Ngd mamy Allah yakara miki kwanciyar Hankali. Amin yarona Allah yabaka farin Cikin ka. tashi Mamy tayi ta nufa dakin da feenah take fira taga Sunayi da Leemah da Kausar Suna dariya kamar ba'itace tagama bori dazu ba. Murmushi kawai mamy tayi ta juya tabar wajen Cikin Ranta take fadin feenah bazatayi wuyar Sakkowaba insha Allah. Misalin karfe8 yusuf yaja Kausar Suka tafi. dakin ya rage Leemah da feenah inda Suka Cigaba da firarsu.duk dacewa yawancin firan vewuce Kan yanda Akayi Shagalin bikinsu ba. Leemah ce takara dacewa Wai Ashe duk Abin Nan brother na kika Aura bamu Saniba. bata Rai feenah tayi ai Wlh danasan Shine tuni da ban Amince andaura Mun Aure dashi ba. Murmushi Leemah tayi tunda kuwa Anriga andaura Sai hakuri ba. Hmmm Zanyi nadan lokaci ba. Magana Leemah Zatayi Mamy data Shigo ta katseta. ...Leemah Nazir yace Kije kutafi fa. bata Rai Leemah tayi Mamy Wlh bangaji da Zaman gidan ba. Ai Saiki Zauna lokacin dakika gaji Saiki fito Mamy tafada yayin data bar dakin. yamutsa fuska Leemah tayi ta tashi besty yaushe ke Zaku tafi?? Mtswww Ni ina nan. dariya leemah tayi tabi Hanyar waje kice gidan Mamy Zakuci naku Amarcin kenan. dariya feenah itama tayi wanda yasa Leemah kallonta da mamaki. Lfy kuwa???? dariya feenah takarayi Wannan tafiyan taki Ai dole tasa mutane dariya. bata fuska Leemah tayi tacigaba da tafiyanta har tabar dakin. da karfi feenah ta furta Zankiraki naji dalilin Wannan tafiya haka.





My daughter Wannan dariya duk namiye haka?? Mamy Wlh tafiyan da Leemah keyi yaban dariya. Murmushi kawai Mamy tayi tabar maganar. Kitashi kutafi gida dare nayi. Mamy gidanwa kuma?? Gidan yazeed! Mamy Ni Bazan bishiba Anan Zan Zauna. Kinsan dai Namiki Alkawari koh? Kibi mijinki ni zansan Abinyi Nan gaba. Mamy Idan nabishi wulakanci Zairinka mun Wlh. Bazai miki ba feenah Namishi fada, Sannan Zai Bari kicigaba da tafiya Aikinki lokacin da Leemah Zatacigaba da Xuwa. Turo baki feenah tayi Mamy kifada mishi baruwanshi dani kada yarinka kulani. Zanfada mishi,Zaidai dan rinka miki mgn kadan kinsan gaba ba Kyau. kinji koh? Eh Mamy. Yawwa my feenah yanzu kishirya kutafi, kafin Nan Ki kira mum Awaya kibata hakuri kinga tayi fishi da yawa.toh mamy ita meyasa ta Amince na aura yazeed? Aafa feenah Hafsat batasaniba. Shikenan feenah tafada lokacin data tashi. Nasiha mamy tadan kara mata Asiyasance tare da hadamata Wasu magani kamar yanda tamawa Leemah. Amsa kawai feenah tayi tamawa mamy Sallama. A parlo tasamu yazeed Zaune. turo baki tayi oya. tashi yayi yamawa inno Sallama Suka fita.



Page....78



ATAIKAICE



Bayan Sati biyu Leemah da Angonta Nazir Sun kara Shakuwa da juna. kulawa ta musamman Suke bamawa junansu, Nazeer ko kadan bayason Aikata Abinda Zai batama Amaryarshi Rai. bangaren Leemah itama tana kare duk wani Abun data San Zai batama Angonta Rai. Zuwa yanzu dukta aje wata kunya Agefe dagewa take wajen faranta ran mijinta musamman da Abinda ta fuskanta yafi Faranta Ranshi. Wajen Kwalliya,tsafta,kwarewa wajen girki da Nuna bajinta Aduk lokacin daya bukaceta, Dan haka Suke Soyayyarsu Son Ransu Zamansu gwanin Sha'awa. Cikin lokacin Leemah ta Ziyarci Kausar da feenah duk dacewa Kusan koda yaushe Suna tare A waya. bangaren Kausar ma Soyayyarsu kara karfi take Akoda yaushe ita da yusuf dinta. Tare Suke Rainon Cikinsu inda Kausar Zatayita Xuba mishi Shagwaba yana biye mata. Kausar Lokacin data Samu labarin yazeed ya fasa Aurenta komawa Mahaukaciyar karfi da yaji tayi. Musamman dataji Cewa yazeed feenah ya Aura! Ranar Su khady Sunga hauka dan gaba daya hanasu Sukuni tayi. Tun washe garin Ranar dataji ta kara bazama wajen bokaye duk dacewa duk wata kadara data tara na yazeed yanzu babu Amma bata fasa Rantan Kudin mutane dan ganin ta kwace yazeed ba. Saidai dayake Ance Allah ba Azzalumin bawa bane duk wajen bokan dataje Kai tsaye yake fadamata bazai iya Aiki kan yazeed ba,karshe wajen bokan dayamata Aiki afarko takoma Saidai Sanda ta isa gaba daya kasa gane wajen tayi har 3days tana bulayi ganin bazata Samu Nasaraba yasa tahakura. duk wanda yasan Mufeeda ada idan ya ganta Ayanzu Zaiyi tsammanin mahaukaciya ce, Su Seemah dake tare da ita Suma yanzu ba kasafe sukacika biye mata ba. Mufeeda va karamin son yazeed ta kamu dashi ba wanda duk lokacin datayi yunkurin Xuwa wajenshi Saita tuna da labarin da Akabata nacewa yazeed yace duk sanda ya hadu da ita Saiya illata ta Dan haka take Hakura tayi Zamanta. Khady itama wani Alhaji tasamu wanda Suka Shirya yin Aure nan da Sati daya mai Zuwa duk dacewa khady batabar Halinta na lesbian ba Saidai Shi Alhajin betaba gane hakan ba domin bata taba nunaHalinta gabanshi. Mr yazeed da Amaryarshi feenah Zamansu Suke irin Zaman da Akecema ko inkula. Tun Ranar dasuka dawo daga gidan Mamy feenah tafita harkarshi! Koda yaushe tana daki batacika fitowa lokacin dayake gida ba, idan tafito Kausar ce tazo mata dan ita Ke yawan Zuwa Sai kuwa idan yunwa taji Zatafito tayi Abincinta daidai Cikinta taci ta koshi ta tashi. duk wani Hanya data San Zata hadata da yazeed batabi Acewarta Zaman daki yafi mata kan tafito taga yazeed Amatsayin mijinta Suna Zaune gida daya. Yanzuma Zaman da take kawai dan mumynta tayi fishi d itane daga lokacin data daina fishi da ita zata koma gida Acewarta. Tun lokacin da yazeed yalura feenah ganinshi ne batasonyi Shima yadaina Shiga part dinta dan dama duk lokacin daya Shiga da fada Suke Rabuwa. Saidai ya Rasa yanda Akai Zuciyarshi takasa hakura da feenah duk yanda yakai ga fishi da irin wulakacin da take mishi nadan lokaci ne, gaba daya kuma A kullum kara mishi sonta Akeyi, lokacin daya gama yarda da Cewa Zuciyarshi bazata taba Rabuwa da feenah ba yasa Yahura yacigaba da Lallashin kanshi, tunaninshi Ayanzu bewuce yazaiyi yasa feenah taso Shi ba.



yau takama Ranar Monday Ayaune kuma Amaren Sukagama Cinye hutun Amarcinsu, domin Ayau Zasu Koma bakin Aikinsu. Karfe7 daidai tafito daure da towel da Alama Wanka tayi. gaban mirro ta Zauna lokacin data gama goge Ruwan dake jikinta. Saida tagama Shafeshafenta kafin ta jawo wayarta dake gefe. Call....bugu3 Aka daga: daga daya bangaren Naji muryar Leemah nafadin hello besty Good Morning. Morning feenah ta fada Cikin muryar da bata fita Sosai. besty Bakijin dadi ne? Am Normal Leemah Kafin kitafi kibiyo ta nan mutafi tare. Zuwa Ina feenah? Hospital mana! Meyasa Zan biyo bayan yazeed Zai kaiki? Ni nafada miki Shi Zaikaini pls kizo kidaukeni Nidai. Uhumm besty bakida dama Ni mijina yanzu yasaukeni gashi yatafi bare nace yazo ya daukeki. Oh My God meyasa baki kirani ba before kitafi? Ai ba lallai Saida izininki Zani Aiki ba feenah duk kiyi kigama Abinki daga Sanda kika Samu wacce ta Aure miki miji Zaki Aje duk wasu makaman yaki dakika dauka ma kanki. Kuma......dan Allah Leemah kiyi Shiru ba maganar dana kiraki muyi kenan ba, ni banida Wani mijin dazanyi kishi Akanshi dan wata ta Aureshi! Dan haka ya Auri mata dubu beshafeni ba Wlh. dayake ba'a Auren mata dubu Ki kwantar da Hankalinki Uku din nan Zai kara Soon. Mtswww feenah Taja tsaki lokacin data kashe wayar. Numbern Kausar tayi dialling tana dagawa ta Sheda mata tazo ta dauketa. feenah Allah ya yaye miki Abinda ke damunki, duk Naji firarku da Leemah kuma mazajenmu ba bayi bane dazasuzo daukan mace da mijinta....magana feenah Zatai taji kausar ta kashe Phone din. Cije lips dinta tayi daga bisani taja tsaki, Aikin banza ta fada da karfi Sun Wani hademun Kai kan wannan MAN din. Cigaba da taje gashinta tayi lokaci guda takarasa Shirinta tafito. Zaune yake a parlon yanasaka takalmi da Alama Shiri yagama Na tafiya aiki. Cikin takun kasaita tafito face dinta adaure kamar irin baby's din nan da aka musu tilas din Zuwa Skul. Aje handbag din dake hannunta tayi tanufa kitchen. dago kanshi yayi jin Wani fitinannen kamshin dakeson batar mishi da hankali, ganin bega kowaba yasashi Zaro ido lokaci guda ya Sauke Ajiyar Zuciya ganin jakar feenah data Aje. Haka kawai yaji bazai iya tafiya besata a idonshi ba, farar daya Wani tunani ya fado mishi! Ina Zataje da jaka haka? Hospital Zuciyarshi tabashi Amsa. Chaf yafada Akasan Zuciyarshi. Yau Zanga karshen girman Kai irin na yarinyar nan, tana nufin bazata fadamun zata fara Zuwa Aiki ba? Waye ma Zai kaita ne? yau Xanga karshen Rashin kunya yazeed yafada lokacin dayayi wani irin Murmushi. tsaye take a kitchen din tana Zance da Zuciyarta, ni miye Xan dafa mai Sauki nayi late wlh Allah yasama Nasamu keke'napep Awaje. Let me eat this ta fada lokaci data dauka Ayaba guda daya, barewa tayi taci Sai Wani drink data Sha tafita daga kitchen din. lumshe ido yayi lokacin daya kalli beautiful face dinta, masha Allah yafada Cikin Ranshi yana Murmushi. Karar bude door din parlon yaji yasa ya waiga. Lallai yarinyar nan batada hankali Taxi Zata hau She's mean? Hade fuska yayi yakoma ainayin yazeed din da. Ke ina Zaki yazeed yafada Cikin Wata irin murya Mai kama da bacin Rai. Arazane ta waigo dan ita harta gama zagayenta bataga kowa Cikin parlon ba. dafe kirji tayi ta waigo ganin yazeed yasata bata fuska. Kawani bani tsoro wajen Aiki Zani mana. Wa kika tambaya? Sainace maka Zanfita? karfa kamanta ni bazamanka Nake ba dan basonka Nake ba, kuma Ni bance Ka kainiba bare kace....Zooo Nan yazeed yafada Cikin daga murya! Kallonshi tayi Akaron farko ganin idonshi ya Chanza gashi ba Alamar wasa yasata tsorata. Amma saita dake Nayi late kabari idan nadawo tunda kai bakada Alamar tafiya,mai yuwuwa Mufeeda din Bazata Hospital dinka yau ba Shiyasa. Wata irin iska yazeed ya furzar lokaci daya yakara daka mata tsawa Zo nan nafada miki. kafa tasa Zata fita dan Zuwa yanzu ta tsorata da yanayinshi. Taku daya yayi yakamota Ciki yadawo da ita kan kujera yazauna inda yashake wuyan Rigarta, Riketa kawai yayi yarasa mai Zaimata ya huce haushinta. dan Allah bro Yazeed kayi hakuri wuyana Xan mutu. Runtse ido yayi yanajin yanda take kuka Saidai yakasa Sakinta! Wayyo mum Zai kasheni Wlh dama bayasona kawai dan yarinka dukana ya Aureni, Saida nafada muku Amma kuka Aura minshi Wayyo yaya Nazeer Za'a kashe maka ni! Yazeed dan girman Allah ka kasheni na huta Nasan dama kiyayyar dakakemun tafi haka.....



Sakin wuyanta yayi lokaci guda yajawota tafada jikinshi..bro yazeed kayi hakuri bazan karaba nafada maka.....bakinshi yakai daidai nata kissing dinta yafara Azafafe lokacin daya kama lips dinta. Kissing dinta yake Sosai iya karfinshi banda Sauke Ajiyar Zuciya babu Abinda yakeyi. feenah Hawaye kawai take Dan gaba daya takasa tureshi Ga wani irin radadi da lips dinta Sukeyi kamar Zasu Cire, gashi gaba daya a takure take Kan kujeran dasuke. Ringing wayan yazeed tafara Wanda Ita ta dawo dashi daga inda ya lulaaaa. Sauka yayi kan kujeran, yakoma gefe yana Sauke Ajiyar Zuciya. daker yasamu yadaga kiran dake kara Shigowa wayar. Yazeed inata kira baka dauka ba why? Sorry Yusuf. Uhum yakamata kafito haka 8:30 dan bakufi Kowa Son Zaman gida ba. Yanzu Zanzo kaina ke Ciwo yusuf. Hakane muryarkama ta Nuna Hakan, Amma tunda Ansamu Akasi kaje jinya tare d phone dinka Saika fito katawo Aiki. Gaganin iskanci yusuf keson mishi yasa yakashe wayar. Juyawa yayi ya kalli feenah dake kwance har yanzu kan kujeran Runtse da idonta....Saiyanzu yaji haushin kanshi, me yasa Na yarfa kaina bayan Hukunta ta yakamata nayi? mtsww yaja tsaki Akasan Zuciyarshi. Kara kallonta yayi Sai yanzu ya lura hatta rigan dake jikinta Saida ta yage. Oh god me Nayi mata haka tausayinta yaji farar daya. da Ker yasamu yatashi Rike da mararshi yayi dakinshi. Wanka yayi yafito Still tana wajen daya barta. Karasawa yayi wajen kujeran ya Zauna gefenta. feenah! feenah! Ganin batada niyar amsawa yasa wata dabara ta fado mishi. Ouk tunda So kike nakara bari na......da Sauri ta tashi tana jije lips pls ni kamaidani gidanmu. Waike bakya gajiya da korafi wato punishment din nan be miki ba?? turo baki feenah tayi Cikin Ranta tana fadin punishment ko iskanci ba. Wace Matar Aure kika taba ganin tafita b izini mijinta? ganin bada wasa yake maganar ba yasata yin kasa d murya, kayi hakuri. Cije lips yazeed yayi haka kikaga Ana Zaman Aure agidanku, 5days kenan bansaki a idona ba, baki damu da kizo kigaidani ba, baki damu da kula dani ba, Cina, Shana wannan itace tarbiyar gidanku? Kifa Sani Aure ba Abun wasa bane koda ace bakisan waye niba yazama dole kimun wa'inan Abun Dana lissafa Amatsayina na mijinki feenah. Kina tunanin bakya kyautatamun Ahaka zancika Alkwarin danamiki na Rabuwa dake? Idan har kinason Zaman lfy dakuma son barin gidan nan yazama dole daga yau kizama kowace irin Matar Aure. Cina, Shana, tsaftacemun muhalli, hadamum Ruwan Wanka da Sauran Abinda kika Sani,idanma baki saniba ga kawayenki nan kitambayesu. Muddin kika Kula wa'Inna nikuma Xan cikamiki burin barinki da gaggawa. Idan kuma Zaman gidana kika Zaba ki karya doka daya daga wainnan kiyi kallo. Sannan ba Rashin kunya idan kikaimun Abinda yafi nayanzu Zan miki. Maganar Xuwa Aiki kibari Xuwa gobe idan nakawo miki wasu uniform din.yazeed Yana kaiwa nan bejira cewartaba yatashi yabar gidan. Yana fita feenah ta hada Kai da quiwa tashiga raira kukanta. Sam inno bataimun Adalciba data hadani da yazeed Nasan Abinda yafi hakama duk Zai iyamun tunda dama baya kaunata. Wani Sabon kukan tasaki yayinda Cikin Ranta sake sake kawai takeyi.





*I really really appreciate the direct messages,tags,Comments, likes,Call and prayers?????? Showered n us by family and friends....the joy of been loved and Cared by people you barely knw is also Over whelming.....thank you So Very much for rejoicing me lover's. My baby Name is fatima* (farha)??????????????



Page.....79



Saida tayi kukanta mai isarta Kafin ta tashi takoma dakinta. gaba daya kasa Zama tayi kewaye dakin kawai take tana kara tunano maganganun yazeed dayayi mata dazun, bangare guda Radadin da takeji a lips dinta ya hanata Sukuni. Hawayen da take makalewa Shine yacigaba da Zuba kan fuskanta wani irin daci takejin Zuciyarta namata. Wannan wani irin adalci kenan iyayena Sukaimun? Su Rasa mijin dazasu Hadani Aure dashi Sai yazeed wanda Sunfi kowa Sanin bana jituwa dashi! Wani irin Zama Zanyi da yazeed wanda ganinshi ma banason inayi? Kai nikam inno bataimun adalci ba datasa Aka hadani da wannan Azzalumin yazeed din mai girman Kai da fariyar tsiya. Yanzu ya Aureni Dan wata manufa tashi ta dabance ni nasan hakan, Lallai dole Nasan matakin dazan dauka na Rabuwa da yazeed Cikin lokacin Nan Kafin ya maidama iyayena gawata. dafe kai tayi ganin tunanin Zaimata yawa yasa tayanke Shawaran kiran mum dinta Awaya, wasu Sabbin hawayen ne Suka wanke mata fuska tunowa da mum fishi take da ita duk dan Akan yazeed. Kai Subhanallah wannan wace irin kaddarace tasameni Zama da wanda ban taba tunanin Hakan ba? Inama da Ace dan kauyen nan na aura da Zuciyata bataimun Zafi kamar yanda Nakeji Ayanzu ba. Kallon Agogo tayi lokacin data gama tunanin daya zamanmata dole, ganin har karfe1 yasa ta tashi tashiga gyaran gidan kamar yanda yazeed ya Sanar da ita, Tana kammalawa tashiga kitchen domin daura Abinci. Mema Zan dafa yanzu ne?? Mtswww ni Wlh an hadani da Aiki insha Allah lokaci kadan ne Zaka gane kuranka. Shawaran da Zuciyarta ta bata na dafa white rise and Stew ta dauka. Nan da Nan tashirya Kayan hadinta gaban gas. Cikin minti40 tagama Shirya komai kan dining table, turaren wuta ta kunnah nan da nan gidan ya gauraye da kamshi mai dadi! Saida ta tabbatar tagama Shirya komai tanufa dakinta, badroom tashige daret Danyin Wanka. Bata dau wani lokaci mai yawa wajen Shirya kanta baa. Atamfa ta dauka tasa wanda dinkin ya Zauna tsam jikinta bawani make-up tayi ba Saidai tashafe jikinta da mayuka Masu kamshi hade da turare. wayarta ta dauka tafara Chat Dan yadebe mata kewa. 2:30 daidai yazeed yayi parking motarshi Cikin Harabar gidan. tun daga Harabar gidan kakejin wani irin daddadan kamshi na tashi lumshe ido yazeed Yayi Cikin Ranshi yana fadin Kamshin wani gida har nan. fitowa yayi inda Leemah dake dayan bangaren ta fito tana fadin Wow wannan kamshi haka, daidai Sanda yusuf yayi parking din motarshi fitowa Sukayi atare shida Kausar mushiga Ciki yazeed yafada inda yayi gaba Suna binshi Abaya. Sallama Sukai bakowa parlon dan haka yazeed yayi Ciki dan kiran feenah. dakinshi yafara Shiga Wani irin daddadan kamshi yayi arba dashi, Wow yafada Cikin Ranshi domin kamshi na daya daga Abinda yazeed yafiso, karasawa yayi Cikin dakin, mamaki yashigayi ganin komai a gyare hatta kayan dazai Saka Aje Suke a gefe. Murmushin jin dadi yayi ganin feenah taji maganar dayayi mata. Wani irin farin Ciki yaji Cikin Ranshi hade da kara Son feenah, ko bakomai tafara jin magana ta dasannu Zansamu Soyayyarta insha Allah. tunowa dayayi Yabar Su yusuf Zaune yasa yashiga toilet da Sauri Watsa Ruwa yayi A gurguje yafito, bayan yagoge jikinshi kayan da feenah ta Ajemai ya dauka yasa yayin daya kara feshe jikinshi da turare. fita yayi Zuwa Room din Feenah Cike da Nishadi Cikin Ranshi. Yana Xuwa daidai room din ya daure fuska bayanzu yakamata nafara sake mata fuska ba yafada Cikin Ranshi. Tura dakin yayi hade da Sallama yashiga Ciki.



Kwance take Kan makeken bed dinta Rike da phone dinta,hanunta daya fillown data daura kan Cikinta ta Zagaye dashi. Hausa novels group tashiga daidai lokacin da Aka tura Cigaban book din da take jira, dan Haka batawani ji Shigowar Yazeed ba bare Sallamar dayayi Akasan makoshi. tsayawa yayi Chak yana kallon yanda Murmushi ke bayyana kan fuskanta da Alama tanajin dadin karatun da takeyi.... Alhmdllh ya Allah dakabani kyakyawar Mata kamar feenah Ubangiji Kasamata Sona koda bekai irin Son danake mata ba Cikin Zuciyarta. Lumshe ido yazeed Yayi lokacin daya kalli yanda lips dinta yayi jaaa Sosai, Oh God meyasa nayi kissing dinta da Zafi haka? Laifi tamaka dayar Zuciyarshi tabashi Amsa. Jitayi Kamar mutum na kallonta dan Haka ta dago idonta daidai Sanda yazeed ya kalleta, ido biyu Sukai da karfe tasaki ihu yayin data kara Shigar da kanta Cikin bargo. Wayyo Mumy Aljani....Wayyo yazeed dan Allah kazo Aljani Agidanka. Ihu tarinkayi tana kiran Su leemah dasu dad. dariyama Abin yaba yazeed wannan tacika tsoro, Sosa kai yayi tunowa dashima yataba jin irin wannan tsoron. Karasawa yayi gaban bed din yana kokarin janye blanket din data Rufa,Kara kankameshi tayi tana ihu Wayyo mun dita. Is O.k. feenah nine yazeed bude idonki. Ahankali tashiga Cire bargon harta janye ganin da gaske yazeed din ne yasata yamutsa fuska. Shine Ko Sallama bakayi ba! daure fuska yazeed yayi kinachan kina Shashanci yaushe zakisan nashigo. Turo baki feenah tayi gaba. idan baki daina turamun baki ba Saina karasa Cireshi, ina dan kwalinki kuma? Ni idan nasa kaina Ciwo yake. Kallonta yayi d mamaki dama bazakirasa Aljanu ba wannan fitsarar taki, daga yau yana daya daga Cikin dokokina Kirinka Saka dankwali. Shiru tayi batai magana ba. Bakiji ba kenan. "Najifa" Oya Su leemah najiranki a parlo kuma kisaki Ranki kada Su dauka ko Wani Abun naimiki. Tashi tayi da Sauri jin su feenah sunzo, tana kaiwa kofa tafara magana Zan iya cemusu dukana kakeyi kullum Sugayama mamy Kasan dai Saura idan mamy taji. Me kikace Zo nan. bata saurareshi ba takarasa parlon da Sauri, tun daga nesa take fadin my baby's Leemah da kausar. dariya duk Sukayi lokacin dasuka jiyo muryarta. Karasawa tayi Suka Rungume juna ita da Leemah, kallon Kausar Tayi Sannu Maman Twins. kiga twins a Cikinki dariya Suka kwashe dashi daidai Sanda yazeed yakaraso wajen. Jita yanda take dariya da friends dinta kamar ba feenah ba. yaya yusuf ina yini? Lfy qalau feenar yazeed kun shanyamu kafin kufito. Murmushi feenah tayi Wlh kuwa yashiga yanata faman yimun surutu befadamun kunzo ba Sai yanzu. bro Yazeed din ke Surutu feenah? Lallai Leemah bakisan brother dinki parrot bane? dan rainin wayo yanzukuma yafito yana shama mutane kamshi Yusuf yafada yana kallon yazeed. Shikuwa gaba daya mamakin feenah Rufeshi yayi wannan yarinyar Sai nayi maganinta yafada Cikin Ranshi. fira Suka Rinkayi gaba dayansu bazaka taba cewa Akwai Rashin jutuwa tsakanin feenah da yazeed ba Ayanda Suke Zaune. Saida Captain Nazir yakaraso Suka nufa dinning dan Cin Abinci. feenah ce tayi Svn dinsu gaba daya Sunaci Suna santin girkinta, banda yazeed da duk lokacin daya fuskanci feenah na kallonshi saiya yamutsa fuska Alamar Abincin be mishi ba.Cikin Zuciyarshi kuwa fadi yake banda Abincin Mamy betaba cin Abinci mai dadin wannan ba. Suna kammalawa feenah da Leemah Suka kwashe kayan Saida Suka wanke kafin su fito daga kitchen din. dakin feenah Suka wuce su3 Sukabar mazan a parlo. feenah yanzu dakice mawa yazeed yakaiki Hospital kin gwammace kiki Zuwa gaba daya? Kafin feenah tayi magana Leemah tarigata. Hmmm kausar baki fahimce komai ba kenan? Aa Leemah fesamun. Ai feenah a gabanmu ne kawai take Cika baki saiyanzu nagano Rashin zuwanta Aiki, kawo kunnenki kiji....dariya Kausar da leemah Sukai Shiyasa Naga lips dinta yayi jaaa Ashe yau nasafe Akai. Aeh mana kuma baki lura da fahimtar junan dasukai Ayau ba? Naso na fahimta tun daga kan wannan Abinci mai dadi haka, dama dai Mu ake rufewa kuma mun gano. feenah tunda ta fuskanci Abinda Suke magana Akai tayi Shiru Acewarta koda tayi musu bayani bazasu gane ba,garama tayidr Shiru yafi. Haka Kausar da leemah Sukayita tsokanarta tanaji karshe firarsu Sukasha Sosai. Saida Sukayi Sallah Mazajensu Suka kwashesu Zuwa gida.har Zuwa Harabar gidan feenah da yazeed Suka rakasu. Suna fita yazeed ya kunna motarshi Shima yabar gidan. Ganin yabar gidan yasa feenah takoma parlon ta Xauna, TV ta kunnah tacigaba da kallon ta Anan.



Misali karfe8 yashigo gidan. parlo ya tarar da feenah kan kujera kwance tana bacci Rungume da fillow. Wannan Karan wata karamar pink din Vest ce jikinta Sai wani Shot jins iya quiwanta tayi pakin gashinta da reborn pink Colour. Masha Allah yazeed yafada ganin irin dressing din dayake matukar so yau Shi matar dayake kauna tayi. idonshi yakara kaiwa kan beautiful face dinta,idanonta Alumshe inda take Saukar da Ajiyar Zuciya Ahankaki, She's so beautiful yazeed yafada Akasan lips dinshi, karasawa yayi kusa da ita ya Ajeyi laidan dake hanunshi gefe, hura mata iska yashigayi Ahankali Dan ta tashi. ganin ko motsi batayi yasa yakai face dinshi saitin nata feenah yashiga kiran Sunanta Cikin Sanyin murya. Kara juyawa feenah tayi da Alama baccine Sosai a idonta, kara matseta yazeed Yayi lokacin da idonshi Suka Sauka kan Mararta data bayyana. Tsintar kanshi yayi da daura hanunshi daidai inda Riganta ta daga Sunkuyar da kanshi yayi adaidai Wajen,Wani irin kamshi yaji yaziyarci hancinshi Wow ko'ina najikinta kamshi yake yazeed yafada Cikin Ranshi, Shafa mararta yarinkayi Ahankali Yana lumshe ido, tsintar kanshi yayi Awani irin yanayi dan Haka yafara kai hanunshi Kan kirjinta ,Ajiyar Zuciya yasauke da karfe lokacin dayaji hand dinshi Saman manyan brest dinta. Nan da nan yazeed yaji Wani irin feeling besan lokacin daya daga Vest din jikin feenah ba. Subhanallah ya furta ganin na shanunta A bayyane dama feenah nada manyan brest haka? Hannu Na Rawa yashiga Wasa dasu yanda yakeso. Cikin bacci feenah takejinta Cikin wani irin yanayi. Tun tana tunanin mafarki take Har ta tabbatar dacewa a gaskene ta kejin wannan Abun. Azatonta Kamar Yanda Sha'awa ke tashin mata lokaci Xuwa lokaci yauma hakan ne,dan haka tarinka Cije lips dinta Stile idonta Arufe Suke. Jin Abin na Mata yawa,ga wani irin nauyi datakeji Ajikinta yasa tafara bude Ido Ahankali. Ido biyu Sukayi da yazeed wanda gaba daya yafita hayyacinshi idonshi yayi jajir kamar Wanda yadade yana kuka. Zaro ido feenah tayi lokacin data fahimci ba Riga jikinta. Zamowa tashigayi daga Kan kujeran dan Allah yazeed kabari banaso. Kasa Amsa mata yayi Saima biyota kasan dayayi,Hannu tasa takare kirjinta tanaja da baya. taku daya yazeed yayi yakamota badai bakyajin Magana ba,Ina Abincina? Wlh gashichan na daura Maka kan dining table. Ok ni sa'anki ne dazun kikemun Rashin kunya? kayi hakuri Bazan karaba. Me yahanaki Saka brezia? Sabida bacci Xanyi. Anan kike bacci daman? Aa bansan Sanda nafara ba. Babu Wani Nan daman Abinda kikeso ayi miki Kenan yasa kikazo Nan. Wayyo ni Wlh ba haka bane. Shitttt yazeed yafada lokacin daya daura hannunshi kan lebenshi. Shiru feenah tayi Sai shashshekar kukan da takeyi. Jawota yayi kan jikinshi yayinda yacigaba da Shafa kanta. bacci Xanyi. Kiyi Anan. Rigata. Kiyi Ahaka. juya baya feenah tayi tana Kara jin haushin yazeed cikin Ranta. Saikace Anfada mishi ni irin mufeeda ce, Azuciya tayi maganar batasan Sanda tafito ba. tunda kinfi Mufeeda kwarewa bari nagani yazeed yafada lokacin daya juyo d Ita. Cigaba yayi d Wasa d kirjinta......yazeed kayi hakuri karkamun haka,Kada kamance Xamanmu bamai daurewa bane pls kabari ni banason.......hanata karasawa yayi lokacin daya hade bakinsu waje daya kissing dinta yafara Sosai, Wanda yasa gaba daya jikin feenah yin Sanyi...kasa hanashi tayi,ganin da yazeed yayi tanajin dadin yanayin yasa yakara chanza salo wanda Hakan yasa feenah Harta dan fara biye mishi. gaba daya Sun fita hayyacinsu har Zuwa Wani dan lokaci da feenah tafara girgizama yazeed kai Alamar kada yacigaba. Tunanin yazeed yayi na gara yabari lokacin data Amince ya Shigeta, gefe yakoma yana Sauke Ajiyar Zuciya. feenah kuwa take wani bacci yayi gaba da ita. Saida yazeed yayi mintuna Ahaka kafin yasamu natsuwa daukan feenah yayi yamaidata kan kujeran yayi room dinshi. Wanka yayi yafito d niyar tashin feenah tayi Wanka Saidai yanakai hanunshi Kan jikinta yaji Wani irin Zafi. Zazzabi yafada Ahankali,nida ba Abinda nayi mata, wannan yarinyar Raguwace. daukanta yayi daret dakinshi ya wuce da ita, toilet yashiga ta'ita yana Ajeta tafara kuka. Menene kuma? Kafita Xanyi da kaina.ware hannuwa yazeed yayi yafita yabarta. Saida taci kukanta kafin tayi wankan towel din dake Rataye ta daura tafito. Kofa tayi da Sauri zatabar dakin, Raguwa ni mezan miki Kuma yanzu? Ki fita Ahankali. fita tayi yabita da drugs da Ruwa. tana Shiga tasaka Sleeping drs ta kwanta. Jin anturo kofar yasa ta tashi da Sauri. Me yakawo miki Zazzabi? Ulser feenah taba yazeed amsa ataikaice. Murmushi yayi yaciro Allura da Sirinji.Me Zakamun? Zan dinbi blood dinki dan natabbatar da ulcer din. Ni banaso. Kinaso namiki Abin da bakyaso? da Sauri ta girgiza kai. Ok bari na'iba jininki. Mikamishi Hannu tayi ya diba yabar dakin.

Comments

  1. Wallahi mun gaji da jira,in baza ayi mana completing din ba agaya mana mu cire rai

    ReplyDelete
  2. Haba ya isa haka kusan wata daya

    ReplyDelete
  3. Kuyi posting wasu complete books mna in wanan is nt ready,d page is becoming boring.

    ReplyDelete
  4. wai yaushe za a turo sauran nan

    ReplyDelete
  5. Pls Wai yaushene Za'ayi complete dinne

    ReplyDelete
  6. Dan Allah a turomin karshen book din nan kar na zama sheqaqqe lolz

    ReplyDelete
  7. Pls ina bukatar complete din book din nan

    ReplyDelete
  8. Dan Allah ki taimaka ki cigaba ko kigaya mana Yaushe zaki cigaba

    ReplyDelete
  9. Plz Dan Allh littafinki yaburgemu sosai kitaimaka kikarasa maba banhakinmuba plz and plz

    ReplyDelete
  10. Ni har na cire rai wlhy

    ReplyDelete
  11. Pls dan Allah ataimaka akarasa Mana wlh nafara cire rai pls

    ReplyDelete
  12. Da Allah kitoro mun complete yanzu

    ReplyDelete
  13. Salam, littafin Yar Lesbina ce kuke nema complete dinsa? Za ku iya daukarsa daga shafinmu na yanar gizo.

    Download: Yar Lesbian Ce Complete Hausa Novel

    ReplyDelete
  14. Dan Allah a karasa mana saurann

    ReplyDelete
  15. https://MySecondPayout.com/?userid=458380

    ReplyDelete
  16. Plz aqarasa Mana sauran man

    ReplyDelete
  17. Dan Allah sauran chi nakeso

    ReplyDelete
  18. Wai dun Allah miye sunan wadda tayi Wanga novel

    ReplyDelete
  19. Please we need to read the end of this book would'u help us🙏🙏🙏🙏

    ReplyDelete
  20. Dan Allah kitura mana ko nawane xan siya

    ReplyDelete
  21. Dan Allah atorumin cigaba

    ReplyDelete
  22. Please dan allah abani cigaban sa

    ReplyDelete
  23. Pls I need complete

    ReplyDelete
  24. Me too I really the end of the book pls

    ReplyDelete
  25. Dan Allah abana saura lna bukatar shiyanzu pls

    ReplyDelete
  26. Rainin hankali shekara kusan 3 muna bibiyar littafinnan Amman haryanxu anqi bamu qarashensa

    ReplyDelete
  27. Pleased we need to know the end of this chapter pls kuma aka tayi mana wani me daɗi makaman cin haka mun ji dadi Allah y kara basira kuma mun ılımantu sosai mun gode a wannan book book din indha Allah ya kamata mu gane mutane n da zamu na mu'amala dasu thanks

    ReplyDelete
    Replies
    1. Gaskiya nikam harna gaji da bibiyar littafinnan

      Delete
  28. Aslm pls Dan allah aturomnragowar

    ReplyDelete
  29. Dan Allah a ƙarasa mana sauran

    ReplyDelete
  30. Haba Dan Allah aturo mana sauran mana

    ReplyDelete

Post a Comment